Sashe 18
Mr Bello Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Zulfa ce ke Basu lbrin Irin Wulakancin da Bello yayima Zubaida sai Dariya Suke Sha Tun barema Mama Sahura Dake Mirmishi Cikin Kissa Tace"Kash..Banji Dadi ba.."Tafada Tana kallon Inna Rukayyah Wacce Ta kada kai Tana Fadin"Ai ni Wlh naji Dadin Hakan,Duk da Muma bamu Tsira ba Wajen Ja'irin yaron nan ammh gwara yayi mata Haka din,ko ba komai ni Nafison In ma Auren Bellon zaiyi ya Auri Zulfa Saboda Daga Kariman har yarta basu da Kunya sam."
Cikin Kissa Mama Sahura tace"Ah inna ba komai Ai Duk Dayane da Zubaidan da Zulfan Duka Namu ne,Fatanmu Dai Shine ya zabi Daya Cikinsu yadda bazai Auro na Waje Balle har tazo Taji Abunda ya Faru ta Zugashi ya Dauki Mataki bq.."Inna Rukayya ta Girgiza kai Tana Fadin"Hakane...Ammh ni nafi son ya Daidaita da Ita Zulfan,Ai mganar Gaskiya Su kabiru sunyi kuskure Babba,Rudin Shedann Dana Zuciya ya Debesu Kuma Tunkafin Su Fada da bakinsu mutane Su ke Zargi Saboda yadda Suka Hau Dukiyar Marayun,Kinga fa Haryanzu chan Jikamshi Gulmar Dake Tashi kenan.."
Mama Sahura tace"Umh Inna Wlh Alhaji baida Tunanin Kashe Rai,Duk Yaya kabiru ne Yaja Shine mugun Shi ya Dinga Forcing Dinshi har ya amince,Ammh Haryau kukan Nadama yake Yana kuma ganin Laifin Yaya kabirun Daya Dorashi kan Wannan Kuskuran.."
Inna Rukayya tace"Hakane Ai Shi kabiru akwai Hange Hange ne,Allah dai ya kyauta don ma Mun Samu Shi Babban bai Dauki Abun da Zafi ba Shidai Bellon Shine Naga kamar Yana da Wani Shiri ne.."Mama Sahura ta gyara zama Tana Fadin"Shine ai Inna Mukesi mu Jawoshi ajikinmu yadda ko Yana da Niyyar Wani Abu Sanadin Hada Surukanta damu Dole zai Hakura,Ko Zulfan ko Zubaida Duk Wacce ya Aura Insha Allahu Shima zai Manta komai.."
Jinjina kai Inna Rukayyah Tayi kafin tace"Hakane kam..Toh Allah ya bada Sa"a Kafin na Koma zanje Abujan Insha Allahu..."Da Sauri Hamdiya tace"Inna zan biki Banta ba zuwa ba.."Ummu Salma tace"kin ma isa Wlh Dani za"a Je.."Tafada Tana Hararan Hamdiyan Dariya Inna Rukayyah Tayi kafin tace"toh duk naji Gabadayanku Zamu Tafi Ba Dadewa zamuyi ba bai Wuce mu kwana biyu ba Dagachan zamu koma kano Saboda Hutu ya kare.."Jin Haka yasa Suka kama Murna Zulfa na gefe tana latsawa waya cikin Mirmishi tace"Daddy bai da Mtsala Uncle Bello ne Mai Damuwar Inna Shifa bai kaunar ganin Wani Daga Cikinmu Agidanman Saboda mu Har yaji yakema Abuja Mutum kamar Zuciyar kafiran Farko.."
Inna Rukayyah tace"Nagani Zuwana na Farko Diban Albarka da Yaron nan yamin kamar nayi kwallah ,muktar din na mai mgana ya gaisheni Wlh ko Waigowa baiyi ba ya Fice Da Hanzari kamar yaga kashi.."Tafada tana Rike baki Mama Sahura tace"Hmm Haka fa yakema Kowa Ko Su Alhajin basu Tsira ba baya gaishesu..."
Inna Rukayya tace"Gadon Zuciyar Bakaken Fulanin nan ne na Dangin Uwarsu.."Mama Sahura tace"Wlh Haka Alhaji yace.
Daga haka suka Cigaba da Hiransu Sama sama Duk dai Akan Bello ne da Irin Rashin Mutuncin Dayake ma Duk Wanda ya Fito Daga Tsatson Abba kabiru ko Abba garba.
*******
Kwanci Tashi babu Wuya Awajen Allah gashi Har Hutu ya kare,Tuni Daliban GGUSS kwatar-kwashi Sun koma Harda Wasu Daga Cikin yan Jss3 sun Dawo SS1 ciki Harda B.kaita Ita da S.jibiya Tun kwana uku da Yin Resume Suka Dawo Mkrantan Amatsayin Senoirs.
Aneesa ko bata da Masaniyar Komai,Duka gidan ba Wanda Yama Bello Mgnar Aneesa,ganin Tun Satin da Wuce Mallam Inuwa ya maida sa Sch Din sai Kowa ya sakankace kan,Bello ya Bar Aneesa Ta cigaba da Jeka ka Dawo,ko da Su B.kaita suka ga Me bello Jikamshi ya Dawo Shi kadai sai Suka Cire rai kan Aneesa baza ta Dawo ba jidda madaki da Suka Dawo suka Iske Suna Neco sun kusa gamawa Har Dakinsu Tazo Neman Aneesa suka Sanar da Ita Aneesa bazata Dawo ba,Hakika Yan Ajinsu Sun Dawo Da yawa yayinda Wasu kuma Basu Dawo ba,Dalibai dadama in Sukaga B.kaita da S.jibiya Sai sun Tambayesu Aneesa Su kuma Cikin kewa Suce Anee bazata Dawo ba Wasu Dayawa Sunji Dadi wasu kuma basu Ji Dadi Ba Domin Aneesa Ta zama Cele by Force Ackin mktantar Sabida bakinta da Kuma Tana kanwar Da Handsome man Mr.Bello jikamshi.
Aneesa Har party Ta Hada Bayan Komawar Bello Makranta Ita Da Hibba Suka chashe,Ashe Tungunne bata kare ba Duka Duka Satin Bello Daya Da Tafiya yama Ya Muktar Waya kan Ashiryama Aneesa kayan provisin da Abun Bukata Ranar Monday zai zo su koma Tare,Ya Muktar Cikin mamaki yace mai"Na zata zaka barta ta Fara Jeka ka Dawo anan Abuja.."
Cikin Gimtse Fuska Bello yace"No...Nan zata Cigaba Har ta Kamallah.."Daga Haka ya Datse Kiran,Ya Muktar Kuwa kai ya girgiza kafin yace"There is a War In Aneesa Taji Lbri ."Bai gayama Kowa ba sai Anty Rahila Wacce Ta nuna Taji Dadin Haka Ita ke Fadama Daada,Wacce Har Awaya Ta Kira Bellon Yana Jin Mganar Aneesa ne yace"Wlh Tallahi Daada...Mgana Daya bazan Chanza ba Aneesa Bazata bar Kwatar-kwashi ba sai ta kamallah Secondry Duka Tukunnah.."Tunda Daada Taji Haka batama bata ma kanta Lokaci ba Ta Kashe Wayarta.
Anty Rahila da Aneesan Direba ya Daukesu Suka Shiga Mall Suka mata Siyayyah ammh Data Tambayeta sai tace Borno Zata Tura ta ta musu kwana Biyu,Aneesa bata wani soZuwa barno ba Saboda Takuran ya Ali,gashi ita kuma bata wani Shaku da mama Falmata ba Tamafi Shakuwa da Hajiya yana,Ga dai Wanda Tafi Shakuwa Dashi Sosai nan Marigayi Alhaji Bukar Bulama...
Haka dai Suka Dawo Gida Aneesa na Kuncin Zuwa Borno,Daada da Anty Rahila ba Wanda yace mata Kanzil,Ranar Lahadi kuwa sai ga Bello ya Diro Abuja Shida Uncle Aminu Wanda Ita Aneesan bata ma san Zuwansu ba sai Wajen yamma Tana Falon Daada Suka Shigo Tunda Ta gansu sai Jikinta bai Bata ba,Tana gaishesu Aminu ne kadai ya amsa Bello Cikin Tsare gida ya kalleta kafin yace"Ki Tsefe kanki kiyi Kitso ki kuma Shirya Abubuwanki masu amfani gobe zamu Wuce Dake.."
Aneesa Ta zaro Ido Waje kafin tace"Zuwa ina kuma...?
Harara ya sakarmata kafin yace"Zuwa Makranta.."Wani Zabura Aneesa Tayi kafin ta Dora Hannu Akai ta Zumduma Ihu,Wanda Sai da Suka Toshe Kunnuwansu Daada Dake Daki Ta Fito da Sauri Tana Fadin"Lafiya...?
Tasamu Amsan Tambayanta ganin Aneesa malale Akasa Tana Kuka da Birgima Tana Fadin Ita babu Inda Zata Tafi sai dai Akasheta.."Uncle Aminu gefe yaja Aranshi yana Fadin"Yarinyar nan Yar bala'i ce.."Shiko Bello Belt din Kungunshi ya Fara Warwarewa yana Fadin"sai dai ki Mutu ko..? Lalle ko zaki mutu da duka,kinga sai na Dauki gawanki na kai makarantan Bushi girl kawai.."
Zaku ga chanjin kudin Novel Daga sama zuwa kasa hakan ya faru ne bisa Roko da kuma korafin wasu Daga cikin Fans dinmu,na cewa ana cikin wani hali na rashin kudi ne Duba da Kaddaran wannan yanayin Da Allah ya aikomana Shiyasa muka zauna muka ga ya kamata mu Duba ku Domin ko bakomai kun Nuna mana Hallacci da kuma kara wajen Siyan Duka Novels dinmu Muna godiya sosai Allah ya saka da alheri Ameen
*How to pay....â‚?200 0552179550 JAMILA UMAR GTB, VIPS..â‚?400...or MTN card aturo ta wannan Nombar 09069067488 hade da Hoton Tracsation*
_akwai garabasanmu Na Sanyaya biyu,👠Matar Naseer Da Mr Belll guda 2 �350 ne,VIP �600, Single one �200 ne zaku biya ta account Detail din sama,Mutanen Niger zasu tuntubi wannan lambar +22794775574 sai kunzo_
*ANITHA..*
 Â
8/19/20, 8:02 AM - Ummi Tandama: *MR BELLO..!*
_(The young Teacher)_
*Wattpad:Janafnancy13*
_Mallakar:Janafty_💞
   Â
      *🅿�10*
""Daada ce tayi Saurin Rikemai Hannu Tana Fadin"Kul karka Tabata...Ka barta Taji da Abunda ke Damunta yarinyarnan tace batason makrantan nan Bello mezai Hana ku kyaleta Tunda ba Mkarantan Shiga Aljanna bace.
Tafada Cikin Fushi,Bello ya kalleta kafin ya maida Kallonsa kan Aneesa Dake kara Saka Ihu Tana wani Fizge Fizge kafin yace"Dama so take akyaleta ta Dinga zama kara zube ba karatu,Ammh ta iya Rashin kunya ko..?toh Wlh bari kiji In kinga baki Tafi mkranta gobe ba,kin mutu ne kafin gari ya waye Abunda zai Dakatar Dani Kenan.."Yana gama Fadin Haka yayi kwafa bayan yaja Hannun Uncle Aminu Suka Fice Daga Falon Daada Ta bisu da kallon Mamaki da Al"ajabin Zuciya irinta Bello.
Cikin Sigan Lallashi Ta Isa ga Aneesan Tana Fadin"Tashi Anee bar Kukan hakanan,Megidan nawa ne In yayi mgana baya Chanzata sai dai kiyi Hakuri kawai.."Aneesa Tatashi Zaune Tana Share Kwallah Cikin Tura baki Da bata rai Tace"Ni bazan Je ba Daada..Ko za"a kasheni bana so akyaleni..."Tafada tana Shure Shure da kafanta kamar Wata Yarinya.
Shuru Daada Tayi mata Tana Binta da Kallo bata samu Zarafin Mgana ba Anty Rahila ta Shigo Ganin Aneesa Kwance kasa Tana Kuka Harda Majina yasa Tasan Kwanan Zencen Domin Kafin Shigowarta Sun Hadu dasu Bello Tsuke Fuska tayi ta karisa Gaban Aneesa Bayanta Hibba ne Cikin Haushi Tace"Meye Haka Aneesa..? Dallah tashi kibama Mutane Waje karatu fa zaki Tafi ba Wani Waje ba,Ammh kin Zauna kina ma Mutane kukan Banza.."Aneesa bata Saurareta ba sai ma kara saka Kuka Datayi,Ran Anty Rahila ya baci Ta kalli Daada Tana Fadin"shikenan Karki Fasa Don Ubanki,Ya Ali zan kira na Sanarmawa Daga za"a Taimake ki zama Mai ilimi ko wa kika ga yana zama ba Ilimi.."Tafada tana Juyawa Da Sauri Daada Tace"A"a Rahila Karki Kirashi Kyaleta Zata Hakura.."Da Sauri Aneesa Tace"Wlh bazan Hakura ba..Ni bazan Koma Ba Sai dai ko In Ya Alin yazo ya Kasheni.."Tafada Tana kara sakin kuka yiyiiii..
Takaichi Ya kama Anty Rahila takalli Aneesa Tace"Toh Wlh bazan zauna Dake ba Tunda kika ki Makranta sai dai ki koma Borno Kuwa.."Tura Baki Aneesa Tayi kafin Tace"Ba inda zani Wlh Ina gidan nan.."Tsaki Anty Rahila Taja kafin tace"Baki isa ba...Tunda bakison karatu Toh Borno zaki koma Ya Ali ya samu Wani ya Aura miki Shi Tunda Kika ki Karatu Dole ki zauna zaman Aure..."
Cikin Kissa Mama Sahura tace"Ah inna ba komai Ai Duk Dayane da Zubaidan da Zulfan Duka Namu ne,Fatanmu Dai Shine ya zabi Daya Cikinsu yadda bazai Auro na Waje Balle har tazo Taji Abunda ya Faru ta Zugashi ya Dauki Mataki bq.."Inna Rukayya ta Girgiza kai Tana Fadin"Hakane...Ammh ni nafi son ya Daidaita da Ita Zulfan,Ai mganar Gaskiya Su kabiru sunyi kuskure Babba,Rudin Shedann Dana Zuciya ya Debesu Kuma Tunkafin Su Fada da bakinsu mutane Su ke Zargi Saboda yadda Suka Hau Dukiyar Marayun,Kinga fa Haryanzu chan Jikamshi Gulmar Dake Tashi kenan.."
Mama Sahura tace"Umh Inna Wlh Alhaji baida Tunanin Kashe Rai,Duk Yaya kabiru ne Yaja Shine mugun Shi ya Dinga Forcing Dinshi har ya amince,Ammh Haryau kukan Nadama yake Yana kuma ganin Laifin Yaya kabirun Daya Dorashi kan Wannan Kuskuran.."
Inna Rukayya tace"Hakane Ai Shi kabiru akwai Hange Hange ne,Allah dai ya kyauta don ma Mun Samu Shi Babban bai Dauki Abun da Zafi ba Shidai Bellon Shine Naga kamar Yana da Wani Shiri ne.."Mama Sahura ta gyara zama Tana Fadin"Shine ai Inna Mukesi mu Jawoshi ajikinmu yadda ko Yana da Niyyar Wani Abu Sanadin Hada Surukanta damu Dole zai Hakura,Ko Zulfan ko Zubaida Duk Wacce ya Aura Insha Allahu Shima zai Manta komai.."
Jinjina kai Inna Rukayyah Tayi kafin tace"Hakane kam..Toh Allah ya bada Sa"a Kafin na Koma zanje Abujan Insha Allahu..."Da Sauri Hamdiya tace"Inna zan biki Banta ba zuwa ba.."Ummu Salma tace"kin ma isa Wlh Dani za"a Je.."Tafada Tana Hararan Hamdiyan Dariya Inna Rukayyah Tayi kafin tace"toh duk naji Gabadayanku Zamu Tafi Ba Dadewa zamuyi ba bai Wuce mu kwana biyu ba Dagachan zamu koma kano Saboda Hutu ya kare.."Jin Haka yasa Suka kama Murna Zulfa na gefe tana latsawa waya cikin Mirmishi tace"Daddy bai da Mtsala Uncle Bello ne Mai Damuwar Inna Shifa bai kaunar ganin Wani Daga Cikinmu Agidanman Saboda mu Har yaji yakema Abuja Mutum kamar Zuciyar kafiran Farko.."
Inna Rukayyah tace"Nagani Zuwana na Farko Diban Albarka da Yaron nan yamin kamar nayi kwallah ,muktar din na mai mgana ya gaisheni Wlh ko Waigowa baiyi ba ya Fice Da Hanzari kamar yaga kashi.."Tafada tana Rike baki Mama Sahura tace"Hmm Haka fa yakema Kowa Ko Su Alhajin basu Tsira ba baya gaishesu..."
Inna Rukayya tace"Gadon Zuciyar Bakaken Fulanin nan ne na Dangin Uwarsu.."Mama Sahura tace"Wlh Haka Alhaji yace.
Daga haka suka Cigaba da Hiransu Sama sama Duk dai Akan Bello ne da Irin Rashin Mutuncin Dayake ma Duk Wanda ya Fito Daga Tsatson Abba kabiru ko Abba garba.
*******
Kwanci Tashi babu Wuya Awajen Allah gashi Har Hutu ya kare,Tuni Daliban GGUSS kwatar-kwashi Sun koma Harda Wasu Daga Cikin yan Jss3 sun Dawo SS1 ciki Harda B.kaita Ita da S.jibiya Tun kwana uku da Yin Resume Suka Dawo Mkrantan Amatsayin Senoirs.
Aneesa ko bata da Masaniyar Komai,Duka gidan ba Wanda Yama Bello Mgnar Aneesa,ganin Tun Satin da Wuce Mallam Inuwa ya maida sa Sch Din sai Kowa ya sakankace kan,Bello ya Bar Aneesa Ta cigaba da Jeka ka Dawo,ko da Su B.kaita suka ga Me bello Jikamshi ya Dawo Shi kadai sai Suka Cire rai kan Aneesa baza ta Dawo ba jidda madaki da Suka Dawo suka Iske Suna Neco sun kusa gamawa Har Dakinsu Tazo Neman Aneesa suka Sanar da Ita Aneesa bazata Dawo ba,Hakika Yan Ajinsu Sun Dawo Da yawa yayinda Wasu kuma Basu Dawo ba,Dalibai dadama in Sukaga B.kaita da S.jibiya Sai sun Tambayesu Aneesa Su kuma Cikin kewa Suce Anee bazata Dawo ba Wasu Dayawa Sunji Dadi wasu kuma basu Ji Dadi Ba Domin Aneesa Ta zama Cele by Force Ackin mktantar Sabida bakinta da Kuma Tana kanwar Da Handsome man Mr.Bello jikamshi.
Aneesa Har party Ta Hada Bayan Komawar Bello Makranta Ita Da Hibba Suka chashe,Ashe Tungunne bata kare ba Duka Duka Satin Bello Daya Da Tafiya yama Ya Muktar Waya kan Ashiryama Aneesa kayan provisin da Abun Bukata Ranar Monday zai zo su koma Tare,Ya Muktar Cikin mamaki yace mai"Na zata zaka barta ta Fara Jeka ka Dawo anan Abuja.."
Cikin Gimtse Fuska Bello yace"No...Nan zata Cigaba Har ta Kamallah.."Daga Haka ya Datse Kiran,Ya Muktar Kuwa kai ya girgiza kafin yace"There is a War In Aneesa Taji Lbri ."Bai gayama Kowa ba sai Anty Rahila Wacce Ta nuna Taji Dadin Haka Ita ke Fadama Daada,Wacce Har Awaya Ta Kira Bellon Yana Jin Mganar Aneesa ne yace"Wlh Tallahi Daada...Mgana Daya bazan Chanza ba Aneesa Bazata bar Kwatar-kwashi ba sai ta kamallah Secondry Duka Tukunnah.."Tunda Daada Taji Haka batama bata ma kanta Lokaci ba Ta Kashe Wayarta.
Anty Rahila da Aneesan Direba ya Daukesu Suka Shiga Mall Suka mata Siyayyah ammh Data Tambayeta sai tace Borno Zata Tura ta ta musu kwana Biyu,Aneesa bata wani soZuwa barno ba Saboda Takuran ya Ali,gashi ita kuma bata wani Shaku da mama Falmata ba Tamafi Shakuwa da Hajiya yana,Ga dai Wanda Tafi Shakuwa Dashi Sosai nan Marigayi Alhaji Bukar Bulama...
Haka dai Suka Dawo Gida Aneesa na Kuncin Zuwa Borno,Daada da Anty Rahila ba Wanda yace mata Kanzil,Ranar Lahadi kuwa sai ga Bello ya Diro Abuja Shida Uncle Aminu Wanda Ita Aneesan bata ma san Zuwansu ba sai Wajen yamma Tana Falon Daada Suka Shigo Tunda Ta gansu sai Jikinta bai Bata ba,Tana gaishesu Aminu ne kadai ya amsa Bello Cikin Tsare gida ya kalleta kafin yace"Ki Tsefe kanki kiyi Kitso ki kuma Shirya Abubuwanki masu amfani gobe zamu Wuce Dake.."
Aneesa Ta zaro Ido Waje kafin tace"Zuwa ina kuma...?
Harara ya sakarmata kafin yace"Zuwa Makranta.."Wani Zabura Aneesa Tayi kafin ta Dora Hannu Akai ta Zumduma Ihu,Wanda Sai da Suka Toshe Kunnuwansu Daada Dake Daki Ta Fito da Sauri Tana Fadin"Lafiya...?
Tasamu Amsan Tambayanta ganin Aneesa malale Akasa Tana Kuka da Birgima Tana Fadin Ita babu Inda Zata Tafi sai dai Akasheta.."Uncle Aminu gefe yaja Aranshi yana Fadin"Yarinyar nan Yar bala'i ce.."Shiko Bello Belt din Kungunshi ya Fara Warwarewa yana Fadin"sai dai ki Mutu ko..? Lalle ko zaki mutu da duka,kinga sai na Dauki gawanki na kai makarantan Bushi girl kawai.."
Zaku ga chanjin kudin Novel Daga sama zuwa kasa hakan ya faru ne bisa Roko da kuma korafin wasu Daga cikin Fans dinmu,na cewa ana cikin wani hali na rashin kudi ne Duba da Kaddaran wannan yanayin Da Allah ya aikomana Shiyasa muka zauna muka ga ya kamata mu Duba ku Domin ko bakomai kun Nuna mana Hallacci da kuma kara wajen Siyan Duka Novels dinmu Muna godiya sosai Allah ya saka da alheri Ameen
*How to pay....â‚?200 0552179550 JAMILA UMAR GTB, VIPS..â‚?400...or MTN card aturo ta wannan Nombar 09069067488 hade da Hoton Tracsation*
_akwai garabasanmu Na Sanyaya biyu,👠Matar Naseer Da Mr Belll guda 2 �350 ne,VIP �600, Single one �200 ne zaku biya ta account Detail din sama,Mutanen Niger zasu tuntubi wannan lambar +22794775574 sai kunzo_
*ANITHA..*
 Â
8/19/20, 8:02 AM - Ummi Tandama: *MR BELLO..!*
_(The young Teacher)_
*Wattpad:Janafnancy13*
_Mallakar:Janafty_💞
   Â
      *🅿�10*
""Daada ce tayi Saurin Rikemai Hannu Tana Fadin"Kul karka Tabata...Ka barta Taji da Abunda ke Damunta yarinyarnan tace batason makrantan nan Bello mezai Hana ku kyaleta Tunda ba Mkarantan Shiga Aljanna bace.
Tafada Cikin Fushi,Bello ya kalleta kafin ya maida Kallonsa kan Aneesa Dake kara Saka Ihu Tana wani Fizge Fizge kafin yace"Dama so take akyaleta ta Dinga zama kara zube ba karatu,Ammh ta iya Rashin kunya ko..?toh Wlh bari kiji In kinga baki Tafi mkranta gobe ba,kin mutu ne kafin gari ya waye Abunda zai Dakatar Dani Kenan.."Yana gama Fadin Haka yayi kwafa bayan yaja Hannun Uncle Aminu Suka Fice Daga Falon Daada Ta bisu da kallon Mamaki da Al"ajabin Zuciya irinta Bello.
Cikin Sigan Lallashi Ta Isa ga Aneesan Tana Fadin"Tashi Anee bar Kukan hakanan,Megidan nawa ne In yayi mgana baya Chanzata sai dai kiyi Hakuri kawai.."Aneesa Tatashi Zaune Tana Share Kwallah Cikin Tura baki Da bata rai Tace"Ni bazan Je ba Daada..Ko za"a kasheni bana so akyaleni..."Tafada tana Shure Shure da kafanta kamar Wata Yarinya.
Shuru Daada Tayi mata Tana Binta da Kallo bata samu Zarafin Mgana ba Anty Rahila ta Shigo Ganin Aneesa Kwance kasa Tana Kuka Harda Majina yasa Tasan Kwanan Zencen Domin Kafin Shigowarta Sun Hadu dasu Bello Tsuke Fuska tayi ta karisa Gaban Aneesa Bayanta Hibba ne Cikin Haushi Tace"Meye Haka Aneesa..? Dallah tashi kibama Mutane Waje karatu fa zaki Tafi ba Wani Waje ba,Ammh kin Zauna kina ma Mutane kukan Banza.."Aneesa bata Saurareta ba sai ma kara saka Kuka Datayi,Ran Anty Rahila ya baci Ta kalli Daada Tana Fadin"shikenan Karki Fasa Don Ubanki,Ya Ali zan kira na Sanarmawa Daga za"a Taimake ki zama Mai ilimi ko wa kika ga yana zama ba Ilimi.."Tafada tana Juyawa Da Sauri Daada Tace"A"a Rahila Karki Kirashi Kyaleta Zata Hakura.."Da Sauri Aneesa Tace"Wlh bazan Hakura ba..Ni bazan Koma Ba Sai dai ko In Ya Alin yazo ya Kasheni.."Tafada Tana kara sakin kuka yiyiiii..
Takaichi Ya kama Anty Rahila takalli Aneesa Tace"Toh Wlh bazan zauna Dake ba Tunda kika ki Makranta sai dai ki koma Borno Kuwa.."Tura Baki Aneesa Tayi kafin Tace"Ba inda zani Wlh Ina gidan nan.."Tsaki Anty Rahila Taja kafin tace"Baki isa ba...Tunda bakison karatu Toh Borno zaki koma Ya Ali ya samu Wani ya Aura miki Shi Tunda Kika ki Karatu Dole ki zauna zaman Aure..."