Sashe 26
Mr Bello Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
*Littafina na kudi ne,kibiya ki karanta cikin salama,akan â‚?200 kachal,Vips â‚? 400 ne,kada ki karanta min littafi indai baki biyani ba,Domin neman karin bayani zaku iya nemana ta wannan Nombar 09069067488*
*🅿�14*
Ranar Jumma"a Aneesa Ta Dawo Abuja Ranar Monday kuma Da Yammah Su B.kaita Suka Diro Ita da S.Jibiya Domin Salamatu Ta Biyama B.kaita Suka Taho Tare,Aneesa Tayi murna Sosai Haka Suka Kule Adaki suna Hira da Shewa,washegarin Talata kuma Suka Bi Jirgin Zuwa Borno,ita dasu B.kaita da Daada da Anty Rahila da Anty Aisha Da Hibba da Junoir,Mallam Inuwa ya kaisu Aiport din Nmandi Azikiwe International Airport,Saboda Ya Muktar Baya nan Yana Lagos,daganan jirgi bai Diresu Ko"ina ba sai Babban Filin Jirgin Garin Maiduguri,Daganan Suka Nemi Tashan Mota Zuwa Cikin Garin Borno...
Koda Suka Isa gida Sun Iske gida Cike da Jama"a Yan"uwa da Abokan Arziki,agida Suka Iske Anty yagana da Anty Nafee,suna Isowa Anty Yagana Taja ta Zuwa Sasan matar ya Ali Khadija Ita da Su B.kaita Ashe mai gyaran Amarece ke Jiranta Itama Matar Sunanta yagana,Nan fa batare da bata Lokaci ba Sallah kadai Sukayi Sukaci Abinci Aka Fara mata Hadadden Halawa Ta garin Maiduguri Su b.kaita na gefe Suna kallon Aneesa Cike da Sha"awa Wayar Aneesa Dake Hannun S.jibiya kuwa *D.K* sai kira yakeyi Wato Darling Kasim ammh sai su Dauka suce bata Kusa,Dayake ya Siya mata Waya lokacin Dayaje mata Visiting din Karshe.
Anty Nafee kuwa sai Harare Harare Take ganin ba Wanda yabi ta kanta yasa Ta kama Kanta Sanah ma Cikinsu Aneesa Ta Shige Haka Mamarta tace mata Wai ai Aneesan bata girmeta ba Itadai Aneesa Ko Ajikinta Domin Tunda Suka Iso Borno Taji Kawai Jikinta yayi Sanyi Sosai,Bangaren Mutan gidan kuwa Waje ya Kachame gashi su Ya Ali sun gyara gidan Yaji Fenti Haraban Gidan ma Angyara Sosai Saboda masu Daurin Aure,tako"ina Shiri Ake Mama yana ce kan Komai ita dasu Anty Yagana Falmata kuwa na Goge Cikin yan"uwana ana ta soyan nama da kaji kamar ba Uwar Amarya ba.
*******
Ranar Laraba da misalin Karfe 10am na Safe Jirgin Daya Dauko Mutane Daga Malesia ya yada Zango Ababban Filin Jirgin Murtala muhammed Dake lagos Daga Cikin Sahun mutane goma Da Suka Fito Daga Cikin Jirgin na Hango Mr Bello Cikin Shigar Riga da Wando Duka black sai Wata Jaket din Dake Jikinsa mai Ruwa toka,kansa babu Hula sai gashinsa Daya Sha gyara kamar balarabe Kafarsa Sanye Cikin Wani Ubansu bakin Booth Din Takalmi baki,Fuskar na kallah ya kara kyau da Cika Hancinsa ya kara Fitowa Sajensa baki ya kara yawa da Kwanciya Idanuwansa Suna Sanye Cikin Wani Siririn glass mai kyau da Tsari Daga gani na gayu ne sai Hannunsa Dake Sanye da Agagon Fata na Kamafanin Armani mai kyau da Tsari.
Bayansa goye da Wata Jakar baya,Hakama Hannunsa Rike da Wata karamar Bakar Jaka dayan Hannun nashi kuma Wayace Hannuna,yana latsawa Tunda ya Sauko Daga jirgin yake sakin Kayatattacen Mirmishi Shi kadai yana Jin Farinciki Acikin Ranshi na yau gashi ya Dawo kasar sa na Haihuwa bayan Watanni goma baya Cikinta
Daganan Sake Booking Din Wani Jirgin yayi Zuwa Abuja sai Da yadan Jira kadan,yunwa yakeji Shiyasa ya Siya Snaks da Hollandia ya Shafa kafin Jirginsu ya Tashi,Around 2 pm na Rana Jirginsu ya Sauka A Nmandi Azikewe International Airport Abuja,Saukowanshi kenan ya samu Kiran Uncle Aminu,Nan ya Daga Sukayi mgana Inda Shi Uncle Aminu ba yanzu zai Dawo ba Tunda Masters Dinshi yakeyi Achan Ammh kwananan Zai zo Hutu gida.
Mallam Inuwa yama waya kan yazo Filin Jirgi ya Daukeshi,Cikin Murna da Farinciki yazo ya Daukeshi Zuwa Gida Tun Amota mallam Inuwa kesom Sanar Dashi Ai gidan ba kowa ammh bai ba mganar Muhimmanci ba,Har Suka Iso gida Kai Tsaye Mension Dinsa ya Nuna Makulli yasa ya Bude Kofar kafin ya Dauki karamar Jakar da Mallam.Inuwa ya Rakoshi da Ita Zuwa Cikin Falon Lokaci Daya yana Maida Kofar ya Rufe.
Bedroom Dinsa ya Wuce yayi Wanka yayi sallar Azahar ya Chanza kaya yabi Lafiyan gado Saboda Gajiya,Barci Mai Nauyi ya kwasheshi gashi ya kashe Wayarsa,Sai Wajen 8 ta Wuce kana ya iya Tashi, Salati ya Hau yi yana mamakin barcin Daya sha kafin ya Sauko Daga kan Gadon Tailet ya Shiga ya Watsa Ruwa kafin ya Fito Jallabiya ya sanya da Bakin Dogon Wando ya Kabbara sallah Sallar La'asar yafarayi kafin mangarib Ya kuma Dora da Issha"i sai bai yi Shafa'i da Wuturi ba yabari inda zai kwanta sai yayi.
Mikewa yayi yana Mika Saboda barcin bai Isheshi ba,Cikinsa ya Shafa yana Yamutsa Fuska Domin Harga Allah yana jin Yunwa Wajen Ma"ajiyar Takalmansa ya Nufa kamar Za"a bude Shago,wani Tattausa ya saka Baki mai kama da Silifas ya Fito Falo,bai Tsaya ba ya Nufi Hanyar Kofa ya Fice Daga Falon yana Saukowa Daga Stairs ya Hango ya Muktar ya Fito Daga Masallaci Shima yana Sanye da Irin Kayanshi ammh Shi Harda Hula Mirmishi Bello ya saki Tundaga nesa Sai da Suka zo Gab kana Ya Muktar ya Lura Dashi Cikin Mamaki yace"Ah..Wanake gani kamar Bakin Turai..?
Yafada yana Dariya,Da Sauri Bello ya karisa gareshi Sukayi Hugging din Juna Lokaci Daya Ya Muktar na Dukan Bayanshi kafin Su Saki Juna,suna kallon Juna Fuskokinsu Cike Da Fara"a Kafadansa ya Daka yana Fadin"jiya munyi Waya baka Sanar dani Today U are Coming ba..? Yafada Lokaci Daya yana Riko Hanmunsa Suka Fara Taku Zuwa Cikin gida bello na Fadin"Suprise nake son na Baku yaya More Expecially Daadata.."Dariya yayi kafin yace"Ah lalle Saukan yaushe..?Yafada Daidai Lokacin Da Suke Shiga Cikin Falon gidan Har Lokacin Hannayensu na Sarke Cikin Na Juna.
Bello yace"Dazu da Rana na Sauka fligt Din Lagos na Shigo Daganan ne na Shigo Wanda ya kawo Ni Abuja..",Mirmishi Muktar yayi Daidai Lokacin Da Suka Shiiga Baban Falon na Anty Rahila,Zame Hannunsa Bello yayi yana Fadin"Bari na Fara ganin Daadata kafin naga kowa.."Dariya Ya Muktar yayi Lokaci Daya yana Zama kan Daya Daga Cikin Kujerun Makeken Danning Table Din Dake Wajen Alheri Nata Faman Jera Kololin Abinci Bayan Ta gaishe da Da Muktar din ta kuma yi ma Bello sannu da zuwa,Har ya kama Hanyar part din Daada yaji ya Muktar na Fadin"Daada fa bata nan Gidan babu kowa ni kadai ne sai kai yanzu daka Dawo.."Cike Da mamaki ya Waigo yana Tafiya Lokaci Daya yana Fadin"Ahf...Ita Daadan..?yafada Daidai Lokacin Daya kariso Kusa da Ya muktar Yaja Kujera ya Zauna Domin Azahirin Gaskiya Duk da yunwa Data Fito Dashi.
Ya muktar na Latsa Wayar Hannunshi yace"Yes yanzu ma su Nake Nema Wayar bata Shiga.."kai Tsaye Bello yace"ok ina Suka Tafi ne Gabadayansu Lokaci Daya..? Ya muktar bai yi mgana ba sai da ya Ijiye wayarsa gefe yaja Filet din Da Ke Gabansa Wanda Alheri ta Cikashi da Shinkafa,jalop gefe kuma Coslow ne,ya Daga Cokali yana Fadin"Suna Borno Dukkansu Nima ina lagos Sanda Suka Tafi.."Bello bai Damu ba Illah Zakuda Kafada Dayayi shima yaja Filet din gabanshi Suka Fara Cin Abinci Bakajin Motsin Komai sai na karan Cokula Cikin Koshi Muktar Daya Ijiye Cokali yace"Baka Tambayi me Sukaje yi ba..? Yana Tura Abinci bakinsa ya Girgiza kai baiyi mgana ba Sai Bayan Daya Tauna Lokaci Daya yana Fadin"Nasani ko Sun Raka Anty Rahila ganin gida ne.."?Yafada yana Cigaba da Cin Abinsa Mirmishi Muktar Yayi kafin yace"Waya gaya Maka Bikin Aneesa Suka Tafi Jibi Take Aure.."Ruwan Daya kai bakinshi Da niyyar sha ya Furzai da karfi jin Sunan da Ya Muktar ya ambata Cikin Mamaki da Zaro Ido yace"Wata Aneesan..? Ya Muktar yayi Jagale yana kallon Bello kafin yace"Wata Aneesa kasani..? Dalibar ka dai Kanwar Rahila ba.."
Jinjina kai Bello yayi kafin yace"Ikon Allah Yanzu Wannan Kwailan yarinyar ne Ta isa Aure..? Tab mijinta ya Shiga Uku ni Wlh Kwalkwalwata ta manta da Ita sam Allah bada zaman lafiya.."Ya Muktar bai ce komai ya Mike yana Yar Dariya Lokaci Daya Yana Share bakinshi da Tissue yace"Na gida ne zata Aura Dan"uwanka ne Kasim..."
Bello Daya Tura Shinkafa Cikin baki ya kara Fito Da Ita bai Shirya ba,Cikin Faduwar Gaba da Firgici Bello yace"Wani kasim din Yaya..? Cikin Wani kallon lafiyanka kalau Ya Muktar yace"Wanda ka sani Kanin Hashim,Dan Wajen Abba Kabiru..."Sake Waro Ido Bello yayi kafin yace"Innalillahi garin yaya..? Shaye Shaye yake da Neman mata fa..ko ya Daina ne..? Wani kallo ya muktar ya sakarmai kafin yace"Meka ke fada ne Bello? Bangane ko ya Daina Shaye Shaye Da Neman mata ba..?
Mikewa Bello yayi yana Fadin"Ya Muktar Kasim fa Dakake gani Ba Namijin Aure bane,Shaye Shaye yake fa Da Neman mata ko Bunsuru ya Shafamai lafiya,ya kamata ku Fara Bincike kafin ku yanke Hukunci koda Kuwa Ni nan kaina ne,ya kamata ka Bincika Personal life dina balle wani.."
Hannu Muktar Ya Dagamai yana Hararansa yake Fadin"Ka bani Mamaki Bello,Ban taba Zaton Dom Baka Shiri Da Su kasim zai Saka kamai Wannan Kazafin ba Shedar Zina fa karfi gareta.."Cikin Rantsuwa Bello yace"Wlh Yaya Am Telling u d Truth Naji Abakin Wanda bazai Tabamin Karya ba.."Tsaki Yaya Muktar yaja kafin yace"Au Ashema Ji kayi ba gani ba..plz mubar wannan mganar bana son Talking Rubbish kuma Daga bakinka u better keep ur mouth Shout Domin babu Abunda Mganarka zai Chanza On Firday akwai booking Flight Zuwa Maiduguri Duka tare dasu Abba kabiru zamu Wuce,Mu Dawo Aranar tare da Amaryar Asabar Suyi bikinsu Anan on Sunday kuma Akaita gidan Mijinta a kaduna so in zaka je u are Welcome in kuma U are not Coming No problem u can Stay..."
" Ya kareshe Fada yana Zakuda mai kafada,Daga Haka ya barshi nan Tsaye ya haura sama Cikin Sassarfa ransa bace da kalaman Bello Wanda Suka bata ma rai Bai Dauka Bello yana da Wannan Halin ba sam.
*🅿�14*
Ranar Jumma"a Aneesa Ta Dawo Abuja Ranar Monday kuma Da Yammah Su B.kaita Suka Diro Ita da S.Jibiya Domin Salamatu Ta Biyama B.kaita Suka Taho Tare,Aneesa Tayi murna Sosai Haka Suka Kule Adaki suna Hira da Shewa,washegarin Talata kuma Suka Bi Jirgin Zuwa Borno,ita dasu B.kaita da Daada da Anty Rahila da Anty Aisha Da Hibba da Junoir,Mallam Inuwa ya kaisu Aiport din Nmandi Azikiwe International Airport,Saboda Ya Muktar Baya nan Yana Lagos,daganan jirgi bai Diresu Ko"ina ba sai Babban Filin Jirgin Garin Maiduguri,Daganan Suka Nemi Tashan Mota Zuwa Cikin Garin Borno...
Koda Suka Isa gida Sun Iske gida Cike da Jama"a Yan"uwa da Abokan Arziki,agida Suka Iske Anty yagana da Anty Nafee,suna Isowa Anty Yagana Taja ta Zuwa Sasan matar ya Ali Khadija Ita da Su B.kaita Ashe mai gyaran Amarece ke Jiranta Itama Matar Sunanta yagana,Nan fa batare da bata Lokaci ba Sallah kadai Sukayi Sukaci Abinci Aka Fara mata Hadadden Halawa Ta garin Maiduguri Su b.kaita na gefe Suna kallon Aneesa Cike da Sha"awa Wayar Aneesa Dake Hannun S.jibiya kuwa *D.K* sai kira yakeyi Wato Darling Kasim ammh sai su Dauka suce bata Kusa,Dayake ya Siya mata Waya lokacin Dayaje mata Visiting din Karshe.
Anty Nafee kuwa sai Harare Harare Take ganin ba Wanda yabi ta kanta yasa Ta kama Kanta Sanah ma Cikinsu Aneesa Ta Shige Haka Mamarta tace mata Wai ai Aneesan bata girmeta ba Itadai Aneesa Ko Ajikinta Domin Tunda Suka Iso Borno Taji Kawai Jikinta yayi Sanyi Sosai,Bangaren Mutan gidan kuwa Waje ya Kachame gashi su Ya Ali sun gyara gidan Yaji Fenti Haraban Gidan ma Angyara Sosai Saboda masu Daurin Aure,tako"ina Shiri Ake Mama yana ce kan Komai ita dasu Anty Yagana Falmata kuwa na Goge Cikin yan"uwana ana ta soyan nama da kaji kamar ba Uwar Amarya ba.
*******
Ranar Laraba da misalin Karfe 10am na Safe Jirgin Daya Dauko Mutane Daga Malesia ya yada Zango Ababban Filin Jirgin Murtala muhammed Dake lagos Daga Cikin Sahun mutane goma Da Suka Fito Daga Cikin Jirgin na Hango Mr Bello Cikin Shigar Riga da Wando Duka black sai Wata Jaket din Dake Jikinsa mai Ruwa toka,kansa babu Hula sai gashinsa Daya Sha gyara kamar balarabe Kafarsa Sanye Cikin Wani Ubansu bakin Booth Din Takalmi baki,Fuskar na kallah ya kara kyau da Cika Hancinsa ya kara Fitowa Sajensa baki ya kara yawa da Kwanciya Idanuwansa Suna Sanye Cikin Wani Siririn glass mai kyau da Tsari Daga gani na gayu ne sai Hannunsa Dake Sanye da Agagon Fata na Kamafanin Armani mai kyau da Tsari.
Bayansa goye da Wata Jakar baya,Hakama Hannunsa Rike da Wata karamar Bakar Jaka dayan Hannun nashi kuma Wayace Hannuna,yana latsawa Tunda ya Sauko Daga jirgin yake sakin Kayatattacen Mirmishi Shi kadai yana Jin Farinciki Acikin Ranshi na yau gashi ya Dawo kasar sa na Haihuwa bayan Watanni goma baya Cikinta
Daganan Sake Booking Din Wani Jirgin yayi Zuwa Abuja sai Da yadan Jira kadan,yunwa yakeji Shiyasa ya Siya Snaks da Hollandia ya Shafa kafin Jirginsu ya Tashi,Around 2 pm na Rana Jirginsu ya Sauka A Nmandi Azikewe International Airport Abuja,Saukowanshi kenan ya samu Kiran Uncle Aminu,Nan ya Daga Sukayi mgana Inda Shi Uncle Aminu ba yanzu zai Dawo ba Tunda Masters Dinshi yakeyi Achan Ammh kwananan Zai zo Hutu gida.
Mallam Inuwa yama waya kan yazo Filin Jirgi ya Daukeshi,Cikin Murna da Farinciki yazo ya Daukeshi Zuwa Gida Tun Amota mallam Inuwa kesom Sanar Dashi Ai gidan ba kowa ammh bai ba mganar Muhimmanci ba,Har Suka Iso gida Kai Tsaye Mension Dinsa ya Nuna Makulli yasa ya Bude Kofar kafin ya Dauki karamar Jakar da Mallam.Inuwa ya Rakoshi da Ita Zuwa Cikin Falon Lokaci Daya yana Maida Kofar ya Rufe.
Bedroom Dinsa ya Wuce yayi Wanka yayi sallar Azahar ya Chanza kaya yabi Lafiyan gado Saboda Gajiya,Barci Mai Nauyi ya kwasheshi gashi ya kashe Wayarsa,Sai Wajen 8 ta Wuce kana ya iya Tashi, Salati ya Hau yi yana mamakin barcin Daya sha kafin ya Sauko Daga kan Gadon Tailet ya Shiga ya Watsa Ruwa kafin ya Fito Jallabiya ya sanya da Bakin Dogon Wando ya Kabbara sallah Sallar La'asar yafarayi kafin mangarib Ya kuma Dora da Issha"i sai bai yi Shafa'i da Wuturi ba yabari inda zai kwanta sai yayi.
Mikewa yayi yana Mika Saboda barcin bai Isheshi ba,Cikinsa ya Shafa yana Yamutsa Fuska Domin Harga Allah yana jin Yunwa Wajen Ma"ajiyar Takalmansa ya Nufa kamar Za"a bude Shago,wani Tattausa ya saka Baki mai kama da Silifas ya Fito Falo,bai Tsaya ba ya Nufi Hanyar Kofa ya Fice Daga Falon yana Saukowa Daga Stairs ya Hango ya Muktar ya Fito Daga Masallaci Shima yana Sanye da Irin Kayanshi ammh Shi Harda Hula Mirmishi Bello ya saki Tundaga nesa Sai da Suka zo Gab kana Ya Muktar ya Lura Dashi Cikin Mamaki yace"Ah..Wanake gani kamar Bakin Turai..?
Yafada yana Dariya,Da Sauri Bello ya karisa gareshi Sukayi Hugging din Juna Lokaci Daya Ya Muktar na Dukan Bayanshi kafin Su Saki Juna,suna kallon Juna Fuskokinsu Cike Da Fara"a Kafadansa ya Daka yana Fadin"jiya munyi Waya baka Sanar dani Today U are Coming ba..? Yafada Lokaci Daya yana Riko Hanmunsa Suka Fara Taku Zuwa Cikin gida bello na Fadin"Suprise nake son na Baku yaya More Expecially Daadata.."Dariya yayi kafin yace"Ah lalle Saukan yaushe..?Yafada Daidai Lokacin Da Suke Shiga Cikin Falon gidan Har Lokacin Hannayensu na Sarke Cikin Na Juna.
Bello yace"Dazu da Rana na Sauka fligt Din Lagos na Shigo Daganan ne na Shigo Wanda ya kawo Ni Abuja..",Mirmishi Muktar yayi Daidai Lokacin Da Suka Shiiga Baban Falon na Anty Rahila,Zame Hannunsa Bello yayi yana Fadin"Bari na Fara ganin Daadata kafin naga kowa.."Dariya Ya Muktar yayi Lokaci Daya yana Zama kan Daya Daga Cikin Kujerun Makeken Danning Table Din Dake Wajen Alheri Nata Faman Jera Kololin Abinci Bayan Ta gaishe da Da Muktar din ta kuma yi ma Bello sannu da zuwa,Har ya kama Hanyar part din Daada yaji ya Muktar na Fadin"Daada fa bata nan Gidan babu kowa ni kadai ne sai kai yanzu daka Dawo.."Cike Da mamaki ya Waigo yana Tafiya Lokaci Daya yana Fadin"Ahf...Ita Daadan..?yafada Daidai Lokacin Daya kariso Kusa da Ya muktar Yaja Kujera ya Zauna Domin Azahirin Gaskiya Duk da yunwa Data Fito Dashi.
Ya muktar na Latsa Wayar Hannunshi yace"Yes yanzu ma su Nake Nema Wayar bata Shiga.."kai Tsaye Bello yace"ok ina Suka Tafi ne Gabadayansu Lokaci Daya..? Ya muktar bai yi mgana ba sai da ya Ijiye wayarsa gefe yaja Filet din Da Ke Gabansa Wanda Alheri ta Cikashi da Shinkafa,jalop gefe kuma Coslow ne,ya Daga Cokali yana Fadin"Suna Borno Dukkansu Nima ina lagos Sanda Suka Tafi.."Bello bai Damu ba Illah Zakuda Kafada Dayayi shima yaja Filet din gabanshi Suka Fara Cin Abinci Bakajin Motsin Komai sai na karan Cokula Cikin Koshi Muktar Daya Ijiye Cokali yace"Baka Tambayi me Sukaje yi ba..? Yana Tura Abinci bakinsa ya Girgiza kai baiyi mgana ba Sai Bayan Daya Tauna Lokaci Daya yana Fadin"Nasani ko Sun Raka Anty Rahila ganin gida ne.."?Yafada yana Cigaba da Cin Abinsa Mirmishi Muktar Yayi kafin yace"Waya gaya Maka Bikin Aneesa Suka Tafi Jibi Take Aure.."Ruwan Daya kai bakinshi Da niyyar sha ya Furzai da karfi jin Sunan da Ya Muktar ya ambata Cikin Mamaki da Zaro Ido yace"Wata Aneesan..? Ya Muktar yayi Jagale yana kallon Bello kafin yace"Wata Aneesa kasani..? Dalibar ka dai Kanwar Rahila ba.."
Jinjina kai Bello yayi kafin yace"Ikon Allah Yanzu Wannan Kwailan yarinyar ne Ta isa Aure..? Tab mijinta ya Shiga Uku ni Wlh Kwalkwalwata ta manta da Ita sam Allah bada zaman lafiya.."Ya Muktar bai ce komai ya Mike yana Yar Dariya Lokaci Daya Yana Share bakinshi da Tissue yace"Na gida ne zata Aura Dan"uwanka ne Kasim..."
Bello Daya Tura Shinkafa Cikin baki ya kara Fito Da Ita bai Shirya ba,Cikin Faduwar Gaba da Firgici Bello yace"Wani kasim din Yaya..? Cikin Wani kallon lafiyanka kalau Ya Muktar yace"Wanda ka sani Kanin Hashim,Dan Wajen Abba Kabiru..."Sake Waro Ido Bello yayi kafin yace"Innalillahi garin yaya..? Shaye Shaye yake da Neman mata fa..ko ya Daina ne..? Wani kallo ya muktar ya sakarmai kafin yace"Meka ke fada ne Bello? Bangane ko ya Daina Shaye Shaye Da Neman mata ba..?
Mikewa Bello yayi yana Fadin"Ya Muktar Kasim fa Dakake gani Ba Namijin Aure bane,Shaye Shaye yake fa Da Neman mata ko Bunsuru ya Shafamai lafiya,ya kamata ku Fara Bincike kafin ku yanke Hukunci koda Kuwa Ni nan kaina ne,ya kamata ka Bincika Personal life dina balle wani.."
Hannu Muktar Ya Dagamai yana Hararansa yake Fadin"Ka bani Mamaki Bello,Ban taba Zaton Dom Baka Shiri Da Su kasim zai Saka kamai Wannan Kazafin ba Shedar Zina fa karfi gareta.."Cikin Rantsuwa Bello yace"Wlh Yaya Am Telling u d Truth Naji Abakin Wanda bazai Tabamin Karya ba.."Tsaki Yaya Muktar yaja kafin yace"Au Ashema Ji kayi ba gani ba..plz mubar wannan mganar bana son Talking Rubbish kuma Daga bakinka u better keep ur mouth Shout Domin babu Abunda Mganarka zai Chanza On Firday akwai booking Flight Zuwa Maiduguri Duka tare dasu Abba kabiru zamu Wuce,Mu Dawo Aranar tare da Amaryar Asabar Suyi bikinsu Anan on Sunday kuma Akaita gidan Mijinta a kaduna so in zaka je u are Welcome in kuma U are not Coming No problem u can Stay..."
" Ya kareshe Fada yana Zakuda mai kafada,Daga Haka ya barshi nan Tsaye ya haura sama Cikin Sassarfa ransa bace da kalaman Bello Wanda Suka bata ma rai Bai Dauka Bello yana da Wannan Halin ba sam.