Sashe 29
Mr Bello Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Bello da Jijiyoyin kansa Suka Mike Radau Idanuwansa Suka Chanza Launi Cikin Harzuka da Fushi Ya Daddage ya Hankade ya Muktar yayi Baya Ya Tsaya da Kakafunsa Domin Shima Akwai karfi Gyara Wuyan Rigansa yayi kafin yace"Sai dai ka kasheni ya Muktar ammh Wlh sai na Fadi gaskiya Bazan yarda Ayi Wannan Auren Cikin Duhu ba,ya kamata ka Dawo Cikin Hayyacinka kana Kunfar baki kan Wadanda basu Dauke ka da Kima ba har ka Manta Wadannan Daka ke Tsaye kansu Sun So Da yanzu bama Numfashi a doron kasa Sukayi Sanadiyar Sakamu Cikin maraici Suka Cinyemana Dukkan Dukiyarmu Suka maidamu bayinsu Suka Tona mana Asiri ammh Daga Karshe Sune kake Wani Hakilon Kokarin Son kaga Asirinsu ya Rufi bayan mu sun Taru Sun Tona mana Namu Asirin Shame of u ya Muktar Whh baka Kishin Abbi da Ummi baka Kishinsu baka Jin Dacin Mutuwarasu Kamar yadda nake ji Acikin Kirjina baka kwana da Bakincikin kashe maka iyaye da Sukayi Wlh ko yau Su Abbi Suka Dawo Gidan Duniya bazasu yi alfahari dakai ba..."Yafada Cikin Wani yanayi Lokaci Daya Kirjinsa na Tasawa kamar ya saki kuka.
Gabadaya Wajen Kowa Jikinsa yayi Sanyi da Kalaman Bello Hatta ko Ya Muktar din Idanuwansa Sun kawo Ruwa Cike da Rauni Su Abba kabiru kuwa saboda Tsoro kamar su Saki Fitsari ya Hashim kuwa Zare ido kadai yakeyi ya Ali da ya Sunusi Suka kalli Juna Cikin mamaki Kasim kuwa Zufa ce ke karyomai kamar An Watsamai Ruwa.
Liman ne yayi gyaran Murya yana Fadin"Abar wannan kace nace din lokacin Daura Aure yayi fa,kai Saurayi matso kusa ka Sanar damu muke Tafe dakai in Bayaninka Abun a tsaya Aduba ne sai Aduba Insha Allah.,kowa ya koma ya Zauna Afahimci Juna.."Jin Haka yasa Kowa ya koma ya Zauna Jiki ba laka Kasim kuwa Durkushewa yayi Zuciyarsa kamar ta Fito Waje Saboda Fargaba Gaban Liman Bello ya Zauna bayan ya Jawo Hannun Sani Sun zauna Tare Cikin Jarumta yace"Allah gafartama Mallam ya Hallata ka Aurama Mashayi kuma Mazinaci Aure,bayan kuma iyayen yarinyar basu da Masaniya kan Hallayar Shi yaron da Zai Auri yarsu..?
Shuru Liman yayi kafin yace"A"a gaskiya baya Hallata Hakan Domin Muna Bin Tafarkin Annabin Rahma ne Sallahu Alaihi Wasallam,Domin Shi yagayama na cewa In Wani yazo Neman Auren Yarku Toh kafin ku bashi ya kamata ku Fara bincikan Addinsa da Hallayarsa da Sana'arsa da kuma Mu"amalansa da Mutane,kagane Baya Hallata a Dauki Mata Abama Wanda Ke Shaye Shaye da Neman mata,Sai dai in Cikin Rashin Sani ne.."
Bello ya Gyada kai yana Fadin"Gud...Mallam Toh Wannan Auren da zaka Daura kamar Shine misalin dana baka ne.."Da mamaki kowa ke kallonsa Barima kasim Dayaji ya Kusa kuka bai basu Zarafin mgana ba ya Nuna kasim yana Fadin"Mu"amalanshi da Mutane Bata Cika,ba Uwa uba kuma Dabi"arsa ba Nagartattaciya bace..Mashayi ne kuma Mazina ci ne ya Ali Auramasa Aneesa Wlh Cutarwa ne,yakamata ku Duba Wannan mganar.."Gabadaya Wajen ya Dau Salati Abba Kabiru ya Mike yana Fadin"Karya kake..Don tsani Kasim bai Chanchanci ka mai Kazafi ba, D'ana ba mashayi bane kuma ba Mazinaci bane Karya kakeyi.."
Yake Fada yana Nuna Bello Cike da Fusata Lokaci Daya Abba Garba ya Mike yana Rikosa ammh yana Zillewa Mirmishi Bello yayi kafin yace"Kaga Dattijo Rufe bakinka Tun yanzu kafin kaji kunya ban Fadi Abunda na Fada ba sai don Ina da Hujja...Sani Da muke Tare Dashi Abokin kasim ne Wajen Aikinsu Daya Akaduna gashinan zai muku bayanin komai.."
Yafada yana Nuna Sani wanda Ya Dukkar dakai ganin Ido ya Dawo kanshi Cikin Rawan Murya ya Ali yace"Muna jinka Bawan Allah..."Sani yafara mgana yana Fadin"Hakika Duk Abunda Bello ya Fada gaskiya ne Banso Ace na zama Silar bata Auren kasim ba..Ammh kuma Allah zai kamani matukar na sani kuma na Boye sani mganar gaskiya Kasim mashayin giya ne kuma Manemin mata ne Shi yasan nasan Komai Domin wajen Aikinmu Daya Dashi a kaduna, gani gashi ya Bude baki ya karyata Abunda nace.."Sai Aka Fara kallon kallon Kafin Kallon ya koma kan kasim Wanda ke Tsiyayan Zufa Cikin Bacin Rai Abba kabiru yace"Bude baki kayi mgana ka karyatamin Wadanan makiyan naka Dake gabana.."
Kasim kanshi na Duke bakinciki kamar zai Mutu baizai iya Rayuwa ba Aneesa ba,Bazai iya Juran Rasata ba Cikin karfin Hali yace",Ni bansan Mganar Da Suke ba Karya Sukemin Wlh Allah Abba...Kumin Rai karku ce bazaku bani Aneesa ba.."
Yafada Hawaye na gangaromai baki Sani ya saki yana Kallon Kasim Ido Cikin Ido Bello ko Kallonshi Shima yake Cike da Takaichi Mikewa Abba Kabiru yayi yana Fadin"Kunji ko..? Don Allah karku yarda Dasu..Dama wannan Akwai Takun Saka Tsakaninmu ku manta da Komai Lokaci ya Kure mu Gabatar da Abunda ya Taramu.."Yafada yana gyara zaman Babban Rigansa.
ya Ali da ya Sunusi Sukayi Shuru Suna Nazari,Yayinda ya Muktar ke Gefe kanshi Sunkuye Tunda Aka Fara mganar bai Dago ba...Ya Ali yaace"Shikenan bazamu Yanke Hukunci ba Domin Shaidar baki ba Shaida bace...Liman Agabatar da Daurin Aure.."Da Sauri Hashim ya Mike yana Fadin"A"a...Adakata..."
Gabadaya Aka Juya Ana kallonsa Cikin Mamaki Abba garba yace"Adakata kuma Hashim...? Gyada kai yayi kafin ya kalli kasim kai Tsaye yace"Kasim ya kamata ka Fito Fili ka Fadi gaskiya Domin karyan bata da amfani...Mganar gaskiya,Abunda Bello da Abokinsa Suka Fada Akan Kasim gaskiya ne...",
Ai sai Su Abba Kabiru Suka saki baki Suna kallon Hashim,ya muktar ma ya Dago kanshi Cikin mamaki yana kallon Hashim Shiko kasim Kuka ya Fashe Dashi Yana Fadin"Na yarda gaskiya Suka Fada...Ammh Allah na bari Tun Haduwata Da Aneesa na Tuba..na daina komai.."Yafada yana Hada Duka Hannayensu.
Kai Tsaye Hisham yace"Karya kake Baka Daina ba..." Gabadaya sai kallo ya koma sama Cikin Dattako Hisham yace"Saboda kana Kanina Uwa Daya Uba Daya bazan Ki bin bayan gaskiya ba...ya juya wajensu ya Ali yana Fadin"Mganar gaskiya Kasim Duka yana aikata Wadannan Zunuban,Kuma bai bari ba Kuma ko yayi alkwarin zai bari bazai iya bari ba...Abun ya zamarmai Jiki..Na Fadi gaskiyan Dana sani Bakuma zan Rokeku da ku Aurama Kasim yarku ba,Saboda ko Ni ne bazan iya bashi Auren yata ba Saboda in nayi Haka na Zalunceta..."Daga Haka yayi Shuru ya Sadda kai kasa,Abba Kabiru da Abba garba kuwa Jiki yayi Sanyi Ga Kunya Duk ta kamasu.
ya Ali da ya Sunusi Suka ji Wani Iri Acikin Ransu Lokaci Guda Suna godema Alla da basu Shiga gaba ba Wajen Ruguza Rayuwar Tilon kanwarsu ba,ya Muktar kuma Kansa yake Jinjinawa Shima kunya ta kamashi Bello kuwa Mirmishi ya saki yana kallon kasim Wanda ke kallonsa Yana Zubar Kwallah Lokaci Daya Zuciyarsa na kara Tsanan Bellon
Mikewa Bello yayi batare Daya cema Kowa komai ba ya Fice Daga Falon Waje ya Fita inda yaga Mutane suna Mganan Lokaci ya Tafi ammh ba"a Daura Aure ba ga masu Shed'a nan Sunja Tunga,suna jiran afara gudanar da Daurin Aure su fara Sheda, Bisa Wata Farar Kujera ya samu ya Zauna yana Cigaba da Latsa Wayarsa ransa Fes,ko Alama babu Damuwa Tare Dashi..
Acikin Falon kuwa Kasim ne ya Tuma Gaban ya Ali yana Fadin"Don Allah kumin Rai karku Hanani Aneesa..Wlh ina Sonta bazan iya Rayuwa babu ita ba...Na muku alkawarin na Bari Daga yau.."Yafada yana kuka kamar karamin yaro....
Ya Sunusi ne yayi gyaran Murya yana Fadin"Karka damu koma ka Zauna.."Yafada yana Rike kasim Din Komawa yayi ya Zauna ya Share Hawayensa da Babban Rigan Dake Jikinsa,ya Sunusi ne ya kalli ya Ali kafin yace"In ganka Mana Ali.."Jin Haka yasa ya Ali ya Mike Lokaci Daya yana ce musu.."Kud'an mana Hakuri yanzu zamu Dawo.."Ba wanda ya samu Zarafin mgana Illah Gyada kai da Abba garba yayi suka Fice Daga Falon Suka bi ta Kofar da Sadasu da Cikin Gida,kafin Su Fita Yaya Ali yace"Muktar..."
Ya Dago kansa.."Kaima taso.."inji ya Sunusi..Jiki ba kwari yamike yabi Bayansu Suka Bace Daga Falon,sai Wajen ya koma kamar gidan makoki bamai mgana Abba Kabiru Tagumi yayi yana Jinjina kai Hakama Abba garba Shima kasim Kansa na Duke yana Salati Cikin Ranshi Lokaci Daya yana Jin In Har Bello yayi Sanadiyar Aka Hanashi Aneesa..Wlh sai ya Dauki mataki akansa.
Shiko Ya Hashim shima kansa na Duke Zuciyarsa kuma Tayi Sanyi Sosai yana Fatan kar su bashi Aneesa..Hakan kila zai saka Kasim ya Shiryu Liman kuwa Shuru yayi yana Jadadda Lamarin Acikin Ranshi Sani Kuwa Tun Bayan Fitan Bello Shima ya bi bayanshi.
Ki biya ki karanta cikin salama.
*ANITHA..*
8/19/20, 8:03 AM - Ummi Tandama: *MR BELLO..!*
_(The young Teacher)_
 Â
*Wattpad:Janafnancy13*
_Mallakar:Janafty💞_
 Â
*Littafina na kudi ne,kibiya ki karanta cikin salama,akan â‚?200 kachal,Vips â‚? 400 ne,kada ki karanta min littafi indai baki biyani ba,Domin neman karin bayani zaku iya nemana ta wannan Nombar 09069067488*
 Â
*🅿�16*
"Sai da Sukayi Nisa da Falon kamar zasu Shiga Cikin Gidan,kana Suka Tsaya Cirko Cirko Suna kallon Juna,ya Ali ya kalli Yaya Sunusi yana Fadin"Sunusi ya kake ganin zamu Bullo ma wannan lamarin ne .? Nifa kaina yakulle...?
ya Sunusi yace",Umh...mganar Gaskiya Ali Indai Mganar mu bashi Auren Aneesa ne bai Taso ba,karka manta koda Take kanwa garemu Amanace akan mu Lokacin Abba na gabda Da Rasuwa bai da Wata mgana sai na Mu kula da Aneesa Kada mu barta Bayan bashi tayi maraici kuma yace matukar muka Bari Rayuwar Aneesa Ta Shiga wani hali bai yafemana ba, baka ganin in har muka yadda aka Daura Auran nan alhalin kuma mun sani Allah bazai Tambaye mu ba..?ka fa Duba hakkin yarinyar nan in mukayi Haka Hakika mun Cutar da Ita.."Yafada lokaci daya yana Saba babban Rigansa Cikin Firgici.
Ajiyar Zuciya ya Ali ya Sauke kafin yace"Wannan ma mganar bata Taso ba Sunusi,Mganar Bashi Aneesa bata,Saboda kada muyi Abunda zamu zo muna masu Nadama nan gaba ko ba Haka ba Muktar...?..
ya muktar ya saki Numfashi yana Fadin"Hakane...Toh ammh in Kuka yi Haka ya zakuyi da Dimibin Jama"ar Dake Waje Suna Jiran Tsammani .? Kai ya Ali ya Dafe yana Sakin Numfashi Shiko ya Sunusi Dafe goshi yayi Lokaci Daya yana Tura Hularsa baya Cike da Fargaba da Tashin Hankali,kafin ya juya yana Dora hannayensa Duka biyu Akungunsa yana Fadin"Ya illahi...Bakomai Haka Allah ya kadarra.."
Cike da Tsausayinsu Ya Muktar yace"Insha Allahu bazan bari ku Tozarta ba..Kuzo muje,Babu Abunda zai Chanza yanzu Za"a Daura Auren Aneesa da yardan Allah..."
Gabadaya Wajen Kowa Jikinsa yayi Sanyi da Kalaman Bello Hatta ko Ya Muktar din Idanuwansa Sun kawo Ruwa Cike da Rauni Su Abba kabiru kuwa saboda Tsoro kamar su Saki Fitsari ya Hashim kuwa Zare ido kadai yakeyi ya Ali da ya Sunusi Suka kalli Juna Cikin mamaki Kasim kuwa Zufa ce ke karyomai kamar An Watsamai Ruwa.
Liman ne yayi gyaran Murya yana Fadin"Abar wannan kace nace din lokacin Daura Aure yayi fa,kai Saurayi matso kusa ka Sanar damu muke Tafe dakai in Bayaninka Abun a tsaya Aduba ne sai Aduba Insha Allah.,kowa ya koma ya Zauna Afahimci Juna.."Jin Haka yasa Kowa ya koma ya Zauna Jiki ba laka Kasim kuwa Durkushewa yayi Zuciyarsa kamar ta Fito Waje Saboda Fargaba Gaban Liman Bello ya Zauna bayan ya Jawo Hannun Sani Sun zauna Tare Cikin Jarumta yace"Allah gafartama Mallam ya Hallata ka Aurama Mashayi kuma Mazinaci Aure,bayan kuma iyayen yarinyar basu da Masaniya kan Hallayar Shi yaron da Zai Auri yarsu..?
Shuru Liman yayi kafin yace"A"a gaskiya baya Hallata Hakan Domin Muna Bin Tafarkin Annabin Rahma ne Sallahu Alaihi Wasallam,Domin Shi yagayama na cewa In Wani yazo Neman Auren Yarku Toh kafin ku bashi ya kamata ku Fara bincikan Addinsa da Hallayarsa da Sana'arsa da kuma Mu"amalansa da Mutane,kagane Baya Hallata a Dauki Mata Abama Wanda Ke Shaye Shaye da Neman mata,Sai dai in Cikin Rashin Sani ne.."
Bello ya Gyada kai yana Fadin"Gud...Mallam Toh Wannan Auren da zaka Daura kamar Shine misalin dana baka ne.."Da mamaki kowa ke kallonsa Barima kasim Dayaji ya Kusa kuka bai basu Zarafin mgana ba ya Nuna kasim yana Fadin"Mu"amalanshi da Mutane Bata Cika,ba Uwa uba kuma Dabi"arsa ba Nagartattaciya bace..Mashayi ne kuma Mazina ci ne ya Ali Auramasa Aneesa Wlh Cutarwa ne,yakamata ku Duba Wannan mganar.."Gabadaya Wajen ya Dau Salati Abba Kabiru ya Mike yana Fadin"Karya kake..Don tsani Kasim bai Chanchanci ka mai Kazafi ba, D'ana ba mashayi bane kuma ba Mazinaci bane Karya kakeyi.."
Yake Fada yana Nuna Bello Cike da Fusata Lokaci Daya Abba Garba ya Mike yana Rikosa ammh yana Zillewa Mirmishi Bello yayi kafin yace"Kaga Dattijo Rufe bakinka Tun yanzu kafin kaji kunya ban Fadi Abunda na Fada ba sai don Ina da Hujja...Sani Da muke Tare Dashi Abokin kasim ne Wajen Aikinsu Daya Akaduna gashinan zai muku bayanin komai.."
Yafada yana Nuna Sani wanda Ya Dukkar dakai ganin Ido ya Dawo kanshi Cikin Rawan Murya ya Ali yace"Muna jinka Bawan Allah..."Sani yafara mgana yana Fadin"Hakika Duk Abunda Bello ya Fada gaskiya ne Banso Ace na zama Silar bata Auren kasim ba..Ammh kuma Allah zai kamani matukar na sani kuma na Boye sani mganar gaskiya Kasim mashayin giya ne kuma Manemin mata ne Shi yasan nasan Komai Domin wajen Aikinmu Daya Dashi a kaduna, gani gashi ya Bude baki ya karyata Abunda nace.."Sai Aka Fara kallon kallon Kafin Kallon ya koma kan kasim Wanda ke Tsiyayan Zufa Cikin Bacin Rai Abba kabiru yace"Bude baki kayi mgana ka karyatamin Wadanan makiyan naka Dake gabana.."
Kasim kanshi na Duke bakinciki kamar zai Mutu baizai iya Rayuwa ba Aneesa ba,Bazai iya Juran Rasata ba Cikin karfin Hali yace",Ni bansan Mganar Da Suke ba Karya Sukemin Wlh Allah Abba...Kumin Rai karku ce bazaku bani Aneesa ba.."
Yafada Hawaye na gangaromai baki Sani ya saki yana Kallon Kasim Ido Cikin Ido Bello ko Kallonshi Shima yake Cike da Takaichi Mikewa Abba Kabiru yayi yana Fadin"Kunji ko..? Don Allah karku yarda Dasu..Dama wannan Akwai Takun Saka Tsakaninmu ku manta da Komai Lokaci ya Kure mu Gabatar da Abunda ya Taramu.."Yafada yana gyara zaman Babban Rigansa.
ya Ali da ya Sunusi Sukayi Shuru Suna Nazari,Yayinda ya Muktar ke Gefe kanshi Sunkuye Tunda Aka Fara mganar bai Dago ba...Ya Ali yaace"Shikenan bazamu Yanke Hukunci ba Domin Shaidar baki ba Shaida bace...Liman Agabatar da Daurin Aure.."Da Sauri Hashim ya Mike yana Fadin"A"a...Adakata..."
Gabadaya Aka Juya Ana kallonsa Cikin Mamaki Abba garba yace"Adakata kuma Hashim...? Gyada kai yayi kafin ya kalli kasim kai Tsaye yace"Kasim ya kamata ka Fito Fili ka Fadi gaskiya Domin karyan bata da amfani...Mganar gaskiya,Abunda Bello da Abokinsa Suka Fada Akan Kasim gaskiya ne...",
Ai sai Su Abba Kabiru Suka saki baki Suna kallon Hashim,ya muktar ma ya Dago kanshi Cikin mamaki yana kallon Hashim Shiko kasim Kuka ya Fashe Dashi Yana Fadin"Na yarda gaskiya Suka Fada...Ammh Allah na bari Tun Haduwata Da Aneesa na Tuba..na daina komai.."Yafada yana Hada Duka Hannayensu.
Kai Tsaye Hisham yace"Karya kake Baka Daina ba..." Gabadaya sai kallo ya koma sama Cikin Dattako Hisham yace"Saboda kana Kanina Uwa Daya Uba Daya bazan Ki bin bayan gaskiya ba...ya juya wajensu ya Ali yana Fadin"Mganar gaskiya Kasim Duka yana aikata Wadannan Zunuban,Kuma bai bari ba Kuma ko yayi alkwarin zai bari bazai iya bari ba...Abun ya zamarmai Jiki..Na Fadi gaskiyan Dana sani Bakuma zan Rokeku da ku Aurama Kasim yarku ba,Saboda ko Ni ne bazan iya bashi Auren yata ba Saboda in nayi Haka na Zalunceta..."Daga Haka yayi Shuru ya Sadda kai kasa,Abba Kabiru da Abba garba kuwa Jiki yayi Sanyi Ga Kunya Duk ta kamasu.
ya Ali da ya Sunusi Suka ji Wani Iri Acikin Ransu Lokaci Guda Suna godema Alla da basu Shiga gaba ba Wajen Ruguza Rayuwar Tilon kanwarsu ba,ya Muktar kuma Kansa yake Jinjinawa Shima kunya ta kamashi Bello kuwa Mirmishi ya saki yana kallon kasim Wanda ke kallonsa Yana Zubar Kwallah Lokaci Daya Zuciyarsa na kara Tsanan Bellon
Mikewa Bello yayi batare Daya cema Kowa komai ba ya Fice Daga Falon Waje ya Fita inda yaga Mutane suna Mganan Lokaci ya Tafi ammh ba"a Daura Aure ba ga masu Shed'a nan Sunja Tunga,suna jiran afara gudanar da Daurin Aure su fara Sheda, Bisa Wata Farar Kujera ya samu ya Zauna yana Cigaba da Latsa Wayarsa ransa Fes,ko Alama babu Damuwa Tare Dashi..
Acikin Falon kuwa Kasim ne ya Tuma Gaban ya Ali yana Fadin"Don Allah kumin Rai karku Hanani Aneesa..Wlh ina Sonta bazan iya Rayuwa babu ita ba...Na muku alkawarin na Bari Daga yau.."Yafada yana kuka kamar karamin yaro....
Ya Sunusi ne yayi gyaran Murya yana Fadin"Karka damu koma ka Zauna.."Yafada yana Rike kasim Din Komawa yayi ya Zauna ya Share Hawayensa da Babban Rigan Dake Jikinsa,ya Sunusi ne ya kalli ya Ali kafin yace"In ganka Mana Ali.."Jin Haka yasa ya Ali ya Mike Lokaci Daya yana ce musu.."Kud'an mana Hakuri yanzu zamu Dawo.."Ba wanda ya samu Zarafin mgana Illah Gyada kai da Abba garba yayi suka Fice Daga Falon Suka bi ta Kofar da Sadasu da Cikin Gida,kafin Su Fita Yaya Ali yace"Muktar..."
Ya Dago kansa.."Kaima taso.."inji ya Sunusi..Jiki ba kwari yamike yabi Bayansu Suka Bace Daga Falon,sai Wajen ya koma kamar gidan makoki bamai mgana Abba Kabiru Tagumi yayi yana Jinjina kai Hakama Abba garba Shima kasim Kansa na Duke yana Salati Cikin Ranshi Lokaci Daya yana Jin In Har Bello yayi Sanadiyar Aka Hanashi Aneesa..Wlh sai ya Dauki mataki akansa.
Shiko Ya Hashim shima kansa na Duke Zuciyarsa kuma Tayi Sanyi Sosai yana Fatan kar su bashi Aneesa..Hakan kila zai saka Kasim ya Shiryu Liman kuwa Shuru yayi yana Jadadda Lamarin Acikin Ranshi Sani Kuwa Tun Bayan Fitan Bello Shima ya bi bayanshi.
Ki biya ki karanta cikin salama.
*ANITHA..*
8/19/20, 8:03 AM - Ummi Tandama: *MR BELLO..!*
_(The young Teacher)_
 Â
*Wattpad:Janafnancy13*
_Mallakar:Janafty💞_
 Â
*Littafina na kudi ne,kibiya ki karanta cikin salama,akan â‚?200 kachal,Vips â‚? 400 ne,kada ki karanta min littafi indai baki biyani ba,Domin neman karin bayani zaku iya nemana ta wannan Nombar 09069067488*
 Â
*🅿�16*
"Sai da Sukayi Nisa da Falon kamar zasu Shiga Cikin Gidan,kana Suka Tsaya Cirko Cirko Suna kallon Juna,ya Ali ya kalli Yaya Sunusi yana Fadin"Sunusi ya kake ganin zamu Bullo ma wannan lamarin ne .? Nifa kaina yakulle...?
ya Sunusi yace",Umh...mganar Gaskiya Ali Indai Mganar mu bashi Auren Aneesa ne bai Taso ba,karka manta koda Take kanwa garemu Amanace akan mu Lokacin Abba na gabda Da Rasuwa bai da Wata mgana sai na Mu kula da Aneesa Kada mu barta Bayan bashi tayi maraici kuma yace matukar muka Bari Rayuwar Aneesa Ta Shiga wani hali bai yafemana ba, baka ganin in har muka yadda aka Daura Auran nan alhalin kuma mun sani Allah bazai Tambaye mu ba..?ka fa Duba hakkin yarinyar nan in mukayi Haka Hakika mun Cutar da Ita.."Yafada lokaci daya yana Saba babban Rigansa Cikin Firgici.
Ajiyar Zuciya ya Ali ya Sauke kafin yace"Wannan ma mganar bata Taso ba Sunusi,Mganar Bashi Aneesa bata,Saboda kada muyi Abunda zamu zo muna masu Nadama nan gaba ko ba Haka ba Muktar...?..
ya muktar ya saki Numfashi yana Fadin"Hakane...Toh ammh in Kuka yi Haka ya zakuyi da Dimibin Jama"ar Dake Waje Suna Jiran Tsammani .? Kai ya Ali ya Dafe yana Sakin Numfashi Shiko ya Sunusi Dafe goshi yayi Lokaci Daya yana Tura Hularsa baya Cike da Fargaba da Tashin Hankali,kafin ya juya yana Dora hannayensa Duka biyu Akungunsa yana Fadin"Ya illahi...Bakomai Haka Allah ya kadarra.."
Cike da Tsausayinsu Ya Muktar yace"Insha Allahu bazan bari ku Tozarta ba..Kuzo muje,Babu Abunda zai Chanza yanzu Za"a Daura Auren Aneesa da yardan Allah..."