Sashe 10
Mr Bello Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Mama falmata ba yadda batayi ba Tayi Lallashin Tayi Fadan Harda Dukan Ammh Abanza Aneesa Taki Karatu Sam,Shikuma Alhaji Bukar baya som Matsamata Wani Lokacin Sai yayi Tafiya ne Su Yaya Ali ne zasu Dauketa Sukaita bayan sun Mata Dukan Tsiya Tun Barema Yaya Ali Sarkin Fushi Da Zuciya ganin Aneesa na Cin Wuya sai ta Hakura tana Zuwa Makrantan Ammh bawai Don Tana maida Hankali ba Da Kuka Take Zuwa Kuma Da Kuka Take Dawowa babu Abunda Ta sani sai Rashin Kunya da Tsiwa Domin Karya ne Taje Makranta Atashi bata Daki yara Goma ba Muguwa ce ta Sosai.
Â
Rana Daya Akayi Auren Yaya Ali dana yaya Sunusi Dukkansu Kanuri yan"uwansu Suka Aura Matar Yaya Ali Khadija Ita kuma matar yaya Sunusi Sadiya Sunanta Dukkansu Anan Cikin Gidan Alhaji Bukar Bulama Suke Zaune Saboda Katon Gida ne,Aurensu ba Dadewa Akayi Auren Anty Rahila da Muktar Anty Aisha kuma Tana Auren Wani Sojan Ruwa a kano Rana Daya Akayi Bikinsu Gida ya Rage Daga iyayensu sai Auta Aneesa,Wacce Dakyar da Sodin Goshi ta samu Ta gama primary Daga Nan Alhaji Bukar yace Akyaleta Domin Hatta Makrantan Kwana sai da ya Ali ya samoma Aneesa Ammh Alhaji Bukar ya Hana Dole Suka Sakamata Ido Tana Abunda Tagama Dama Sune kadai batama Rashin Kunya Tasan Halinsu yanzu Zata ci na Jaki ammh matansu Kuwa Duk Ta Ranmusu kuma basu da Cewa don yanzu sai Alhaji Bukar yaci Mutumcinka kan Aneesa Saboda Yadda bayason Wani yatabamai Ita.
 Aneesa Tanada Shekara Goma Sha uku Aduniya Allah ya Karbi Ran Alhaji Bukar Bulama Mutuwar Data Girgiza kowa Musamman ma iyalanshi,Wanda ya Kwanta lafiya lau sai Tashi Akayi Rai yayi Halinsa ba Wanda yafi Gigita da Mutuwanan Irin Aneesa Domin Sun Dade Suna Hira Dashi kafin Tatafi Daki Ta Kwanta sai dai Wayan gari Sukayi da Mutuwa Wayyo Rayuwa Aneesa Sai da Tayi Awa Uku Asume kafin Ta Farfado Koda ta Farfado Har An sallaci Alhaji Bukar Bulama Zuwa gidansa na gaskiya sai da Ta Iske Su Anty yagana dasu Anty Rahila Sunzo Anata Kuka Gida ya Cika da Jama"a.
Aneesa ta tabbatar tayi Maraici Domin ko bakwai din Alhaji Bulama Ba"ayi ba Tafara cin Ubanta Domin Adane za"a mata mgana tana Gardama yanzu Kuwa Duk Wanda yamata Mgana Ta Tsaya Wani Iskanci Sai dai Taji Duka Hatta da mama Falmata Bata ta Ragamata Tunda Daman Ta Dade Tana Tusama Mutane Haushi da Sangartanta,Bayan Rasuwarshi Aneesa Ta Tsiri Sangarta kala kala na Ta Wuni tana Kuka batacin Abinci Ko Mgana Aka mata sai Ta Hau Ihu Tana Kuka Tana Birgima Tana Kiran Sunan Alhaji Bukar Bulama ganin Haka ya sanya Yaya Ali ya Sanyata Adaki yamata Dukan Tsiya Wannan Shine Dalilin Daina ma Mutane Kukan Banza da Aneesa Tayi
Sai Abu na gaba Mganar Makranta tun bayan Rasuwar Yaya Ali ya maidata Makrantar Islamiya Ammh Aneesa bata Zuwa In ta Fita Gida sai Ta tafi Wata Primary Gwannati Tayi ta Wasanta Har Atashi gida Batasan Yaya Ali na Zuwa Makrantan Dubata ba Ranar Daya gane bata Zuwa Sai da ya barta kwance Da Duka ya gama Nashi mama Falmata ta Kara mata Mama yana ce ma Ke Amsanta Wani Lokacin Ammh Duk da Haka Aneesa batajin Mgana In Lokacin Islamiya yayi sai Anemata Araasa Ta Gudu Su Yaya Ali Sunyi Dukan Ammh Duk Abanza Sai Suka Zauna Shida Yaya Sunusi Suka kawo Shawaran Barin Aneesa da garin Borno Gabadaya Kila Awani Wajen Ta zama yarinyar Kirki Tayi karatu.
Haka ko akayi Haihuwan Matar Yaya Ali na Biyu Duka Su Anty Nafi Suka zo Toh Awannan Zuwan ne Yaya Ali ya bama Anty Yagana ni Tatafi Dani chan Ibadan Da Niyyar ta Sanyani Amakranta Da Farko Bataso Tafiya Dani ba Ammh Sai Yaya Ali yace Dole Tatafi Dani,Aneesa bata san da Zencen Tafiya ba sai Ranar da Zasu Tafi Aiko Sai da Yaya Ali da ya Sunusi Suka Hada Karfi Wajen Sakata Cikin Mota Haka Take Kuka Tana Kiran Sunan Alhaji Bukar Bulama kamar Wacce za"a Tafi da Ita Inda bata sani ba.
Anty Yagana Tayi Nadamar Tafiya da Aneesa Yafi Cikin Kwando Domin Koda Suka Isa Ibadan Aneesa Kin Shiga Gidan Anty Yagana Tayi ta Coge bakin Get Tana Ihu Tana Kuka Tun Tana Lallashinta Harda Karshe Tabata Haushi Tabarta nan Tayi Shigewarta Cikin Gida Aneesa nan Ta Zauna tana Kuka harda Majina Har Mijin Anty Yagana ya Dawo Ganinta Awaje yasa yagano Bakin Zaren Wanda Dama Tun Da Suka Iso Anty Yaganar Ta Mishi Waya ta Sanar Dashi Dakyar da Sidin Goshi ya lallasheta ta Shigo gidan Yan aikin Anty yagana na mata sannu da zuwa ko kallo basu isheta ba,Dayake Tunda Anty yagana tayi Aure Allah bai taba bata haihuwa ba.
Kwana Tayi kuka da Gunjin Tana Fadin Ita Akaita gida Tun Anty Yagana na Kallonta da Takaichi Hartafara Saka mata Hannu Da Zaran Tafara mata Wannan Kukan Banza Cikin Wannan Halin Aka samar mata Makranta,Ranar ko Da Anty Yagana Da Mijinta Suka kai Aneesa Makranta Sunga Tijara Domin Cikin Mota ta Coge Tana Kuka da Ihun Ita bazata Shiga ba Ba Lallashin Duniyan da Mijin Anty yagana bai mata ba Ammh Aneesa bata Saurareshi ba Karshenta Shida Security,Suka Shiga Da Ita Office din Principal din Mkranrta Abun Kunya Aneesa Tana Birgima Akasa Tana Kuka Saboda An Kawo ta Makranta Tun Alokacin Anty Yagana ta Zargi Cewa Aneesa ba Ita Kadai bane tana da Aljanu.
 Direba Ke Kaita Makranta yaje ya Daukota,Ammh Kullum da Kuka Take Tafiya Domin ya Ali Har Ibadan yazo yamata Duka Sai da ya mata Targade,Shine Dalilin Daya Sanya Take Zuwa Mkrantan Jss1 wanda Kullum sai an kai Sunanta Office din Principal Tasaka sargent ya mata dukan tsiya saboda rashin jinta da kuma zaluncin yara wadanda tafi karfi.
Kullun da Case din Da Aneesa Ke Jawowa a cikin makarantar hukumar Makaranta gaji Suka Kira Mijin Anty yagana Suka Sanar Dashi Suka Kuma Bama Aneesan Suspention Abun yayima Anty yagana Ciwo Har Itama ta Saka Aneesan Daki Tayi Ta Dukanta,cike da takaichi Wannan Dalilin Shi ya Sanya Aneesa Ta Hada kayanta Tsab ta Gudu Daga Gidan Anty yagana Dakyar da Sodin Goshi Aka ganta bayan An Wuni Ana Nemanta Sai Daga Baya Aka ganta Atashan Mota Ai Washegari nayi Suka Sakata Amota da kayanta sai Borno Anty Yagana Ta Dawo Da Ita tace Bazata iya ba.
Abun yana Damun mama Falmata Ammh Aneesa Ko Ajikinta Dadima Takeji Ta Dawo Wannan Abun yabatama ya Ali rai Sosai Batare da Shawara da Kowa ba Ya Dauketa ya kaita Maiduguri Wajen Anty Nafi,Wanda Ko Sati Daya Aneesa Batayi ba Ta Gudo ta dawo gida,ba Saboda Komai sai Mugunta Anty Nafi bata da Kirki ga Saka Aiki ga Mugunta Tayi ta Dukanta Kwatam Rana Tsaka sai ga Aneesa Ta Gudo Daga Maiduguri Zuwa Borno Abunda ya Hasala Yaya Ali ya sata Daki yana ta Duka,gashi bata jin duka domin da tanaji da tuni Aneesa ta natsu ta dawo mutum kamar kowa ammh ina dukan ma kamar kara famdarar da ita yake,kwata kwata bata tsoro ko kadan,wani lokacin ne ma take jin tsoron ya Ali ya sunusi kuwa tagama Raina kurarsa dama tuni
ya Ali na cikin mata fada yana Kai mata Duka sak Allah ya Kawo Muktar Dashi da Anty Rahila gidan Suka Tarar da Aneesa na Cin Ubanta Hannu yaya Ali kowa na gani kuma ba Wanda ya Ceceta Saboda Tafara Isar Kowa da Hallayarta.
Lokacin Ko Wata Biyu Ba"ayi ba da Gwannatin Nageria ta Zana Sunanshi Amatsayin Chief Amry Of Staff Na Kasa baki Daya bayan Duka Mukaman Daya Taka da Gwagwamarya,Har Sun koma Katon Gidansu Dake Garki Abuja ya Kuma Dauko Daada Daga Yola Tunda Shekaru Biyu Kenan da Rasuwar Baffa Hadi
Muktar Shi ya Kwaceta Hannun ya Ali Aneesa na Kuka da Majina Ta Lafe Jikin Muktar Tana Raba Ido Shiko Yaya Ali Haka yake Fada yana labartama Su Anty Rahila Abunda Aneesan Tayi Jin Haka yasa Muktar yace Zai Tafi da Aneesa Abuja Kuma Insha Allahu ya Tabbatar da Cewa Zan Zauna Kuma Zanyi karatu.
Abunda yabama Kowa Mamaki yadda Aneesa batayi Tijaran Data saba ba indai za"a kaita wani waje ba, Sai dai Har Muka Isa Abuja Ina Kuka Harda Shessheka bakomai ke Sata kuka ba sai In Ta Tuna Zencen Makranta Shike Kara Sakata Kuka,Aneesa Bata taba Zaton Akwai Wanda yafi Karfin Iskancinta ba Sai da Anty Rahila tatafi da Ita Abuja Chan Mafarin Haduwarta da *MR BELLO* the young Teacher Wanda yayi Rugu Rugu da Aljaninta,na Rashin Son Makaranta ya kuma ya Dauketa yayi Nisa da Ita da Kowa Nata,ko ahaka aka bar Bello yaci Babbar Nasara wajen inganta rayuwar Aneesa amatsayinta na ya mace.
*How to pay....â‚?300 0552179550 JAMILA UMAR GTB, VIPS..â‚?600...or MTN card aturo ta wannan Nombar 09069067488 hade da Hoton Tracsation*
_akwai garabasanmu Na Sanyaya biyu,👠Matar Naseer Da Mr Belll guda 2 �500 ne,VIP �1000, Single one �300 ne zaku biya ta account Detail din sama,Mutanen Niger zasu tuntubi wannan lambar +22794775574 sai kunzo_
*Anitha..*
8/19/20, 8:01 AM - Ummi Tandama: *MR BELLO..!*
_(The young Teacher)_
*Wattpad:Janafnancy13*
_Mallakar:Janafty💞_
       *🅿�6*
"Farkon Dawowar Aneesa Hannun Anty Rahila bata Saki Jikinta ba Sosai, Ammh Kuma Hankalinta ya Kwanta da Gidan Anty Rahilar da Mijinta Harma Da Daada Wacce Take Kaunar Aneesa Har Cikin Ranta Shiyasa ma Shashen Daaada Aneesa Take zaune Tun bata Sakin Jiki Har Tazo Tana Sakin Jiki da Daada Babu Abunda Aneesa Keyi Daga Wanka sai Cin Abinci Sai Kallo Akwai masu aiki Biyu Musulmai Biyu kuma Kabila biyu,Larai da Jumai,sai alheri da Rabeca.
 Lokacin da Aneesa Tadawo Gidan Anty Rahila da Zama Muhammed Bello bayanan yana Chan Makranta So basu Hadu ba,Sai da Akayi Hutu ya Dawo Gida,karon Farko da Aneesa da Bello Suka Hadu ba Haduwan Dadi bane Domin Ranar Daya Dawo Anty Rahila batanan Tatafi Asibiti Awo Lokacin Tana da Cikin Hibba Shikuma Muktar yana Vila yaje Suna da Tattauna da Shugaban Kasa,Daada kuma tana Shashenta Aneesan Ke Zaune Falon Anty Rahila tana kallo Hankalinta Kwance Tunda ba Wanda ya Mata Zencen Makranta....
Â
Rana Daya Akayi Auren Yaya Ali dana yaya Sunusi Dukkansu Kanuri yan"uwansu Suka Aura Matar Yaya Ali Khadija Ita kuma matar yaya Sunusi Sadiya Sunanta Dukkansu Anan Cikin Gidan Alhaji Bukar Bulama Suke Zaune Saboda Katon Gida ne,Aurensu ba Dadewa Akayi Auren Anty Rahila da Muktar Anty Aisha kuma Tana Auren Wani Sojan Ruwa a kano Rana Daya Akayi Bikinsu Gida ya Rage Daga iyayensu sai Auta Aneesa,Wacce Dakyar da Sodin Goshi ta samu Ta gama primary Daga Nan Alhaji Bukar yace Akyaleta Domin Hatta Makrantan Kwana sai da ya Ali ya samoma Aneesa Ammh Alhaji Bukar ya Hana Dole Suka Sakamata Ido Tana Abunda Tagama Dama Sune kadai batama Rashin Kunya Tasan Halinsu yanzu Zata ci na Jaki ammh matansu Kuwa Duk Ta Ranmusu kuma basu da Cewa don yanzu sai Alhaji Bukar yaci Mutumcinka kan Aneesa Saboda Yadda bayason Wani yatabamai Ita.
 Aneesa Tanada Shekara Goma Sha uku Aduniya Allah ya Karbi Ran Alhaji Bukar Bulama Mutuwar Data Girgiza kowa Musamman ma iyalanshi,Wanda ya Kwanta lafiya lau sai Tashi Akayi Rai yayi Halinsa ba Wanda yafi Gigita da Mutuwanan Irin Aneesa Domin Sun Dade Suna Hira Dashi kafin Tatafi Daki Ta Kwanta sai dai Wayan gari Sukayi da Mutuwa Wayyo Rayuwa Aneesa Sai da Tayi Awa Uku Asume kafin Ta Farfado Koda ta Farfado Har An sallaci Alhaji Bukar Bulama Zuwa gidansa na gaskiya sai da Ta Iske Su Anty yagana dasu Anty Rahila Sunzo Anata Kuka Gida ya Cika da Jama"a.
Aneesa ta tabbatar tayi Maraici Domin ko bakwai din Alhaji Bulama Ba"ayi ba Tafara cin Ubanta Domin Adane za"a mata mgana tana Gardama yanzu Kuwa Duk Wanda yamata Mgana Ta Tsaya Wani Iskanci Sai dai Taji Duka Hatta da mama Falmata Bata ta Ragamata Tunda Daman Ta Dade Tana Tusama Mutane Haushi da Sangartanta,Bayan Rasuwarshi Aneesa Ta Tsiri Sangarta kala kala na Ta Wuni tana Kuka batacin Abinci Ko Mgana Aka mata sai Ta Hau Ihu Tana Kuka Tana Birgima Tana Kiran Sunan Alhaji Bukar Bulama ganin Haka ya sanya Yaya Ali ya Sanyata Adaki yamata Dukan Tsiya Wannan Shine Dalilin Daina ma Mutane Kukan Banza da Aneesa Tayi
Sai Abu na gaba Mganar Makranta tun bayan Rasuwar Yaya Ali ya maidata Makrantar Islamiya Ammh Aneesa bata Zuwa In ta Fita Gida sai Ta tafi Wata Primary Gwannati Tayi ta Wasanta Har Atashi gida Batasan Yaya Ali na Zuwa Makrantan Dubata ba Ranar Daya gane bata Zuwa Sai da ya barta kwance Da Duka ya gama Nashi mama Falmata ta Kara mata Mama yana ce ma Ke Amsanta Wani Lokacin Ammh Duk da Haka Aneesa batajin Mgana In Lokacin Islamiya yayi sai Anemata Araasa Ta Gudu Su Yaya Ali Sunyi Dukan Ammh Duk Abanza Sai Suka Zauna Shida Yaya Sunusi Suka kawo Shawaran Barin Aneesa da garin Borno Gabadaya Kila Awani Wajen Ta zama yarinyar Kirki Tayi karatu.
Haka ko akayi Haihuwan Matar Yaya Ali na Biyu Duka Su Anty Nafi Suka zo Toh Awannan Zuwan ne Yaya Ali ya bama Anty Yagana ni Tatafi Dani chan Ibadan Da Niyyar ta Sanyani Amakranta Da Farko Bataso Tafiya Dani ba Ammh Sai Yaya Ali yace Dole Tatafi Dani,Aneesa bata san da Zencen Tafiya ba sai Ranar da Zasu Tafi Aiko Sai da Yaya Ali da ya Sunusi Suka Hada Karfi Wajen Sakata Cikin Mota Haka Take Kuka Tana Kiran Sunan Alhaji Bukar Bulama kamar Wacce za"a Tafi da Ita Inda bata sani ba.
Anty Yagana Tayi Nadamar Tafiya da Aneesa Yafi Cikin Kwando Domin Koda Suka Isa Ibadan Aneesa Kin Shiga Gidan Anty Yagana Tayi ta Coge bakin Get Tana Ihu Tana Kuka Tun Tana Lallashinta Harda Karshe Tabata Haushi Tabarta nan Tayi Shigewarta Cikin Gida Aneesa nan Ta Zauna tana Kuka harda Majina Har Mijin Anty Yagana ya Dawo Ganinta Awaje yasa yagano Bakin Zaren Wanda Dama Tun Da Suka Iso Anty Yaganar Ta Mishi Waya ta Sanar Dashi Dakyar da Sidin Goshi ya lallasheta ta Shigo gidan Yan aikin Anty yagana na mata sannu da zuwa ko kallo basu isheta ba,Dayake Tunda Anty yagana tayi Aure Allah bai taba bata haihuwa ba.
Kwana Tayi kuka da Gunjin Tana Fadin Ita Akaita gida Tun Anty Yagana na Kallonta da Takaichi Hartafara Saka mata Hannu Da Zaran Tafara mata Wannan Kukan Banza Cikin Wannan Halin Aka samar mata Makranta,Ranar ko Da Anty Yagana Da Mijinta Suka kai Aneesa Makranta Sunga Tijara Domin Cikin Mota ta Coge Tana Kuka da Ihun Ita bazata Shiga ba Ba Lallashin Duniyan da Mijin Anty yagana bai mata ba Ammh Aneesa bata Saurareshi ba Karshenta Shida Security,Suka Shiga Da Ita Office din Principal din Mkranrta Abun Kunya Aneesa Tana Birgima Akasa Tana Kuka Saboda An Kawo ta Makranta Tun Alokacin Anty Yagana ta Zargi Cewa Aneesa ba Ita Kadai bane tana da Aljanu.
 Direba Ke Kaita Makranta yaje ya Daukota,Ammh Kullum da Kuka Take Tafiya Domin ya Ali Har Ibadan yazo yamata Duka Sai da ya mata Targade,Shine Dalilin Daya Sanya Take Zuwa Mkrantan Jss1 wanda Kullum sai an kai Sunanta Office din Principal Tasaka sargent ya mata dukan tsiya saboda rashin jinta da kuma zaluncin yara wadanda tafi karfi.
Kullun da Case din Da Aneesa Ke Jawowa a cikin makarantar hukumar Makaranta gaji Suka Kira Mijin Anty yagana Suka Sanar Dashi Suka Kuma Bama Aneesan Suspention Abun yayima Anty yagana Ciwo Har Itama ta Saka Aneesan Daki Tayi Ta Dukanta,cike da takaichi Wannan Dalilin Shi ya Sanya Aneesa Ta Hada kayanta Tsab ta Gudu Daga Gidan Anty yagana Dakyar da Sodin Goshi Aka ganta bayan An Wuni Ana Nemanta Sai Daga Baya Aka ganta Atashan Mota Ai Washegari nayi Suka Sakata Amota da kayanta sai Borno Anty Yagana Ta Dawo Da Ita tace Bazata iya ba.
Abun yana Damun mama Falmata Ammh Aneesa Ko Ajikinta Dadima Takeji Ta Dawo Wannan Abun yabatama ya Ali rai Sosai Batare da Shawara da Kowa ba Ya Dauketa ya kaita Maiduguri Wajen Anty Nafi,Wanda Ko Sati Daya Aneesa Batayi ba Ta Gudo ta dawo gida,ba Saboda Komai sai Mugunta Anty Nafi bata da Kirki ga Saka Aiki ga Mugunta Tayi ta Dukanta Kwatam Rana Tsaka sai ga Aneesa Ta Gudo Daga Maiduguri Zuwa Borno Abunda ya Hasala Yaya Ali ya sata Daki yana ta Duka,gashi bata jin duka domin da tanaji da tuni Aneesa ta natsu ta dawo mutum kamar kowa ammh ina dukan ma kamar kara famdarar da ita yake,kwata kwata bata tsoro ko kadan,wani lokacin ne ma take jin tsoron ya Ali ya sunusi kuwa tagama Raina kurarsa dama tuni
ya Ali na cikin mata fada yana Kai mata Duka sak Allah ya Kawo Muktar Dashi da Anty Rahila gidan Suka Tarar da Aneesa na Cin Ubanta Hannu yaya Ali kowa na gani kuma ba Wanda ya Ceceta Saboda Tafara Isar Kowa da Hallayarta.
Lokacin Ko Wata Biyu Ba"ayi ba da Gwannatin Nageria ta Zana Sunanshi Amatsayin Chief Amry Of Staff Na Kasa baki Daya bayan Duka Mukaman Daya Taka da Gwagwamarya,Har Sun koma Katon Gidansu Dake Garki Abuja ya Kuma Dauko Daada Daga Yola Tunda Shekaru Biyu Kenan da Rasuwar Baffa Hadi
Muktar Shi ya Kwaceta Hannun ya Ali Aneesa na Kuka da Majina Ta Lafe Jikin Muktar Tana Raba Ido Shiko Yaya Ali Haka yake Fada yana labartama Su Anty Rahila Abunda Aneesan Tayi Jin Haka yasa Muktar yace Zai Tafi da Aneesa Abuja Kuma Insha Allahu ya Tabbatar da Cewa Zan Zauna Kuma Zanyi karatu.
Abunda yabama Kowa Mamaki yadda Aneesa batayi Tijaran Data saba ba indai za"a kaita wani waje ba, Sai dai Har Muka Isa Abuja Ina Kuka Harda Shessheka bakomai ke Sata kuka ba sai In Ta Tuna Zencen Makranta Shike Kara Sakata Kuka,Aneesa Bata taba Zaton Akwai Wanda yafi Karfin Iskancinta ba Sai da Anty Rahila tatafi da Ita Abuja Chan Mafarin Haduwarta da *MR BELLO* the young Teacher Wanda yayi Rugu Rugu da Aljaninta,na Rashin Son Makaranta ya kuma ya Dauketa yayi Nisa da Ita da Kowa Nata,ko ahaka aka bar Bello yaci Babbar Nasara wajen inganta rayuwar Aneesa amatsayinta na ya mace.
*How to pay....â‚?300 0552179550 JAMILA UMAR GTB, VIPS..â‚?600...or MTN card aturo ta wannan Nombar 09069067488 hade da Hoton Tracsation*
_akwai garabasanmu Na Sanyaya biyu,👠Matar Naseer Da Mr Belll guda 2 �500 ne,VIP �1000, Single one �300 ne zaku biya ta account Detail din sama,Mutanen Niger zasu tuntubi wannan lambar +22794775574 sai kunzo_
*Anitha..*
8/19/20, 8:01 AM - Ummi Tandama: *MR BELLO..!*
_(The young Teacher)_
*Wattpad:Janafnancy13*
_Mallakar:Janafty💞_
       *🅿�6*
"Farkon Dawowar Aneesa Hannun Anty Rahila bata Saki Jikinta ba Sosai, Ammh Kuma Hankalinta ya Kwanta da Gidan Anty Rahilar da Mijinta Harma Da Daada Wacce Take Kaunar Aneesa Har Cikin Ranta Shiyasa ma Shashen Daaada Aneesa Take zaune Tun bata Sakin Jiki Har Tazo Tana Sakin Jiki da Daada Babu Abunda Aneesa Keyi Daga Wanka sai Cin Abinci Sai Kallo Akwai masu aiki Biyu Musulmai Biyu kuma Kabila biyu,Larai da Jumai,sai alheri da Rabeca.
 Lokacin da Aneesa Tadawo Gidan Anty Rahila da Zama Muhammed Bello bayanan yana Chan Makranta So basu Hadu ba,Sai da Akayi Hutu ya Dawo Gida,karon Farko da Aneesa da Bello Suka Hadu ba Haduwan Dadi bane Domin Ranar Daya Dawo Anty Rahila batanan Tatafi Asibiti Awo Lokacin Tana da Cikin Hibba Shikuma Muktar yana Vila yaje Suna da Tattauna da Shugaban Kasa,Daada kuma tana Shashenta Aneesan Ke Zaune Falon Anty Rahila tana kallo Hankalinta Kwance Tunda ba Wanda ya Mata Zencen Makranta....