Sashe 22
Mr Bello Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
 Da Sauri Suka Dago Suna kallonta Tashi Yayi kusa da Aneesa Dauke da Junior yana Fadin"Nine Anty Rahila munzo Workshop ne Anan Abuja na Kwana Hudu so gobe zamu koma kaduna Shine nabiyo mu gaisa,ina Zuwa kuma Allah ya Hadani da Matar Aurena..."Dariya Anty Rahila Tayi Tana Fadin"Ikon Allah Ina Matar Auren naka..? Tafada tana son Tababbartar da Zarginta Cikin Fara"a ya Nuna Aneesa yana Fadin"Gata Anty Rahila..Princess dina kenan.."Baki Anty Rahila Ta Rike tana kallon Aneesa Dake Kyafta ma Kasim Ido Dundu Takai mata abaya Cikin Dariya take fadin"Ja'ira sai ya gayamin.."Bayanta Aneesa Ta Dinga Shafawa Cikin Shagwaba tace"Kai Anty Rahila kin kusa Ciremin Kashin baya.."Da Sauri Kasim ya Juyo gareta jiki na Rawa yake Fadin"Wayyo Da gaske..?mugani princess..."Yafada Yana Kallonta Cike da Tsumewa,Da Sauri tace"Bafa komai.."Tafada tana kauda kai gefe,Dariya kawai Anty Rahila ke musu Cikin Ranta tana Jin Dadi Domin dama Babban Burinta kenan Aneesa na Gama Mkranta ta samu Miji Itama Tayi Aurenta,kuma harga Allah zata fi kowa Murna Tunda ita bataga makusan Kasim din ba
Nan dai Ta Zauna Suka kara gaisawa Dashi,junior ne yafara kuka sai ya mika mata Shi,cikin marairaice Murya kasim ke kara Sanar da Anty Rahila Shifa Dagaske yake Domin in ya koma kaduna in zai je katsina Weekend da Mganar zai jema Abba kabiru Don Allah za"a bashi Aneesa..? Jin Haka yasa Aneesa Tatashi da Gudu Ta bar Falon Suka bita Dadariya,Anty Rahila tace"Kada ya damu su basu da mtsala yafara Tuntuban iyayen nashi yaji.."Da Haka suka bar mganar nan yake Tambayanta Lambar Wayar Aneesa Tace mai bata da Waya Saboda Mkranta sai Tayi Candy,jikinsa na Rawa yace Anty Rahila bazai yuyu ba Na Dinga Nesa da ganin princess kuma Muryanta ta Dinga min Shamaki da Zarar su Abba sun zo zan Siyamata Waya Daddy yayi Hakuri kawai.."Kallonsa kawai Take Tana Dariya Saboda ganin yadda yake Rawan kafa.
Sun Dade suna Hira kafin tamai Jagora Zuwa Shashen Daada,Suka gaisa ya Zube mata Kudi masu yawa Tana saka albarka Hibba ma Haka ta Daneshi Tana Murnan ga Uncle kasim,Anty Rahila ce Take cema Daada Toshiyar baki ne kasim ya bata Saboda yaga yar gidan ta yana so,Cike da mamaki da Fara"a Daada ke Fadin"Toh Hakane,Shiyssa naga ta Shigo da Gudu ina mgana Akayi banza Dani Aka Shige daki..? Toh maza karo kudi domin Wadanan Sunman kadan,kuma na janye Godiyata Domin Diyata ta Musamman ce"Aka Saka Dariya Gabadaya Duk da Wasa take mai masa cikin Shaukin Soyayyar Aneeesa baisan sadda ya sake Damko Wasu kudadan ya Mika ma Daada ba Tako Amsheta tana Fadin"Karka damu Aneesa Ta zama naka ka kwantar da Hankali kamar Kana saman Jirgi mai ya Kare.."Anty Rahila ta saka Dariya ita da Kasim,bai wani Jima ba yace zai Tafi Faufau Aneesa Taki Fitowa Daga Daki Cikin Bada Umarni Daada tace"Kaga Kasimu Shiga ka sameta Sabon Shiga ce.."Da Hanzari ko ya Shiga Bedroom din Aneesa na Kwance Ruf da Ciki Tana Mirmushi Ita kadai Taji mganarshi Asaman kanta da Sauri Ta mike zaune tana Zaro Ido,gaban gadon ya Durkusa yana kallonta Cikin Sanyin murya yace"Zan Tafi princess,Ammh inaji kamar Zuciyata tana Zafi,gaskiya bazan iya komawa kaduna ba sai nazo na ganki da Safe kinji ko.."?gyada mai kai tayi kafin ta Sauko Daga Kan Gadon Tana Fadin"Nima mun kusa komawa Mkranta Zamfara zan Tai.."
Yamutsa Fuska yayi kafin yace"Haka Anty Tagayamin Allah Da"ace baki kusa kamallah wa ba,sai dai ki Karashe Karatunki Akaduna bazan yarda da Wata Bording Sch ba,Ammb bakomai yanzu ma Duk Visiting muna Tare princess.."Da Kallo Ta bishi Tana mamakin yadda Lokaci Daya Ya Rude Akanta Tare Suka Fito Daga Dakin Nan ko Daada Ta Shiga mata Tsiya da Sauri Ta bar Falon Tana Rufe Fuska nan yabama Anty Rahila kudi Itada Hibba da Junor kafin yayi musu Sallama ya Fito Aharaban gidan ya iske Aneesa Tsaye Tana Jiransa Ranar kasim bai bar gidan ba Sai da yagama Dasa Kaunarsa Azuciyar Aneesa Taji ko bata Fara Sonshi ba yana Burgeta gashi Tana Jin Wani Abu game Dashi Sun Rabu da Cewa In ya samu lokaci zai Biyo gobe da Safe In kuma Taji Shuru ya Wuce zasu yi mgana ta Wayar Anty Rahila da ta bashi Nombar kafin su rabu,Kudi da yawa ya Debe Daga aljihunsa yabama Aneesa Ta ki karba Daya mtsamata sai Tafara Kwalkwal da Ido Zatayi kuka,dole ya kyaleta ammh kuma ta kara samun Wani Matsayi mai girma Acikin Ranshi,Sallama sukayi ya Shiga Mota ya Fice Daga Haraban Gidan Suna Dagama Juna Hannu.
Tadade Tsaye Awajen Tana Jin kanta kamar ba Ita ba Ajiyar Zuciya ta Sauke kafin Ta Juya Zuwa Cikin Gidan Wani Shashe na Zuciyarta na Murna Samun Namiji kamar kasim wanda bata taba mafarkin samu ba.
_Masha Allah awannan page din na yau na kawo karshen Free page da zan baku na Mr Bello,Kuna Bukatar sanin yaya Soyayyar kasim da Aneesa zai gudana...? Ko kuwa kuna bukatar sanin shin su Abba kabiru zasu yarda da mganar kasim na Son Auren Aneesa..? Ina labarin Mr Bello...?kar ku manta Yana da labarin Duka hallayar kasim din na Neman mata da Shan giya Shin zai bari Aneesa ta aureshi? Ko kuwa zai sani kuma ya take sani saboda basu da Shiri da Aneesa..? Yaya Zulfa da Zubaida zasu kare da soyayyar Mr Bello..? Shin zai auri daya Daga cikinsu ko kuwa kowa zai rasa ne..? Ya ya rayuwar su Abba kabiru zai kare shin Bello zai yi karansu kotu ne domin Fansar ran Iyayensu da kuma Dukiyarsu da suka Hau kanta,..? Wani irin Soyayyah ce Zata faru acikin wannan littafin..? Kina bukatar ganin wani gwarzon ne zai ja Ragamar Jagoran Rayuwar Aneesa..? Toh zaki samu amsar tambayoyinki ta Hanyar Nuna min kauna wajen Siyan Novel dina Kun gwada kun gani kun tabbata bazan baku kunya ba siyan na gari mai da kudi gida_
*How to pay....â‚?200 0552179550 JAMILA UMAR GTB, VIPS..â‚?400...or MTN card aturo ta wannan Nombar 09069067488 hade da Hoton Tracsation*
_akwai garabasanmu Na Sanyaya biyu,👠Matar Naseer Da Mr Belll guda 2 �350 ne,VIP �600, Single one �200 ne zaku biya ta account Detail din sama,Mutanen Niger zasu tuntubi wannan lambar +22794775574 sai kunzo_
Happy sallah in Advance zaku iya cigaba da payment dinku bayan sallah in sha ALLAHU zamu dora Daga inda muka tsaya Fatan zamu sallah lafiya Ameen.
*Shakira...*
8/19/20, 8:02 AM - Ummi Tandama: *MR BELLO..!*
_(The young Teacher)_
*Wattpad:Janafnancy13*
_Mallakar:Janafty_💞
*🅿�12*
Washegari Kasim bai samu Dawowa ba yadai kirata Awayar Anty Rahila ya Sanar Da Ita Sun Wuce Kaduna,basu Wani jima suna waya ba ya yanke Kiran Da cewa Zasu yi mgana in ya Isa Kaduna.
Tunda Kasim ya koma Kaduna Koda Aiki yayi mai yawa bai Hanashi bama Soyayyar Aneesa Kulawa ba Wuni Suke Waya da Ita ta Wayar Anty Rahila Kafin Arufe Sati Zuciyar kasim Ta Rufe Ta Kulle ba Wacce Yakeji Da gani sai Aneesa Itama Duk da Bata Taba Soyayyah ba, ammh Tana Jin Dadin Soyayah da Kasim ko banza yana Burgeta kuma gashi, ba Laifi ya iya Soyayyah ga iya Tsara kalamai,lokaci kadan ya samu Matsugguni Acikin Zuciyarta.
Hatta da Ya Muktar ya samu lbrin Komai yayi murna Sosai, Shima Hardashi Ake Taruwa Ana Tsokanar Aneesa,bai nemi Kasim ba Tunda Anty Rahila Tace ya bari Shi kasim di ya Nemishi din kamar yadda yace.
Sati biyu da Haduwarsu Aneesa Ta koma Makranta,yayinda kuma Asatin Suka Rabu da Kasim kan zaije Weekend Katsina Tatayashi Addu"a zai gabatar da mganarsu Wajen Abba,da Fatan Alheri Tabishi Suka Rabu Cike da Kewa Harda kukanshi Wai zai yi kewarta Yanzu ba zai ganta ba..? Kuma bazai ji Muryanta ba Sai nan da Sati Hudu..? Dakyar ta lallasheshi ya Hakura Dafarko ma Tubure mata yayi akan Shi zai zo ya kaita Makranta Dakyar ta lallasheshi ya Hakura,Haka suka yi sallama kowanne Zuciyarsa ba Dadi,Saboda Zuciyoyinsu Sun Saba da Juna.
*******
Karfe 11am na Safiyar Ranar Asabar kasim ya Isa makeken gidansu Dake kofar laura Katsina,sai da ya Fara isa Shashensa yayi wanka ya Sauya kaya Tukunnah,ya iso cikin Falon gidan Inda ya Ci karo da,hamdiya Tana Zaune Tana kallo ganinshi ya sanya Ta Mike Tanamai Sannu da Zuwa Fuskarsa ba Annuri ya Zauna kan Daya Daga Cikin kujerun Falon yana Fadin"Yaushe kika zo ke kuma...?
Kanta na Duke Tace"Mun kwana Biyu ya Kasim,gobe ma zamu koma Munzo Hutu ne nida ya Ummu.."gyada kai yayi kafin yace"Ok kuna Wani Aji ne yanzu..?cike da girmamwa Tace"Ni ina Jss3 ne Ya Ummu kuma Tana Ss2.."
Kai ya Jinjina kafin yace"Oryt..Ku maida Hankali banda Wasa Kunji ko..? Abba na gida..? Yafada Lokaci Daya yana Fiddo da Wayarsa Cikin Aljihun Bakin Wandon Dake Jikinsa,kai ta gyada kafin tace"Insha Allahu Yaya..Eh Abba na nan Umma ma Tana Shashensa.."
Bai ce komai ba Illah Mikewan Dayayi ya Nufi Barayin da Zai Sadashi da Shashen Abba Kabiru Nan ya sake cin karo da Ummu salma Ta Fito Daga Falon Umma,Rankwafa Tayi Tana gaisheshi kallo Daya yayi mata ya kauda kai ya amsa a cike ya Wuceta da kallo Ta Bishi Tana Tura mata Baki Acikin ranta Tana Fadin Ya Hashim ya fishi Kirki Sosai Shi ko kullum Fuska Ba Annuri,bai Jita ba Ammh yaga Sanda TaTuramai baki bai bi Ta kanta ba Domin Shi yanzu Aneesa ce Agabanshi.
A kofar Falon ya Tsaya yana Doka Sallama Hajiya karima da Suke Kira da Umma ta amsa mai Lokaci Daya kuma Tana mikama Abba Kabiru Tea din Data Hadamai Awani kofin Tangaran Ya karba kenan Kasim ya Sawo kanshi Falon lokaci Daya yana Zame Takalmin kafarsa Kusa da ,Umma Ya zauna Wacce ke Zaune kusa da Abba kabiru Akan Cafet yana karyawa Domin ga kayan karyawan nan nashi Bisa Wani Katon Tire Dake gabansu.
Cikin Sanyin Murya yace"Abba barkanmu Da Safiya,Umma ina kwana..? Dukkansu suka amsa Cikin Sakin Fuska Kafin Abba Kabiru yace"Kasim yanzu kake Tafe..? Ya wajen Aikin naka.? Yafada yana Kurban Tea din Dake Hannunsa,Cikin girmamawa Kasim yace"Eh Abba,lafiya lau ba Wata mtsala.."Abba kabiru yace"Masha Allah.."Daga Haka Falon ya Dau Shuru Abba kabiru na Cigaba da Kurban Shayinsa kafin ya Dire yana Fadin"Ke ko Karima Wani Lokacin kina da Wauta kinga yaro ya Dawo da Safe,baki Hadamai Abun kari ba,kila bai karya ba ammh kin zauna kin Zuramai ido Mtseee..."Ya saki Tsaki Cike da Jin Haushi.
Nan dai Ta Zauna Suka kara gaisawa Dashi,junior ne yafara kuka sai ya mika mata Shi,cikin marairaice Murya kasim ke kara Sanar da Anty Rahila Shifa Dagaske yake Domin in ya koma kaduna in zai je katsina Weekend da Mganar zai jema Abba kabiru Don Allah za"a bashi Aneesa..? Jin Haka yasa Aneesa Tatashi da Gudu Ta bar Falon Suka bita Dadariya,Anty Rahila tace"Kada ya damu su basu da mtsala yafara Tuntuban iyayen nashi yaji.."Da Haka suka bar mganar nan yake Tambayanta Lambar Wayar Aneesa Tace mai bata da Waya Saboda Mkranta sai Tayi Candy,jikinsa na Rawa yace Anty Rahila bazai yuyu ba Na Dinga Nesa da ganin princess kuma Muryanta ta Dinga min Shamaki da Zarar su Abba sun zo zan Siyamata Waya Daddy yayi Hakuri kawai.."Kallonsa kawai Take Tana Dariya Saboda ganin yadda yake Rawan kafa.
Sun Dade suna Hira kafin tamai Jagora Zuwa Shashen Daada,Suka gaisa ya Zube mata Kudi masu yawa Tana saka albarka Hibba ma Haka ta Daneshi Tana Murnan ga Uncle kasim,Anty Rahila ce Take cema Daada Toshiyar baki ne kasim ya bata Saboda yaga yar gidan ta yana so,Cike da mamaki da Fara"a Daada ke Fadin"Toh Hakane,Shiyssa naga ta Shigo da Gudu ina mgana Akayi banza Dani Aka Shige daki..? Toh maza karo kudi domin Wadanan Sunman kadan,kuma na janye Godiyata Domin Diyata ta Musamman ce"Aka Saka Dariya Gabadaya Duk da Wasa take mai masa cikin Shaukin Soyayyar Aneeesa baisan sadda ya sake Damko Wasu kudadan ya Mika ma Daada ba Tako Amsheta tana Fadin"Karka damu Aneesa Ta zama naka ka kwantar da Hankali kamar Kana saman Jirgi mai ya Kare.."Anty Rahila ta saka Dariya ita da Kasim,bai wani Jima ba yace zai Tafi Faufau Aneesa Taki Fitowa Daga Daki Cikin Bada Umarni Daada tace"Kaga Kasimu Shiga ka sameta Sabon Shiga ce.."Da Hanzari ko ya Shiga Bedroom din Aneesa na Kwance Ruf da Ciki Tana Mirmushi Ita kadai Taji mganarshi Asaman kanta da Sauri Ta mike zaune tana Zaro Ido,gaban gadon ya Durkusa yana kallonta Cikin Sanyin murya yace"Zan Tafi princess,Ammh inaji kamar Zuciyata tana Zafi,gaskiya bazan iya komawa kaduna ba sai nazo na ganki da Safe kinji ko.."?gyada mai kai tayi kafin ta Sauko Daga Kan Gadon Tana Fadin"Nima mun kusa komawa Mkranta Zamfara zan Tai.."
Yamutsa Fuska yayi kafin yace"Haka Anty Tagayamin Allah Da"ace baki kusa kamallah wa ba,sai dai ki Karashe Karatunki Akaduna bazan yarda da Wata Bording Sch ba,Ammb bakomai yanzu ma Duk Visiting muna Tare princess.."Da Kallo Ta bishi Tana mamakin yadda Lokaci Daya Ya Rude Akanta Tare Suka Fito Daga Dakin Nan ko Daada Ta Shiga mata Tsiya da Sauri Ta bar Falon Tana Rufe Fuska nan yabama Anty Rahila kudi Itada Hibba da Junor kafin yayi musu Sallama ya Fito Aharaban gidan ya iske Aneesa Tsaye Tana Jiransa Ranar kasim bai bar gidan ba Sai da yagama Dasa Kaunarsa Azuciyar Aneesa Taji ko bata Fara Sonshi ba yana Burgeta gashi Tana Jin Wani Abu game Dashi Sun Rabu da Cewa In ya samu lokaci zai Biyo gobe da Safe In kuma Taji Shuru ya Wuce zasu yi mgana ta Wayar Anty Rahila da ta bashi Nombar kafin su rabu,Kudi da yawa ya Debe Daga aljihunsa yabama Aneesa Ta ki karba Daya mtsamata sai Tafara Kwalkwal da Ido Zatayi kuka,dole ya kyaleta ammh kuma ta kara samun Wani Matsayi mai girma Acikin Ranshi,Sallama sukayi ya Shiga Mota ya Fice Daga Haraban Gidan Suna Dagama Juna Hannu.
Tadade Tsaye Awajen Tana Jin kanta kamar ba Ita ba Ajiyar Zuciya ta Sauke kafin Ta Juya Zuwa Cikin Gidan Wani Shashe na Zuciyarta na Murna Samun Namiji kamar kasim wanda bata taba mafarkin samu ba.
_Masha Allah awannan page din na yau na kawo karshen Free page da zan baku na Mr Bello,Kuna Bukatar sanin yaya Soyayyar kasim da Aneesa zai gudana...? Ko kuwa kuna bukatar sanin shin su Abba kabiru zasu yarda da mganar kasim na Son Auren Aneesa..? Ina labarin Mr Bello...?kar ku manta Yana da labarin Duka hallayar kasim din na Neman mata da Shan giya Shin zai bari Aneesa ta aureshi? Ko kuwa zai sani kuma ya take sani saboda basu da Shiri da Aneesa..? Yaya Zulfa da Zubaida zasu kare da soyayyar Mr Bello..? Shin zai auri daya Daga cikinsu ko kuwa kowa zai rasa ne..? Ya ya rayuwar su Abba kabiru zai kare shin Bello zai yi karansu kotu ne domin Fansar ran Iyayensu da kuma Dukiyarsu da suka Hau kanta,..? Wani irin Soyayyah ce Zata faru acikin wannan littafin..? Kina bukatar ganin wani gwarzon ne zai ja Ragamar Jagoran Rayuwar Aneesa..? Toh zaki samu amsar tambayoyinki ta Hanyar Nuna min kauna wajen Siyan Novel dina Kun gwada kun gani kun tabbata bazan baku kunya ba siyan na gari mai da kudi gida_
*How to pay....â‚?200 0552179550 JAMILA UMAR GTB, VIPS..â‚?400...or MTN card aturo ta wannan Nombar 09069067488 hade da Hoton Tracsation*
_akwai garabasanmu Na Sanyaya biyu,👠Matar Naseer Da Mr Belll guda 2 �350 ne,VIP �600, Single one �200 ne zaku biya ta account Detail din sama,Mutanen Niger zasu tuntubi wannan lambar +22794775574 sai kunzo_
Happy sallah in Advance zaku iya cigaba da payment dinku bayan sallah in sha ALLAHU zamu dora Daga inda muka tsaya Fatan zamu sallah lafiya Ameen.
*Shakira...*
8/19/20, 8:02 AM - Ummi Tandama: *MR BELLO..!*
_(The young Teacher)_
*Wattpad:Janafnancy13*
_Mallakar:Janafty_💞
*🅿�12*
Washegari Kasim bai samu Dawowa ba yadai kirata Awayar Anty Rahila ya Sanar Da Ita Sun Wuce Kaduna,basu Wani jima suna waya ba ya yanke Kiran Da cewa Zasu yi mgana in ya Isa Kaduna.
Tunda Kasim ya koma Kaduna Koda Aiki yayi mai yawa bai Hanashi bama Soyayyar Aneesa Kulawa ba Wuni Suke Waya da Ita ta Wayar Anty Rahila Kafin Arufe Sati Zuciyar kasim Ta Rufe Ta Kulle ba Wacce Yakeji Da gani sai Aneesa Itama Duk da Bata Taba Soyayyah ba, ammh Tana Jin Dadin Soyayah da Kasim ko banza yana Burgeta kuma gashi, ba Laifi ya iya Soyayyah ga iya Tsara kalamai,lokaci kadan ya samu Matsugguni Acikin Zuciyarta.
Hatta da Ya Muktar ya samu lbrin Komai yayi murna Sosai, Shima Hardashi Ake Taruwa Ana Tsokanar Aneesa,bai nemi Kasim ba Tunda Anty Rahila Tace ya bari Shi kasim di ya Nemishi din kamar yadda yace.
Sati biyu da Haduwarsu Aneesa Ta koma Makranta,yayinda kuma Asatin Suka Rabu da Kasim kan zaije Weekend Katsina Tatayashi Addu"a zai gabatar da mganarsu Wajen Abba,da Fatan Alheri Tabishi Suka Rabu Cike da Kewa Harda kukanshi Wai zai yi kewarta Yanzu ba zai ganta ba..? Kuma bazai ji Muryanta ba Sai nan da Sati Hudu..? Dakyar ta lallasheshi ya Hakura Dafarko ma Tubure mata yayi akan Shi zai zo ya kaita Makranta Dakyar ta lallasheshi ya Hakura,Haka suka yi sallama kowanne Zuciyarsa ba Dadi,Saboda Zuciyoyinsu Sun Saba da Juna.
*******
Karfe 11am na Safiyar Ranar Asabar kasim ya Isa makeken gidansu Dake kofar laura Katsina,sai da ya Fara isa Shashensa yayi wanka ya Sauya kaya Tukunnah,ya iso cikin Falon gidan Inda ya Ci karo da,hamdiya Tana Zaune Tana kallo ganinshi ya sanya Ta Mike Tanamai Sannu da Zuwa Fuskarsa ba Annuri ya Zauna kan Daya Daga Cikin kujerun Falon yana Fadin"Yaushe kika zo ke kuma...?
Kanta na Duke Tace"Mun kwana Biyu ya Kasim,gobe ma zamu koma Munzo Hutu ne nida ya Ummu.."gyada kai yayi kafin yace"Ok kuna Wani Aji ne yanzu..?cike da girmamwa Tace"Ni ina Jss3 ne Ya Ummu kuma Tana Ss2.."
Kai ya Jinjina kafin yace"Oryt..Ku maida Hankali banda Wasa Kunji ko..? Abba na gida..? Yafada Lokaci Daya yana Fiddo da Wayarsa Cikin Aljihun Bakin Wandon Dake Jikinsa,kai ta gyada kafin tace"Insha Allahu Yaya..Eh Abba na nan Umma ma Tana Shashensa.."
Bai ce komai ba Illah Mikewan Dayayi ya Nufi Barayin da Zai Sadashi da Shashen Abba Kabiru Nan ya sake cin karo da Ummu salma Ta Fito Daga Falon Umma,Rankwafa Tayi Tana gaisheshi kallo Daya yayi mata ya kauda kai ya amsa a cike ya Wuceta da kallo Ta Bishi Tana Tura mata Baki Acikin ranta Tana Fadin Ya Hashim ya fishi Kirki Sosai Shi ko kullum Fuska Ba Annuri,bai Jita ba Ammh yaga Sanda TaTuramai baki bai bi Ta kanta ba Domin Shi yanzu Aneesa ce Agabanshi.
A kofar Falon ya Tsaya yana Doka Sallama Hajiya karima da Suke Kira da Umma ta amsa mai Lokaci Daya kuma Tana mikama Abba Kabiru Tea din Data Hadamai Awani kofin Tangaran Ya karba kenan Kasim ya Sawo kanshi Falon lokaci Daya yana Zame Takalmin kafarsa Kusa da ,Umma Ya zauna Wacce ke Zaune kusa da Abba kabiru Akan Cafet yana karyawa Domin ga kayan karyawan nan nashi Bisa Wani Katon Tire Dake gabansu.
Cikin Sanyin Murya yace"Abba barkanmu Da Safiya,Umma ina kwana..? Dukkansu suka amsa Cikin Sakin Fuska Kafin Abba Kabiru yace"Kasim yanzu kake Tafe..? Ya wajen Aikin naka.? Yafada yana Kurban Tea din Dake Hannunsa,Cikin girmamawa Kasim yace"Eh Abba,lafiya lau ba Wata mtsala.."Abba kabiru yace"Masha Allah.."Daga Haka Falon ya Dau Shuru Abba kabiru na Cigaba da Kurban Shayinsa kafin ya Dire yana Fadin"Ke ko Karima Wani Lokacin kina da Wauta kinga yaro ya Dawo da Safe,baki Hadamai Abun kari ba,kila bai karya ba ammh kin zauna kin Zuramai ido Mtseee..."Ya saki Tsaki Cike da Jin Haushi.