Sashe 53
Mr Bello Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Dariya ya saki harda Rike ciki kafin ya dago yana Fadin"Karya Kike princess Bazaki Fada bane kawai Ammh kina Cutuwa Wata Mamaora awajen wanda ko kansa bai iya ma wani Abun...princess ki bar wannan Maganar kizo mu tsara rayuwarmu Kibar wannan na Zaune bazai iya yi miki komai ba,Ni ne Cikakken Namiji mai cikakken Mazantaka.."Yafada yana kashe mata ido Daya.
Cike da Haushi Aneesa tace"Sai kayi kuma..Dama Ai mai Hali baya fasa Halinshi kayi kuskure Tunanin Haryanzu kana Raina...Tuni na Shafe babinka Acikin Rayuwata,Kazo ka Fice mana Daga gida tun kafin na Tara maka jama"a.."
Dariya kasim yayi kafin kuma ya koma Daure Fuska yana Fadin"Taurin kanki Zai ja na aikata Abunda ba Haka naso ba princess..."Cikin mamaki da Tsoro take kallonsa Cikin Kaasa kasa da ido yace"Yes...Na lallasheki kin ki jina,toh yanzu ai zakiji ni dakyau...Naso sai acikin gidan Auren mu akuma kan gadonmu,zan Dandani Zumarki princess,ammh kin kasa Fahimta ta Saboda Haka yanzu zan Karbi Abunda yake dama nawane a gaban idon Wanda kike kira Mijin naki .."Yafada yana Sakin Siririyar Dariya...
Aneeea data Tsorata Taja Baya Lokaci Daya tana kallon Bello Wanda Shima Fuskarsa ta bayyana Tashin Hankali,ganin Kasim na Nufota yasa tafara ja da Baya Hawaye sun Fara gudu Bisa Kuncinta Cikin Magiya ta shiga Fadin"A"a kasim kar kamun Haka Karka manta Nifa matar Aure ce Don Allah karka ketamin Mutumcina..."Tafada Tana Hada hannuwanta,cikin kuka.
Dariya ya saki yana Fadin"Ki adana Rokonki Nima bazanji kiba kamar yadda ke ma kika jin nawa..."Ganin Ya kusa cimmata yasa tabi ta bayan Bello ta kwashi Guda Zuwa Daki Zaraf ya Bita Cikin kwarewa ya saka kafa ya Tarota tatafi luu sai gata Bisa Kirjinsa tana ganin Haka tafara kokarin kwaceta kanta tana Fadin"Ka sakeni mugu kawai...Zan maka ihu zan tara maka jama"a.."Yana Daga mata gira yake fadin"Dagaske...? Toh yi ihun mugani ko za"a iya kwatanki Ga Mijin naki nan Zaune agaban idanuwansa zanji Dadi Dake In ya isa ya tashi ya kwaceki.."Yafada yana kai kanshi Bisa Wuyanta kuka ta saki da kara Lokaci Daya Tana Fadin"Na shiga uku...Wani ya taimakeni.. "
Take fada tana kallon Bello Wanda ke kallonta Idanuwanta Sunfara Zubar da kwallah,Kokarin Tashi yake kakafunsa Suna rawa ammh ya kasa,Shiko kasim bakinsa yakai wajen Wuyan Aneeesa yana Shinshina Lokaci Daya kuma yashafa Kanta gashin kanta wanda ya Sabule mata Dankwali,zuwa bayanta da Tudun Kugunta yana wani lumshe ido kamar Tsohon maye,Aneesa ta kurama Bello ido Hawaye na Zubomata Hannunta ta Mika mai cikin Kuka tace"Ka taimake ni...Kada ka bari ya ketamin Haddina don Allah..."
Dariya kasim ya saki yana yana Tura kanshi Cikin Kirjinta Lokaci Daya ya saki Numfashi yana Fadin'Bazai taba iya kwatanki ba...Har Abada bai da amfani..."yafada yana Tura Aneesa Bisa Kujera cikin Dariya yake kokarin Balle Blet dinsa cikin Farinciki,bai ankara ba sai yaji Anbugamai wani Abu Asaman keyarsa wanda ya kusa shashi Faduwa yana ganin Jiri
Taga Taga yayi zai Fadi ya Sunkuya yana Rike kujera Da Hannu Daya,Dayan hannun kuma yana Dafe keyarsa data Fara Zubda Da Jini,Da Sauri ya waiga yana kallon Bello Wanda Ya saka dayan Hannunsa ya Dauki Wayar Aneesa Dake kan Kujera ya saita keyar Kasim ya Bugamai,wayar tafadi gefe ta rabe,Aneesa cike da mamaki take kallon Bello Kasim kuwa Dariyar Rainin Hankali ya saki yana Kallon Jinin Daya Tabo Daga kansa yace"Au...Ashe kana da Mamora.."
Yafada yana wata Dariya kafin ya Juya yana kallon Aneesa Cikin Mirmishi yace"Bazai taba iya hanani Kudirina ba.."Yafada yana Nufarta Cikin,Sauri tafara matsawa Jikin Kujera ammh ya saka hannu ya jawota ya karisa Cire Belt dinsa ya Danneta yana kokarin Hada bakinsu Waje Daya kara Aneesa ta saki taneman kwatan kanta Mari ya kifa mata yana Fadin"wlh in baki tsaya ba Zan miki dukan Tsiya kuma na aiwatar da kudurina..."Yafada yana lasan Wuyanta.
Kuka take tana Tureshi Bata Saki Wata kara ba sai Dataji yana Taba kasanta da Hannunsa yana kokarin Cire mata Sikat din Jikinta karar Daya karade gidan gabadaya Hatta Salihu maigadi Dake Zaune sai da ya mike Afirgice,cikin tashin Hankali yana Kallon Cikin gidan.
Bello kuwa karar Da Aneesa Tayi Ita ta dinga mai amsa kuwwa acikin kunnansa Idanuwansa suna ganin Dishi Dishi ganin kasim ya fara Kokarin Raba Aneesa da Rigar Jikinta Cikin Mika Hannu yana Kokarin mikewa ammh ya kasa Sai kawai ji yayi ya Furta..."Aneesa...!
Cikin Wani Amon Tashin Hankali Daga ita har kasim sai da Suka waiwaya suna kallonshi Cike da mamaki,ganin Hannun sa na Dama yadagashi yana miko mata Duka hannuwansa,Ganin Yadda kasim ya shagala da kallonsa ne yasa ta sakarmai cizo mai Zafi adamtsen Hannunsa ya saki kara tayi Saurin ingijeshi Ta mike tana Sakin Numfashi Tana kokarin gyara Rigarta Daya fara Sabule mata Cikin kuka ta Nufi bello Daidai Lokacin kuma da Modibbo da Raihana da Salihu mai gadi suka Shigo.
Cikin mamaki Suke bina da kallo lokaci Daya kuma suna kallon Kasim Daya mike yana Gyara wandonsa Cikin Dan Rudewa,Modibbo ya ware ido yana Fadin"Matar baffale wai meya ke faruwa ne..? Mun shigo Salihu ke fadamana yaji ihu acikin gida wani Abun ne ya Faru..? Wannan fa..? Yafada yana Nuna kasim.
Na kasa mgana sai kuka nake Ina kallon Bello Kukan Farinciki nakeyi bana Komai ba,ban gama mamaki ba naga ya saka Duka hannuwansa ya Dago kafadata na mike ina kallonsa Bisa Cinyarsa ya Zaunar dani Yana kallona Cikin wani yanayi Hannunsa Ya sanya yana Sharemin Hawaye,yana kuma kallon Kwayan idanuwanta,Bani kadai ba Hatta su Modibbo sun Daskare da mamaki Bamu kara Sakin baki ba sai da muryansa ta Daki Dodon kunnuwan mu..
"Ku Fita dashi...Har Abada kar a kara bari ya sake shigowa gidan nan Salihu.."Yafada cikin kasaitattaciyar muryan nan nasa mai Cike da amo da Zati,ai sai modibbo yayi kasa kawai bayan ya kalli gabas,yana kwarara kirari ga Allah,Raihanaa ma baki yaki Rufuwa,Haka Salihu maigadi dayayi kasa yana Fadin"Allah Abun Godiya yallabai..bakinsa ya Bude.."
Kasim kuwa Jikinsa ne ya Fara rawa mai Hakan ke Nufi Bayan ance har Abada Bello bazai kara mgana ba Balle Motsi da wata gaba na Jikinsa,Gabadaya Zufa ke ketomai,ganin modibbo ya Nufi Bello ne yasa ya zare jiki ya Fice Ba wanda ya Lura dashi ammh Bello na kallonsa Suka kuma Hada Ido Lokaci Daya Bello ya sakarmai Wani Boyayyen Mirmishi.
Kasim har yana Tuntube ya Fice Zuciyarsa na Buguwa taya ya kuma Haka Zata Faru...?Alhalin Kuma An Tabbatar mai da Cewa haka zai kare rayuwarsa Cikin Mutuwa ko Rayuwa..? Cikin rawan Jiki ya Fada Motarsa ya Bata Wuta Allah ya taimakeshi Tun Sadda Salihu maigadi ya Budema Modibbo get yana Cikin Rudani bai Rufe ba Shiya bashi Damar Ficewa Da Gudu ko Da Salihu ya Fito ya fice maida get din yayi ya Rufeshi yana Tunanin Duk yadda akayi Kasim ba Mutumin Arziki bane..."
Modibbo kuwa Bakinsa yaki Rufuwa Fadi yake"Baffale wai yau kai kake mgana..Allah Abun godiya.."Yafada yana kwallan Farinciki Nima kwallar nake ina kallonsa shiko kawai Mirmishi kadai yake sakarmana bai kara mgana ba Modibbo ya Mike Jiki na rawa yana Fadin"Bari nayi ma Ya Muktar albishir..."Yafada yana Dariya nan take kuwa ya kirashi yana gayamai Ya Muktar Dake Shashen Daada ya mike da karfi yake Fadin"Midobbo bama irin wannan Waasan dakai are u Telling me d Truth...."?
Bai yi mgana ba Illah Saka Wayar Cikin Speaker Dayayi ya kanga ma Bello yana Fadin"Gashi zai maka mgana..."Shima ya Muktar din wayar ya saka cikin Speaker Daidai Lokacin da Bello yace"Ya Muktar....."Cikin Sanyin Muryansa.
Allahu Akbar.....Ai Dagashi Har Daada sai gasu sun Zube kasa Suna kwaroroma Allah Kirari na Godiya da Yabo Cikin Hawayen Farinciki Daada ke Fadin"Zaka Tashi da izinin lahi..Zaka taka da kafarka da yardan Ubangiji Megidana..."Cikin Mirmishi yace"Ameen Daadata..."Ya Muktar yace"Gamu nan tafe yanzu...Gani nake kamar ba gaske ba..",Daga Haka ya yanke Kiran Anty Rahila na Bedroom dinta Ya Muktar ya Shigo da wannan Lbrin bayan ya Dagata sama yana Juyi da ita Cikin Farincikin Data Dade bata gani ba.
Raihanaa kuma Yayanta ta kira Uncle Aminu ta sanar dashi Shima bai gasgata ba sai da aka bama Bello yaji Muryansa,Nikuwa Farinciki ma ya Hanani mgana,Dakyar ya yarda na Sauka Daga kan Jikinsa na Dauki wayata na Hadata sai gata ta dawo da aiki Mama falmata na Fara kira na gayamawa Ita ma tayi Murna sosai Daga ita sai Ya Ali Shima wai kin yarda yayi sai dai aka bama Bello sukayi Mgana Duk wanda yaji lbri sai ya Jinjinama Kudaran Ubangiji mai Hikima da kari ga Mgana Lokaci Daya kuma Hannunsa na Hagu ma ya Mike yanzu Abunda ya Rage kawai Shine kakafunsa da kugunsa Suma Insha Allahu Komai Zai Daidaita.
Kasim kuwa Tun yana Mota ya Kira Haruna yana bashi lbrin Abunda ya gani Cikin mamaki Haruna yace"Kai toh garin yaya Haka ta faru...? Kasim yace"Ban sani ba ammh tabbas hannayensa Duka suna motsi kuma naji da kunuwana yayi mgana..."Cikin mamaki Haruna yace"Ikon Allah...Gaskiya akwai mtsala Toh yakamata mu koma Muji Yadda Abun ya koma Haka.."Kasim yace"Ya kamata Har Abada bana Bukatar ganinshi yana Taku adoron kasa,yadda na rasa Aneesa Shima ya rasata har Abada.."Haruna yace"Ba mtsala zan shigo katsinan sai mu tsara tafiyan.."Daga hakan kowa ya yanke Kiran cike da mamaki.
Ya Muktar,Daada,da Anty Rahila Hibba da Junior wajen La"asar sai gasu Jirgi suka Biyo Modibbo yaje Filin jirgi ya Taho Dasu,koda suka zo na sake ma Bello wanka na gyarashi tsab yau wankan yasha Bambam Domin munyishi ne Cikin Farinciki,yana so mu hada ido ni kuma Kunya nakeji,wajen samai kaya ma Jawoni yayi jikinsa Cikin Muryansa mai cike da Izza yace"Bai miki komai ba ko..? Kallonsa nayi kafin na Rausayar dakai na girgizamai kai,Ajiyar Zuciya ya Sauke Lokaci Daya yana maida Numfashi,Miskili kenan Koda bakinsa ya Bude baiyi Mganar Data kai goma ba sai dai kawai ya Dinga Bina da Ido......
Raihana ta taimakamin muka Shiga Kichen muka Dafa Musu Farar Shinkafa da Miya sai slat,Sai muka hada musu da kunun Aya,Sanda suka iso ina wanka,murna kamar bakinsu bazai Rufe ba Ya Muktar Rumgume Bello yayi yana Murna da jin Dadi Haka Daada,Hibba ko da Junoir Duka kan Jikinsa ya Dorasu cikin Sanyin Murya yake Tambayan Hibba ya makaranta itako Fadi take Uncle ka warke ne .? Kai ya gyada mata yayi yana Mirmishi.
Cike da Haushi Aneesa tace"Sai kayi kuma..Dama Ai mai Hali baya fasa Halinshi kayi kuskure Tunanin Haryanzu kana Raina...Tuni na Shafe babinka Acikin Rayuwata,Kazo ka Fice mana Daga gida tun kafin na Tara maka jama"a.."
Dariya kasim yayi kafin kuma ya koma Daure Fuska yana Fadin"Taurin kanki Zai ja na aikata Abunda ba Haka naso ba princess..."Cikin mamaki da Tsoro take kallonsa Cikin Kaasa kasa da ido yace"Yes...Na lallasheki kin ki jina,toh yanzu ai zakiji ni dakyau...Naso sai acikin gidan Auren mu akuma kan gadonmu,zan Dandani Zumarki princess,ammh kin kasa Fahimta ta Saboda Haka yanzu zan Karbi Abunda yake dama nawane a gaban idon Wanda kike kira Mijin naki .."Yafada yana Sakin Siririyar Dariya...
Aneeea data Tsorata Taja Baya Lokaci Daya tana kallon Bello Wanda Shima Fuskarsa ta bayyana Tashin Hankali,ganin Kasim na Nufota yasa tafara ja da Baya Hawaye sun Fara gudu Bisa Kuncinta Cikin Magiya ta shiga Fadin"A"a kasim kar kamun Haka Karka manta Nifa matar Aure ce Don Allah karka ketamin Mutumcina..."Tafada Tana Hada hannuwanta,cikin kuka.
Dariya ya saki yana Fadin"Ki adana Rokonki Nima bazanji kiba kamar yadda ke ma kika jin nawa..."Ganin Ya kusa cimmata yasa tabi ta bayan Bello ta kwashi Guda Zuwa Daki Zaraf ya Bita Cikin kwarewa ya saka kafa ya Tarota tatafi luu sai gata Bisa Kirjinsa tana ganin Haka tafara kokarin kwaceta kanta tana Fadin"Ka sakeni mugu kawai...Zan maka ihu zan tara maka jama"a.."Yana Daga mata gira yake fadin"Dagaske...? Toh yi ihun mugani ko za"a iya kwatanki Ga Mijin naki nan Zaune agaban idanuwansa zanji Dadi Dake In ya isa ya tashi ya kwaceki.."Yafada yana kai kanshi Bisa Wuyanta kuka ta saki da kara Lokaci Daya Tana Fadin"Na shiga uku...Wani ya taimakeni.. "
Take fada tana kallon Bello Wanda ke kallonta Idanuwanta Sunfara Zubar da kwallah,Kokarin Tashi yake kakafunsa Suna rawa ammh ya kasa,Shiko kasim bakinsa yakai wajen Wuyan Aneeesa yana Shinshina Lokaci Daya kuma yashafa Kanta gashin kanta wanda ya Sabule mata Dankwali,zuwa bayanta da Tudun Kugunta yana wani lumshe ido kamar Tsohon maye,Aneesa ta kurama Bello ido Hawaye na Zubomata Hannunta ta Mika mai cikin Kuka tace"Ka taimake ni...Kada ka bari ya ketamin Haddina don Allah..."
Dariya kasim ya saki yana yana Tura kanshi Cikin Kirjinta Lokaci Daya ya saki Numfashi yana Fadin'Bazai taba iya kwatanki ba...Har Abada bai da amfani..."yafada yana Tura Aneesa Bisa Kujera cikin Dariya yake kokarin Balle Blet dinsa cikin Farinciki,bai ankara ba sai yaji Anbugamai wani Abu Asaman keyarsa wanda ya kusa shashi Faduwa yana ganin Jiri
Taga Taga yayi zai Fadi ya Sunkuya yana Rike kujera Da Hannu Daya,Dayan hannun kuma yana Dafe keyarsa data Fara Zubda Da Jini,Da Sauri ya waiga yana kallon Bello Wanda Ya saka dayan Hannunsa ya Dauki Wayar Aneesa Dake kan Kujera ya saita keyar Kasim ya Bugamai,wayar tafadi gefe ta rabe,Aneesa cike da mamaki take kallon Bello Kasim kuwa Dariyar Rainin Hankali ya saki yana Kallon Jinin Daya Tabo Daga kansa yace"Au...Ashe kana da Mamora.."
Yafada yana wata Dariya kafin ya Juya yana kallon Aneesa Cikin Mirmishi yace"Bazai taba iya hanani Kudirina ba.."Yafada yana Nufarta Cikin,Sauri tafara matsawa Jikin Kujera ammh ya saka hannu ya jawota ya karisa Cire Belt dinsa ya Danneta yana kokarin Hada bakinsu Waje Daya kara Aneesa ta saki taneman kwatan kanta Mari ya kifa mata yana Fadin"wlh in baki tsaya ba Zan miki dukan Tsiya kuma na aiwatar da kudurina..."Yafada yana lasan Wuyanta.
Kuka take tana Tureshi Bata Saki Wata kara ba sai Dataji yana Taba kasanta da Hannunsa yana kokarin Cire mata Sikat din Jikinta karar Daya karade gidan gabadaya Hatta Salihu maigadi Dake Zaune sai da ya mike Afirgice,cikin tashin Hankali yana Kallon Cikin gidan.
Bello kuwa karar Da Aneesa Tayi Ita ta dinga mai amsa kuwwa acikin kunnansa Idanuwansa suna ganin Dishi Dishi ganin kasim ya fara Kokarin Raba Aneesa da Rigar Jikinta Cikin Mika Hannu yana Kokarin mikewa ammh ya kasa Sai kawai ji yayi ya Furta..."Aneesa...!
Cikin Wani Amon Tashin Hankali Daga ita har kasim sai da Suka waiwaya suna kallonshi Cike da mamaki,ganin Hannun sa na Dama yadagashi yana miko mata Duka hannuwansa,Ganin Yadda kasim ya shagala da kallonsa ne yasa ta sakarmai cizo mai Zafi adamtsen Hannunsa ya saki kara tayi Saurin ingijeshi Ta mike tana Sakin Numfashi Tana kokarin gyara Rigarta Daya fara Sabule mata Cikin kuka ta Nufi bello Daidai Lokacin kuma da Modibbo da Raihana da Salihu mai gadi suka Shigo.
Cikin mamaki Suke bina da kallo lokaci Daya kuma suna kallon Kasim Daya mike yana Gyara wandonsa Cikin Dan Rudewa,Modibbo ya ware ido yana Fadin"Matar baffale wai meya ke faruwa ne..? Mun shigo Salihu ke fadamana yaji ihu acikin gida wani Abun ne ya Faru..? Wannan fa..? Yafada yana Nuna kasim.
Na kasa mgana sai kuka nake Ina kallon Bello Kukan Farinciki nakeyi bana Komai ba,ban gama mamaki ba naga ya saka Duka hannuwansa ya Dago kafadata na mike ina kallonsa Bisa Cinyarsa ya Zaunar dani Yana kallona Cikin wani yanayi Hannunsa Ya sanya yana Sharemin Hawaye,yana kuma kallon Kwayan idanuwanta,Bani kadai ba Hatta su Modibbo sun Daskare da mamaki Bamu kara Sakin baki ba sai da muryansa ta Daki Dodon kunnuwan mu..
"Ku Fita dashi...Har Abada kar a kara bari ya sake shigowa gidan nan Salihu.."Yafada cikin kasaitattaciyar muryan nan nasa mai Cike da amo da Zati,ai sai modibbo yayi kasa kawai bayan ya kalli gabas,yana kwarara kirari ga Allah,Raihanaa ma baki yaki Rufuwa,Haka Salihu maigadi dayayi kasa yana Fadin"Allah Abun Godiya yallabai..bakinsa ya Bude.."
Kasim kuwa Jikinsa ne ya Fara rawa mai Hakan ke Nufi Bayan ance har Abada Bello bazai kara mgana ba Balle Motsi da wata gaba na Jikinsa,Gabadaya Zufa ke ketomai,ganin modibbo ya Nufi Bello ne yasa ya zare jiki ya Fice Ba wanda ya Lura dashi ammh Bello na kallonsa Suka kuma Hada Ido Lokaci Daya Bello ya sakarmai Wani Boyayyen Mirmishi.
Kasim har yana Tuntube ya Fice Zuciyarsa na Buguwa taya ya kuma Haka Zata Faru...?Alhalin Kuma An Tabbatar mai da Cewa haka zai kare rayuwarsa Cikin Mutuwa ko Rayuwa..? Cikin rawan Jiki ya Fada Motarsa ya Bata Wuta Allah ya taimakeshi Tun Sadda Salihu maigadi ya Budema Modibbo get yana Cikin Rudani bai Rufe ba Shiya bashi Damar Ficewa Da Gudu ko Da Salihu ya Fito ya fice maida get din yayi ya Rufeshi yana Tunanin Duk yadda akayi Kasim ba Mutumin Arziki bane..."
Modibbo kuwa Bakinsa yaki Rufuwa Fadi yake"Baffale wai yau kai kake mgana..Allah Abun godiya.."Yafada yana kwallan Farinciki Nima kwallar nake ina kallonsa shiko kawai Mirmishi kadai yake sakarmana bai kara mgana ba Modibbo ya Mike Jiki na rawa yana Fadin"Bari nayi ma Ya Muktar albishir..."Yafada yana Dariya nan take kuwa ya kirashi yana gayamai Ya Muktar Dake Shashen Daada ya mike da karfi yake Fadin"Midobbo bama irin wannan Waasan dakai are u Telling me d Truth...."?
Bai yi mgana ba Illah Saka Wayar Cikin Speaker Dayayi ya kanga ma Bello yana Fadin"Gashi zai maka mgana..."Shima ya Muktar din wayar ya saka cikin Speaker Daidai Lokacin da Bello yace"Ya Muktar....."Cikin Sanyin Muryansa.
Allahu Akbar.....Ai Dagashi Har Daada sai gasu sun Zube kasa Suna kwaroroma Allah Kirari na Godiya da Yabo Cikin Hawayen Farinciki Daada ke Fadin"Zaka Tashi da izinin lahi..Zaka taka da kafarka da yardan Ubangiji Megidana..."Cikin Mirmishi yace"Ameen Daadata..."Ya Muktar yace"Gamu nan tafe yanzu...Gani nake kamar ba gaske ba..",Daga Haka ya yanke Kiran Anty Rahila na Bedroom dinta Ya Muktar ya Shigo da wannan Lbrin bayan ya Dagata sama yana Juyi da ita Cikin Farincikin Data Dade bata gani ba.
Raihanaa kuma Yayanta ta kira Uncle Aminu ta sanar dashi Shima bai gasgata ba sai da aka bama Bello yaji Muryansa,Nikuwa Farinciki ma ya Hanani mgana,Dakyar ya yarda na Sauka Daga kan Jikinsa na Dauki wayata na Hadata sai gata ta dawo da aiki Mama falmata na Fara kira na gayamawa Ita ma tayi Murna sosai Daga ita sai Ya Ali Shima wai kin yarda yayi sai dai aka bama Bello sukayi Mgana Duk wanda yaji lbri sai ya Jinjinama Kudaran Ubangiji mai Hikima da kari ga Mgana Lokaci Daya kuma Hannunsa na Hagu ma ya Mike yanzu Abunda ya Rage kawai Shine kakafunsa da kugunsa Suma Insha Allahu Komai Zai Daidaita.
Kasim kuwa Tun yana Mota ya Kira Haruna yana bashi lbrin Abunda ya gani Cikin mamaki Haruna yace"Kai toh garin yaya Haka ta faru...? Kasim yace"Ban sani ba ammh tabbas hannayensa Duka suna motsi kuma naji da kunuwana yayi mgana..."Cikin mamaki Haruna yace"Ikon Allah...Gaskiya akwai mtsala Toh yakamata mu koma Muji Yadda Abun ya koma Haka.."Kasim yace"Ya kamata Har Abada bana Bukatar ganinshi yana Taku adoron kasa,yadda na rasa Aneesa Shima ya rasata har Abada.."Haruna yace"Ba mtsala zan shigo katsinan sai mu tsara tafiyan.."Daga hakan kowa ya yanke Kiran cike da mamaki.
Ya Muktar,Daada,da Anty Rahila Hibba da Junior wajen La"asar sai gasu Jirgi suka Biyo Modibbo yaje Filin jirgi ya Taho Dasu,koda suka zo na sake ma Bello wanka na gyarashi tsab yau wankan yasha Bambam Domin munyishi ne Cikin Farinciki,yana so mu hada ido ni kuma Kunya nakeji,wajen samai kaya ma Jawoni yayi jikinsa Cikin Muryansa mai cike da Izza yace"Bai miki komai ba ko..? Kallonsa nayi kafin na Rausayar dakai na girgizamai kai,Ajiyar Zuciya ya Sauke Lokaci Daya yana maida Numfashi,Miskili kenan Koda bakinsa ya Bude baiyi Mganar Data kai goma ba sai dai kawai ya Dinga Bina da Ido......
Raihana ta taimakamin muka Shiga Kichen muka Dafa Musu Farar Shinkafa da Miya sai slat,Sai muka hada musu da kunun Aya,Sanda suka iso ina wanka,murna kamar bakinsu bazai Rufe ba Ya Muktar Rumgume Bello yayi yana Murna da jin Dadi Haka Daada,Hibba ko da Junoir Duka kan Jikinsa ya Dorasu cikin Sanyin Murya yake Tambayan Hibba ya makaranta itako Fadi take Uncle ka warke ne .? Kai ya gyada mata yayi yana Mirmishi.