Sashe 5
Mr Bello Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Dariya ya Saka yana Fadin"Yes my Princess.."Yafada yana Sakarmata Kiss a gefen baki Anty Rahila Data Mike Tsaye ta Kariso Tana Fadin"Daddy Sannu Da dawowa Thank god Mijina Is Back Safely..."Tafada Tana Jifanshi da Wani Shu"umin Kallo.
Dago da kanshi yayi yana Fadin"Thanks Rahi Queen..."Yafafa kafin ya Fara Takowa Zuwa gaban Daada yana Fadin"Daada wai meyasa Kike da Son Zama kasan nan ne..? Baki Hawa Bisa Cussion..."Daada Tace"Kai ni Rabani da Wani cusa Nagaji kullum Mutum na saman Abu ba Hutawa,Kune yaran zamani da Kuka lalace da Hutu mu Ada Waya san Wani Cusi..."Tafada Tana Dariya..
Â
Dagashi Har Anty Rahila Dariyan Suka saka Kafin ya Zauna Kusa da Daada yana Dora Hibba kan Cinyarsa Lokaci Daya yana Fadin"An bari Daada Kiyi yadda Zaki fi jin Dadi kun Wuni Lafiya ina Anee yan Mkranta..? Yau Duka Masu Ciwon kan gidan Sun Dawo Lokaci Daya..? Yafada yana yar Dariya.
Daada tace"Umh Aneesa kadai muka gani Megidan nawa bai Shigo ba Tukunnah kasanshi Kila yaji Zuwansu Zulfa ne Shiyasa Yaki Lekomu Daya Dawo.."Gyada kai yayi yana Fadin"Kobama Haka ba Daada Megidan naki bayajin mgana Har yaushe ne zai Ta Rike Abunda ya Riga ya Wuce,Ayi mutum da Shegen bakar Zuciya da Naci Haba Daada.."Mirmishi Daada ta Saki kafin tace"Muhammed bello Sunan nan ya Samo Asali ne fa Muntari Sunan Kakan ku ne Wanda kaf Halayenshi Bello ya kwaso Shima Haka nayi Fama Dashi da Shigen Kafiya da Zuciya Shiyasa wani Lokacin in naga Bello na Wani Abu sai Kakanku ya Dinga Fadomin Araina.."Tafada Tana Share Kwallah.
Ido Muktar ya Zaro yana Kallon Anty Rahila Kafin ya daga mata Gira Yar Dariya Tayi kafin Ta make Kafada,Ta karisa ga Daada Ta Zauna Kusa da Ita tana Fadin"Daada Wai har yaushe ne zaki Daina ma Kaka Kukan Mutuwa ne..? Daada na Sharbe Hanci Tace"Har Abada ne Rahila Bazan Taba mantawa da Megidana Bello ba Kusan Irin yadda ya Soni bane ya Kula dani sai da fa yayi Shadi kafin ya samu Aka bashi Aurena.."Muktar da Rahila Suka Kalli Juna kafin Muktar yace"Ah lalle kice Kaka Shima Jarumi ne.."
Daada na Mirmishi tace"Sosai Ku bari Watarana Zan Baku Lbrin Kakanku da Jarumtar Dayayi Sosai Alokacin Rayuwarsa.."Kai Muktar ya Gyada kafin yace"Tom Daada.."Yafada yana Wasa da Hannu Hbba kafin yace"Wai Ina Anee yan Mkrantan Kwana Banji Motsinta bane..?Anty Rahila tace"Tana Cikin Bedroom Dazu dai Wanka na barta tayi yanzu zaka kaga ta Fito inajin bataji Shigowarka ba Andawo Ana Ta Murnan Angama Karatu gabadaya.."Tafada tana Dariya.
Shima Dariyan ya Saka Kafin yace"Kai...Ina Ruwan Aneesa Wato Da gaske yanzu batason karatun,Dazu ma Yaya Ali ya Kirani yana Tambayana Wai ta Natsu Kuwa..? In da Wata Mtsala na Kirsa har Abuja zai zo ya Sake Cin kaniyarta ."Anty Rahila Tace"Oh ya Allah..! Ya Ali Dodon Aneesa ne,Bata jin Tsoron kowa kamar yadda Takejin nashi.."Daada tace"Ba dole Taji Tsoronshi ba Tunda Bai da Hankali yana babba Ammh ya kama yarinya karama Kamar Aneesa yayi Ta Duka Kamar ya Zauce.."Tafada Cike da Jin Haushi.
Anty Rahila tace"Daada Kema kin So ganin Laifin ya Ali ne Kinfa Gannin ma Idonki Rashin Jin Aneesa Nan Ranar da Bello zai Tatafi da ita Mkranta baki ga Abunda Tayi ba Wlh ba Domin Zuwan ya Ali ba Anee bata zuwa Makrantan nan Bata Shiri da Makranta Tun tana Borno Koda Baba Nada Rai bata Zuwa Shi kuma Bayason Matsa mata Shiyasa kika ganta batajin mgana Sam..."
Daada Ta tabe baki tace"Toh Dole ne karatu Ku kyale yarinyarnan Hakanan Don Allah ,haba Kuduba fa ku gani Shekaru uku ammh haryanzu bata saba ba in Zata Tafi da Kuka Take Tafiya.."Muktar yayi Dariya Kafin yace"Daada Wannan Hurumim Megidan ne ki kiyi mai Mgana In ya Kyaleta Shikenan sai Asamata Wata Day Anan sai Ta Cigaba da Zuwa In kuma yaki Dole Anee ko Tana so ko bata so sai Ta Koma Makrantar nan ta Dora Daga Inda ta Tsaya Kinfi kowa Sanin Tuni ya ce na barmai Ragamar Karatunta Ahannunshi Kuma yakawomin Hujjojin Daya sanya Ya kai Aneesa Mkranta Dayake Koyarwa Kuma Nima na Gamsu In ba Bello ba Bamai iyawa da Rigimar Aneesa.."
Yafada Cikin Sauke Numfashi Anty Rahila Zatayi mgana Kenan Aneesa ta Bude Kofa Ta Fito Tana Fadin"Daada Ruwa Goma nayi ma kaina Allah a mkranta bama Samun Ru...."Mganarta yamakale ne na Hada Idon da Sukayi da Muktar Wanda ya Dago yana Kallonta Tana Sanye da Doguwar Rigar Atamfa Mai Red And Ash,Washe baki tayi kafin tace"Ya Muktar..."Tafada Hakoranta Duka awaje .
Yana Dariya Shima yace"Aneesa yan Mkranta Wlc back Home..."Da Sauri ta kariso gabanshi ta Zauna Harda Tankwashe Kafa Tafara Fadin"Nagode ya Muktar Saura Murna na Biyu..? Tafada Tana kallon Idanuwanshi Zaro Ido yayi kafin yace"Wow..Menene Shi..? Dariya Tayi Tana Kallon Anty Rahila da Daaada Tace"Baku Sanar Dashi na gama Karatun bane.."
Tafada Cikin Tabbatarwa,Tare da Anty Rahila Suka Hada Ido Suna Kunshe Dariya Cikin Shanye Dariya yace"Oh..Anee,Da Sauranki fa Yanzu dai zaki Shiga Shashen manya SS1 Ko ba Haka ba Rahi queen..? Anty Rahila tace"Hakane kam.."Tafada da yar Dariya.
Bata Rai Aneesa Tayi kafin Tace"Wa..? Wai ni zan Koma Wannan Dajin Makrantan Wanda bakomai Cikinta sai Wahala Tabdijam na Rantse da Allah Wannan karon Ko mai Zai Faru Sai dai ya Faru bazan Koma ba..."Tafada Idanuwanta na Cika da Kwallah Dukkansu da Kallo Suka Bita Anty Rahila tace"Bazaki Koma ba Kika ce Aneesa.."?
Idanuwanta na Zubar kwallah tace"Eh bazan Koma Wlh bazan Koma ba.."Tafada Tana Share Kwallah.
Ido Anty Rahila ta Bude kafin Tace"Lalle ko Ya Ali zai Zo kamar Zuwanki na Farko kin dai san Halinshi ko..? Toh Tun Wuri Kiyi Shirin Komawa Makranta da Zarar Firt time yayi Lokacin Shigan yan SS1..."Tafada Tana kallon Aneesa Wacce Tana Jin Haka ta Kama Buga Kafa Tana Kuka Harda Birgima Tana Fadin"Wlh Allah bazan Koma ba Ko Za"a kasheni Dama ba"a Sona Wayyo Baba,Baba ka Tafi ka barni bani da mai Sona Sai kai,Wayyo Baba..."Take Fada Tana Kuka Tana Wani Zabure Zabure Kamar karamar yarinya...
Anty Rahila da Muktar Suka Kalli Juna na Wani Lokaci Kafin Su Maida Kallonsu kan Aneesa Wacce ke Shan Hanci da Majina,Daada ce Ta Mike Ta Isa ga Aneesa Tana Fadin"Aneesa yaki nan Taso maza ki bar Wannan Kuka Matukar ina Gidan nan bamai Maida ki wannan Mkrantar Tunda baki Sonta "Tana Jin Haka Ta Mike tana Fadin"Da gaske Daaada.."?
Kai Ta gyada mata Tana Mikar da Ita Tsaye Hannu Aneesa Ta Sanya Tana Share Hawaye Kafin Tace"Daada To ya zanyi da Uncle Bello..? Wayyo yaya Ali ma Daada in Anty Rahila Ta gayamai Kasheni zaiyi in yazo.."Daada ta Girgiza kai Tana Fadin"Duka ki barni Dasu Bamai Tabaki Shima Alin bazai zo ba Insha Allahu Sai dai zaki man Alkawari Daya..? Tafada Tana kallonta.
Cikin Saurin Aneesa Tace"Fadi komiyeshi Zan yi Miki Daada Aini kingamamin Komai Tunda Kika goyi bayana ."Daada tace"Alkawarin zaki min Matukar nayi ma Megidana Bello mgana ya kyaleki Anan To zaki Yarda Anema Miki Wata Mkrantar Anan Sai kici gaba Kinji ko.."Kuri Aneesa Ta mata da Ido Tana Tura Baki kafin tace"Nifa Daada nagaji da Karatun ne.."Daada ta Dafa kanta Tana Fadin"Toh Shikenan Zan barki Da Bellon.."Jin Haka yasa Tayi Saurin Fadin"A"a Daada na yarda Allah da dai Amaidani Wannan Dajin Da ko Ruwa fa Babu Daada,ga Aljanun Tsiya Allah Daada Muna Shan Wahala Uncle Bello baisan gaya Muku ne.."Tafada Tana Matse Kwallah.
Daada na Shafa kanta tace"Ai yanzu komai ya kare bazaki koma ba.."Jin Haka yasa Aneesa Ta Daka tsalle,Ta Rumgume Daada Tana ma Anty Rahila Gwalo Tana Dariya Bude Ido Tayi Tana Kallonta kafin Tayi Mgana Aneesan Ta Saki Daada Tana Fadin"Daada bari natafi nayi sallah Ana Kiran Mangariba.."Tafada Tana Shigewa cikin Bedroom dinta.
Ajiyar Zuciya Muktar ya saki kafin ya Shafa kanshi yana Fadin"Daada Bazaki iya Tankwasa Bello Akan Aneesa ba Why Kika mata Wannan Alkawarin..."? Daada na Kokarin Shiga Dayan Bedroom Din Tace"Dole ya barta Tunda bata so Shidai dayake so sai ya Koma Shi kadai kar Abun ya Zama Zalunci.."Tafada Tana Tura Kofar Bedroom Din Ta Shige Domin Dauro Alwala.
Shuru yayi yana Nazarin Abun Acikin Ranshi kafin ya Dago yana Kallon Rahila yana Fadin"Bansan ya Zanyi da Bello ba Rahila...Yana Sakani Ciwon kai.."Mirmishi Tayi kafin Ta Mike Tana Fadin"U will Discuss later yanzu ka Tashi muje Sama kayi Wanka ka Sauya kaya kayi Sallah sai mu Sauko Dinner.."Baiyi Gardama ba ya Mike Yana Rike da Hibba Hulanshi ta Sojoji Ta karba kafin ya Riko Hannunta,dayan hannun Kuma yana Dauke da Hibba Suka Fice Daga Falon Daada Zuwa Sheshen Rahila Steps Suka Haura Zuwa Sama Inda Dakunan barcinsu yake
******
Zaune Yake Atsakiyar gadonsa yana latse latsan Laptop din Dake gabanshi Sanye da Riga da Wando Masu Ruwan Toka na Jc,Tun Dazu yakejin Karan Mad Door,bai maida Abun Serious ba Domin yana Kyautata Zaton Zubaida ne Tsaki yaja ya Cigaba da Abunda yakeyi kamar bai ji Mad Door din Da"ake ta Danna mai ba,Ransa bace yake tun bayan Fasa mai Hoto mai muhimmanci datayi dayace ta dawo ta kwashe sai ta gudu dole shi ya tattara glass din Hoton kuma ya Zareshi cikin gidan Album din ya sakashi cikin Durowar gadon.
Zulfa Dake Tsaye da Faranti Taci Kwalliya Cikin Wata Doguwar Abaya na Kamfanin Armani ta yane kanta da Karamin Bakin gyalen Kayan,Fuskarta ta Dauki Haske Saboda yadda ta Tsaru da Kwalliya Tafi Minti goma Sha Biyar Tsaye tana dannan Ring Ammh ba Alamun za"a azo Abude Cikin Bacin Rai da Kufuluwa Zulfa tace"Plz Open d Door Uncle.."Tafada kamar Tayi kuka ganin Tsayuwa na Neman gagararta gashi Tagaji yasa ta Juya Tafara Saukowa daga Steps Din Jikin Sanyi Jiki da Nadama mai Tsanani.
Dukkansu Suna Bisa Dinning,Anty Rahila,Muktar,Daada,Aneesa Hibba,Zubaida Suna Dinner Suka ga Shigowar Zulfa Falon da Sauri kamar Zata Kifa Dauke da Tiren Abinci Riki Riki Tana Kwalama Alheri kira Gabadayansu da Kallo Suka Bita kar Zubaida Taji lbri Wacce Tun Fitan Zulfa Zuwa Shashen Uncle bello Taji ta Kasa Natsuwa ganinta Cikin Wannan Fushin yasanya Zuciyarta Tayi Sanyi Har Mirmishi ya Wanzu Akan Fuskarta.
Dago da kanshi yayi yana Fadin"Thanks Rahi Queen..."Yafafa kafin ya Fara Takowa Zuwa gaban Daada yana Fadin"Daada wai meyasa Kike da Son Zama kasan nan ne..? Baki Hawa Bisa Cussion..."Daada Tace"Kai ni Rabani da Wani cusa Nagaji kullum Mutum na saman Abu ba Hutawa,Kune yaran zamani da Kuka lalace da Hutu mu Ada Waya san Wani Cusi..."Tafada Tana Dariya..
Â
Dagashi Har Anty Rahila Dariyan Suka saka Kafin ya Zauna Kusa da Daada yana Dora Hibba kan Cinyarsa Lokaci Daya yana Fadin"An bari Daada Kiyi yadda Zaki fi jin Dadi kun Wuni Lafiya ina Anee yan Mkranta..? Yau Duka Masu Ciwon kan gidan Sun Dawo Lokaci Daya..? Yafada yana yar Dariya.
Daada tace"Umh Aneesa kadai muka gani Megidan nawa bai Shigo ba Tukunnah kasanshi Kila yaji Zuwansu Zulfa ne Shiyasa Yaki Lekomu Daya Dawo.."Gyada kai yayi yana Fadin"Kobama Haka ba Daada Megidan naki bayajin mgana Har yaushe ne zai Ta Rike Abunda ya Riga ya Wuce,Ayi mutum da Shegen bakar Zuciya da Naci Haba Daada.."Mirmishi Daada ta Saki kafin tace"Muhammed bello Sunan nan ya Samo Asali ne fa Muntari Sunan Kakan ku ne Wanda kaf Halayenshi Bello ya kwaso Shima Haka nayi Fama Dashi da Shigen Kafiya da Zuciya Shiyasa wani Lokacin in naga Bello na Wani Abu sai Kakanku ya Dinga Fadomin Araina.."Tafada Tana Share Kwallah.
Ido Muktar ya Zaro yana Kallon Anty Rahila Kafin ya daga mata Gira Yar Dariya Tayi kafin Ta make Kafada,Ta karisa ga Daada Ta Zauna Kusa da Ita tana Fadin"Daada Wai har yaushe ne zaki Daina ma Kaka Kukan Mutuwa ne..? Daada na Sharbe Hanci Tace"Har Abada ne Rahila Bazan Taba mantawa da Megidana Bello ba Kusan Irin yadda ya Soni bane ya Kula dani sai da fa yayi Shadi kafin ya samu Aka bashi Aurena.."Muktar da Rahila Suka Kalli Juna kafin Muktar yace"Ah lalle kice Kaka Shima Jarumi ne.."
Daada na Mirmishi tace"Sosai Ku bari Watarana Zan Baku Lbrin Kakanku da Jarumtar Dayayi Sosai Alokacin Rayuwarsa.."Kai Muktar ya Gyada kafin yace"Tom Daada.."Yafada yana Wasa da Hannu Hbba kafin yace"Wai Ina Anee yan Mkrantan Kwana Banji Motsinta bane..?Anty Rahila tace"Tana Cikin Bedroom Dazu dai Wanka na barta tayi yanzu zaka kaga ta Fito inajin bataji Shigowarka ba Andawo Ana Ta Murnan Angama Karatu gabadaya.."Tafada tana Dariya.
Shima Dariyan ya Saka Kafin yace"Kai...Ina Ruwan Aneesa Wato Da gaske yanzu batason karatun,Dazu ma Yaya Ali ya Kirani yana Tambayana Wai ta Natsu Kuwa..? In da Wata Mtsala na Kirsa har Abuja zai zo ya Sake Cin kaniyarta ."Anty Rahila Tace"Oh ya Allah..! Ya Ali Dodon Aneesa ne,Bata jin Tsoron kowa kamar yadda Takejin nashi.."Daada tace"Ba dole Taji Tsoronshi ba Tunda Bai da Hankali yana babba Ammh ya kama yarinya karama Kamar Aneesa yayi Ta Duka Kamar ya Zauce.."Tafada Cike da Jin Haushi.
Anty Rahila tace"Daada Kema kin So ganin Laifin ya Ali ne Kinfa Gannin ma Idonki Rashin Jin Aneesa Nan Ranar da Bello zai Tatafi da ita Mkranta baki ga Abunda Tayi ba Wlh ba Domin Zuwan ya Ali ba Anee bata zuwa Makrantan nan Bata Shiri da Makranta Tun tana Borno Koda Baba Nada Rai bata Zuwa Shi kuma Bayason Matsa mata Shiyasa kika ganta batajin mgana Sam..."
Daada Ta tabe baki tace"Toh Dole ne karatu Ku kyale yarinyarnan Hakanan Don Allah ,haba Kuduba fa ku gani Shekaru uku ammh haryanzu bata saba ba in Zata Tafi da Kuka Take Tafiya.."Muktar yayi Dariya Kafin yace"Daada Wannan Hurumim Megidan ne ki kiyi mai Mgana In ya Kyaleta Shikenan sai Asamata Wata Day Anan sai Ta Cigaba da Zuwa In kuma yaki Dole Anee ko Tana so ko bata so sai Ta Koma Makrantar nan ta Dora Daga Inda ta Tsaya Kinfi kowa Sanin Tuni ya ce na barmai Ragamar Karatunta Ahannunshi Kuma yakawomin Hujjojin Daya sanya Ya kai Aneesa Mkranta Dayake Koyarwa Kuma Nima na Gamsu In ba Bello ba Bamai iyawa da Rigimar Aneesa.."
Yafada Cikin Sauke Numfashi Anty Rahila Zatayi mgana Kenan Aneesa ta Bude Kofa Ta Fito Tana Fadin"Daada Ruwa Goma nayi ma kaina Allah a mkranta bama Samun Ru...."Mganarta yamakale ne na Hada Idon da Sukayi da Muktar Wanda ya Dago yana Kallonta Tana Sanye da Doguwar Rigar Atamfa Mai Red And Ash,Washe baki tayi kafin tace"Ya Muktar..."Tafada Hakoranta Duka awaje .
Yana Dariya Shima yace"Aneesa yan Mkranta Wlc back Home..."Da Sauri ta kariso gabanshi ta Zauna Harda Tankwashe Kafa Tafara Fadin"Nagode ya Muktar Saura Murna na Biyu..? Tafada Tana kallon Idanuwanshi Zaro Ido yayi kafin yace"Wow..Menene Shi..? Dariya Tayi Tana Kallon Anty Rahila da Daaada Tace"Baku Sanar Dashi na gama Karatun bane.."
Tafada Cikin Tabbatarwa,Tare da Anty Rahila Suka Hada Ido Suna Kunshe Dariya Cikin Shanye Dariya yace"Oh..Anee,Da Sauranki fa Yanzu dai zaki Shiga Shashen manya SS1 Ko ba Haka ba Rahi queen..? Anty Rahila tace"Hakane kam.."Tafada da yar Dariya.
Bata Rai Aneesa Tayi kafin Tace"Wa..? Wai ni zan Koma Wannan Dajin Makrantan Wanda bakomai Cikinta sai Wahala Tabdijam na Rantse da Allah Wannan karon Ko mai Zai Faru Sai dai ya Faru bazan Koma ba..."Tafada Idanuwanta na Cika da Kwallah Dukkansu da Kallo Suka Bita Anty Rahila tace"Bazaki Koma ba Kika ce Aneesa.."?
Idanuwanta na Zubar kwallah tace"Eh bazan Koma Wlh bazan Koma ba.."Tafada Tana Share Kwallah.
Ido Anty Rahila ta Bude kafin Tace"Lalle ko Ya Ali zai Zo kamar Zuwanki na Farko kin dai san Halinshi ko..? Toh Tun Wuri Kiyi Shirin Komawa Makranta da Zarar Firt time yayi Lokacin Shigan yan SS1..."Tafada Tana kallon Aneesa Wacce Tana Jin Haka ta Kama Buga Kafa Tana Kuka Harda Birgima Tana Fadin"Wlh Allah bazan Koma ba Ko Za"a kasheni Dama ba"a Sona Wayyo Baba,Baba ka Tafi ka barni bani da mai Sona Sai kai,Wayyo Baba..."Take Fada Tana Kuka Tana Wani Zabure Zabure Kamar karamar yarinya...
Anty Rahila da Muktar Suka Kalli Juna na Wani Lokaci Kafin Su Maida Kallonsu kan Aneesa Wacce ke Shan Hanci da Majina,Daada ce Ta Mike Ta Isa ga Aneesa Tana Fadin"Aneesa yaki nan Taso maza ki bar Wannan Kuka Matukar ina Gidan nan bamai Maida ki wannan Mkrantar Tunda baki Sonta "Tana Jin Haka Ta Mike tana Fadin"Da gaske Daaada.."?
Kai Ta gyada mata Tana Mikar da Ita Tsaye Hannu Aneesa Ta Sanya Tana Share Hawaye Kafin Tace"Daada To ya zanyi da Uncle Bello..? Wayyo yaya Ali ma Daada in Anty Rahila Ta gayamai Kasheni zaiyi in yazo.."Daada ta Girgiza kai Tana Fadin"Duka ki barni Dasu Bamai Tabaki Shima Alin bazai zo ba Insha Allahu Sai dai zaki man Alkawari Daya..? Tafada Tana kallonta.
Cikin Saurin Aneesa Tace"Fadi komiyeshi Zan yi Miki Daada Aini kingamamin Komai Tunda Kika goyi bayana ."Daada tace"Alkawarin zaki min Matukar nayi ma Megidana Bello mgana ya kyaleki Anan To zaki Yarda Anema Miki Wata Mkrantar Anan Sai kici gaba Kinji ko.."Kuri Aneesa Ta mata da Ido Tana Tura Baki kafin tace"Nifa Daada nagaji da Karatun ne.."Daada ta Dafa kanta Tana Fadin"Toh Shikenan Zan barki Da Bellon.."Jin Haka yasa Tayi Saurin Fadin"A"a Daada na yarda Allah da dai Amaidani Wannan Dajin Da ko Ruwa fa Babu Daada,ga Aljanun Tsiya Allah Daada Muna Shan Wahala Uncle Bello baisan gaya Muku ne.."Tafada Tana Matse Kwallah.
Daada na Shafa kanta tace"Ai yanzu komai ya kare bazaki koma ba.."Jin Haka yasa Aneesa Ta Daka tsalle,Ta Rumgume Daada Tana ma Anty Rahila Gwalo Tana Dariya Bude Ido Tayi Tana Kallonta kafin Tayi Mgana Aneesan Ta Saki Daada Tana Fadin"Daada bari natafi nayi sallah Ana Kiran Mangariba.."Tafada Tana Shigewa cikin Bedroom dinta.
Ajiyar Zuciya Muktar ya saki kafin ya Shafa kanshi yana Fadin"Daada Bazaki iya Tankwasa Bello Akan Aneesa ba Why Kika mata Wannan Alkawarin..."? Daada na Kokarin Shiga Dayan Bedroom Din Tace"Dole ya barta Tunda bata so Shidai dayake so sai ya Koma Shi kadai kar Abun ya Zama Zalunci.."Tafada Tana Tura Kofar Bedroom Din Ta Shige Domin Dauro Alwala.
Shuru yayi yana Nazarin Abun Acikin Ranshi kafin ya Dago yana Kallon Rahila yana Fadin"Bansan ya Zanyi da Bello ba Rahila...Yana Sakani Ciwon kai.."Mirmishi Tayi kafin Ta Mike Tana Fadin"U will Discuss later yanzu ka Tashi muje Sama kayi Wanka ka Sauya kaya kayi Sallah sai mu Sauko Dinner.."Baiyi Gardama ba ya Mike Yana Rike da Hibba Hulanshi ta Sojoji Ta karba kafin ya Riko Hannunta,dayan hannun Kuma yana Dauke da Hibba Suka Fice Daga Falon Daada Zuwa Sheshen Rahila Steps Suka Haura Zuwa Sama Inda Dakunan barcinsu yake
******
Zaune Yake Atsakiyar gadonsa yana latse latsan Laptop din Dake gabanshi Sanye da Riga da Wando Masu Ruwan Toka na Jc,Tun Dazu yakejin Karan Mad Door,bai maida Abun Serious ba Domin yana Kyautata Zaton Zubaida ne Tsaki yaja ya Cigaba da Abunda yakeyi kamar bai ji Mad Door din Da"ake ta Danna mai ba,Ransa bace yake tun bayan Fasa mai Hoto mai muhimmanci datayi dayace ta dawo ta kwashe sai ta gudu dole shi ya tattara glass din Hoton kuma ya Zareshi cikin gidan Album din ya sakashi cikin Durowar gadon.
Zulfa Dake Tsaye da Faranti Taci Kwalliya Cikin Wata Doguwar Abaya na Kamfanin Armani ta yane kanta da Karamin Bakin gyalen Kayan,Fuskarta ta Dauki Haske Saboda yadda ta Tsaru da Kwalliya Tafi Minti goma Sha Biyar Tsaye tana dannan Ring Ammh ba Alamun za"a azo Abude Cikin Bacin Rai da Kufuluwa Zulfa tace"Plz Open d Door Uncle.."Tafada kamar Tayi kuka ganin Tsayuwa na Neman gagararta gashi Tagaji yasa ta Juya Tafara Saukowa daga Steps Din Jikin Sanyi Jiki da Nadama mai Tsanani.
Dukkansu Suna Bisa Dinning,Anty Rahila,Muktar,Daada,Aneesa Hibba,Zubaida Suna Dinner Suka ga Shigowar Zulfa Falon da Sauri kamar Zata Kifa Dauke da Tiren Abinci Riki Riki Tana Kwalama Alheri kira Gabadayansu da Kallo Suka Bita kar Zubaida Taji lbri Wacce Tun Fitan Zulfa Zuwa Shashen Uncle bello Taji ta Kasa Natsuwa ganinta Cikin Wannan Fushin yasanya Zuciyarta Tayi Sanyi Har Mirmishi ya Wanzu Akan Fuskarta.