Sashe 48
Mr Bello Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Dam! Gaban Bello dana Aneesa ya Fadi lokaci Daya,Atare suka kalli juna Lokaci Daya cikin Wani yanayi kowa na lura dasu barin ma Daada dataji har tafara tara kwallah cikin Mamaki ya Ali yace"Aneesa kuma...? Kardai Wani Iskancin tayi domin Nasan mai hali baya fasa Halinshi sai dai yayi lambo yagamin Wani Dibar albarkan tayi ma bawan Allah dake Zaune ba lafiya yanzu naci Ubanta wlh.."Yafada cikin Fada dama shi akwai Saurin Fushi.
Baki Aneesa ta Tura kwallah na Taruwan mata a ido wato ita haryamzu bata girmi Duka Hannun Ya Ali ba,Bello Dake kallonta Duk ransa ba Dadi Ya Sunusi ne yace"Zata aikata kasan Haka take akwai lambo Cikinta fal iskanci kedai kam bansan yaushe zaki hankali ba,Baba bai bar gidan Duniya ba sai da yagama Sangartaki.."ya fada yana Nuna ta shima Lokaci Daya yana Hararanta.
Dukar dakai Aneesa tayi cikin Ranta tana Fadin"Toh ni me kuma nayi.."Ya muktar ya katsesu da Fadin"Ashsd..Meyasa kuke Hakane...? Bafa laifin datayi Wlh Aneesa tafi kowa kula da Bello Acikin gidan,gabadaya Shikanshi in ba ita tamai wani Abun ba sai ga yana bata rai..Babu Abunda zamu ce mata sai godiya da Fatan Allah yasa ta gama da Duniya lafiya.
Suka amsa da Ameen Mama yana tace"Ai daman Aikinta ne ta kula da Mijinta kuma inda tasan Dimbin ladan da mace take samu wajen kula da mijinta ko jinyarsa data kara zage damtse ina Fatan Allah muma yaraba mana ladan damu.."Tafada cikin barkwaci aka amsa da Ameen Ana Dariya.
Cikin Jimami Ya Muktar yace"Ina Nufin kan makomar Aurensu ne..,Ina Tunanin Ya dace ace mu zauna muyi Duba kan Rayuwar ita Aneesa,kada mu tauye mata Hakki kamar yadda na Dauke bello kani gareni itama tamkar kanwata take gareni...Zan so mata Abunda zan so ma kaina na Zauna nayi dogon Nazari da Tunani na Fahimci zaman Bello da Aneesa waje Daya amtsayin Ma"aurata bazai yuyu ba,Akwai kwaruwa aciki,shi bashi da lafiya bazai iya Sauke mata Duka Nauyin Daya Rataya Awuyansa na Aure ba,ita kuma macece mai lafiya dole watarana tana Bukatar abokin Rayuwa wanda zai Sauke mata Hakkinta da wannan dalilai na yanke Shawaran mu taru anan domin na sanar muku Bello zai saki Aneesa,saboda ta samu damar samun miji mai lafiya ta Aura..."Yafada yana Shanye kwallar idanuwansa lokaci Daya yana kauda kai bayaso Bello ya Zuba masa manyan Idanuwansa.
Mganar ta Daki Zuciyar kowa Tun ballatana Bello da Aneesa,wanda ta dago a razane tana kallon Ya muktar wanda yayi kasa da idanuwansa,Shima Bello shi yake kallo cikin wani Dukan Zuciya da Rauni mai Tsanani kokarin motsa bakinsa yake ammh yakasa mgana sai kuma ya maida kallonsa kan Aneesa Wacce ta Rufe bakinta Hawaye na Zubomata Lokaci Daya tana girgizamai kai ganin Idanuwansa sun kada sunyi jawur lokaci Daya kuma sun Fara tara Ruwan kwallah,Daada ma kanta ta Sadda tana Share kwallah Mama falmata ta Dago tana kallon Aneesa da Bello lokaci Daya taji Sun kara bata Tsausayi Aneesa yarta ce ammh Tana mata kwadayin samun Aljanna dalilin Auren Bello Dake kanta.
Ya Ali ne ya sauke ajiyar Zuciya kafin yace"Wannan mgana Daka Fada Hakane Muntari Aduka mganganunka Babu na Banza...Kuma Abun adubane sai...",Tim suka ji karar fadowar mutum,Da gudu Kowa ya mike suka Nufi Bello Dake kokarin tashi ya Fado daga kan keken,kafin su isa Aneesa ta rigasu isa cikin Kuka da Fitan Hayyaci ta Rarumosa Lokaci Daya ta Fashe da kuka sai kowa ya tsaya yana kallonsu.
Kan Cinyarta ta dora kansa Lokaci Daya Hawayensa suna gangarowa ta gefe da gefen kumatumsa,Da ido ya kafeta itama Shi take kallo tana Fadin"Kaji ko zasu rabamu..? Sun manta kaima abaya ba haka kake ba! Kana tafiya kamar kowa..! Kana Mgana kamar kowa! Kaci abinci da kanka..Bayan ka zabi Duk Abunda kake so..! Ka saka kayan da Ranka keso..! Komai zakayi na Rayuwa yau da kullum kana ma kanka ne..! Basa Tunanin kaima Allah ne ya Dora maka..? Bazan bari su Rabamu ba Ina tare dakai Muddim rai.."Tafada tana Kara Rumgumshe,lokaci daya tana Sharemai Hawaaye
Ba wanda magaganun Aneesa basu kashemai jiki ba,Barin ma Daada da Anty Rahila hawaye Sukeyi Cikin Tsausayin Halin da Bello yake ciki,Mama falmata Dake tsaye taji Zuciyarta ta karye kawai sai ta Durkusa gaban Bello Ta Riko Hannunsa tana Fadin"Kana son zama da Aneesa..? Kallonsa ya maida kanta Lokaci Daya ya gyada mata kai Cikin Taruwan Hawaye,mirmishi tayi kafin ta saka hannu ta Sharemai Hawaye tana Fadin"Kadai na kuka..Bamu zo nan,domin mu Raba ku ba..Ba kasafai nake shiga Sha"anin Aneesa ba,ammh yau tsausayinka yasa na Shiga,koda Aneesa bata son zama dakai zan Tursasa mata ta Zauna dakai Muddin Rai ballatana itama tana son zama dakai saboda Haka,ku zauna tare Har Abada ina muku Fatan Rayuwa mai cike da Farinciki har gidan Aljannah Firdausi.."Tafada itama kwallah na Zubomata Daga Aneesa har Bellon Fuskarsu Ta Nuna Farinciki kawai sai Aneesa Ta Shiga Sharewa Hawaye tana Fadin"Nagode mama...Yau ce Rana ta Farko da kika Taba Shiga Sha"anin Rayuwata...Kin kuma Shiga alokacin Daya kamata..Nagode mama.."Take fada tana kuka lokaci Daya da Dariya.
Gabadaya kowa sai da Kwallah ta kawomai cikin idanuwa Ya Muktar baya ya juya yana Share kwallarsa,Anty Rahila ce ta matsa Kusa da Aneesa tana Fadin"Anee tashi na kama miki Shi mu maida Bello kan kujera.."Tafafa Tana Share kwallarta itama,cikin sauri Aneesa ta mike Anty Rahila da Daada Har da Mama yana Suka taimakamata suka maidashi kan kekensa,Aneesa bata rabu dashi ba, kusa dashi ta Zauna Lokaci daya tana Kamkame hannunsa Guda Daya,shima lamgwabe kai yayi miyau na Zuba Daga bakinsa ammh Cikin ranshi Farinciki ne.
Jikin kowa asanyaye ya koma ya Zauna ya Ali ya Saki Ajiyar Zuciya yana Fadin"Tabbas Mama Falmata tayi gaskiya...Ko abaya bamu da Niyyar Raba Auren Aneesa da Bello koda itace ta Nuna batason zama dashi..Muktar kayi hakuri Duka Hujjojinka masu kyau ne ammh karka damu mu mun yarda Aneesa tacigaba da Zama da Bello amtsayin Mijinta,in ya warke Alhamdulillah in ma bai Warke ba toh Taji ta gani Dukkansu sun yarda zasu Rayu da Juna Ahaka ka cire Tunanin Cutar da wani Allah da Zuciya yake amfani.."Ya muktar ya Share Hanci yana Fadin."Bansan da wani baki zan muku godiya ba...Kun mana Abunda yan"uwanmu suka gagara yimana...Allah ya saka da alheri ya kuma bar zumunci dama ina alhinin yadda Rabuwar Aneesa zata kaya da Bello domin Dukkansu sun Shaku da Juna.."
Daada ta muskuta tana Fadin"nima Haka Muntari..Zuciyata na cike da Tsoron Faruwar Haka..Domin bayan Mutuwar Jiki,harda Mutuwar Zuciya zata iya kama Bello Aneesa Allah yayi miki Albarka..Mama falmata sannu da Kokari.."Tafada tana Share kwallah mama falmata batace komai ba,illah ma ta kauda kai kawai tana kokarin maida kwallarta.
Nan kowa ya tofa albarkacin bakinsa Lokaci daya kuma suna bin Aneesa da Bello da kallo wacce ke gogemai baki da gaban Riganan jikinsa na kanfamin Armani,da gefen Hijabinta tana mai mgana kasa kasa,cike da tsausayi Ya Sunusi ke fadin"Duk Abunda kaga Allah yayi shi...toh ka saka ido zai nuna ayarsa Afili."Yafada yana kallonsu shi da kanshi yakeji acikin ransa wanda yayi sanadiyar raba wannan ma"aurata toh Allah bazai barshi ba.
Ana Shirin tashi taron,Domin su ya Ali sunce bazasu kwana ba,Aneesa tace"Don Allah ina neman wata alfarma..."Gabadaya suka kalleta suna jiran mganarta Ya Muktar ne yace"Wata alfarma kuma Anee..?
Bello ta kallah kafin ta maida kasa tana Fadin"Ku mana alfarma mu koma gidan mu na Kano da Zama,zamu fi sakewa achan...Shima kuma zai fi jin dadin hakan domin yana kaunar garin kano sosai.."Tafada tana kara Kallon Bello ido ya Lumshe mata Alamun Hakan yayi daidai.
Ya muktar yayi Shuru kafin yace"kano kuma Anee..?Baki tunanin zamanku anan cikin yan"uwa kamar baifi ba.."Kai ta girgiza kafin tace"Yafi mana ya muktar ammh ka kalli Fuskarsa zaka ga yana Farinciki sosai..Don Allah kar kace A"a kaji.."Tafada tana Hada hannuwanta cikin Sauri Daada tace"Mganarta gaskiya ne,Matsayin mata da miji suke kuma Zaman Aure suke..Bazasu daumawa tare damu ba..Ka barsu su koma kano,kila Yafi jin dadin chan zama waje daya ba Dadi.."
Ya Ali yace"Hakane..Kuma Hakan zai ragemai wasu Tunanin kullum kana Zaune waje daya.."Ajiyar zuciya ya sauke kafin yace"Shikenan...Ammh Dole Modibbo yabiku Har Zuwa Lokacin da zan nema mai police militry sch Jos,lokacin kun saba da garin sosai.."Daada tace"Hakan yayi ma..Allah ya Kara lafiya.."gabaya aka amsa da Ameen sai da suka rufe taro da Addu"a kafin su tashi matan suka Shiga ciki sukayi sallar azahar,mazan kuma suka Fita har da Bello Zuwa masallaci wanda ya muktar ya turasa,Suna Dawowa suka su Fito,bayan Mama falmata ta kara bama Aneesa wasu addu"o'in tace ta yawaita karantamai Amanar Rasuli kafin ya kwanta Tafiyar Jirgi sukayi daman kuma da Zasu koma ma Jirgin suka bi Zuwa Maidiguri Dagachan zasu Shiga mota Zuwa Borno.
****
Wannan Dalilin shi ya karama Aneesa da iyayenta kima acikin Zuciyar Daada da Ya Muktar sukaji Duk Duniya basu da kamarsu su Abba kabiru ne dama ya muktar ke jawosu inta Bello ne ko Daada ko Ajikinsu suma sai suyi wata ko kira basu yi ta waya ba Yanzu Hankalinsu ya kwanta suna ganin mai basu mtsalan yana kwance ba lafiya babu Abunda zai iya yi Shiyasa lokaci daya Shifa da Abba garba Suka cire fargaban watarana Bello zai iya maka su ga Hukuma Tunda bashi ma da lafiya ta kanshi yake.
Hashim ne ke zuwa dubashi in yasamu lokaci shima ba sosai ba,matarshi ko Sau biyu ta taba Zuwa Zubaida kuwa sai D'ayan datazo bata dawo ba dama son bana Allah da Annabi bane na tsabar kyanshi ne,kuma yanzu Babu amfani Tunda ba ma mora,sai dai bare ne ke tafe Zuwa dubashi kowa na kawo nashi Taimakon,Sani da Aminu sune aminin kwarai ga Bello cikin kowani sati suna Hanyar Abuja Duk da Aminun zai Fara Koyarwa da University of lagos kwanan nan ammh hakanan yake Fizgan lokaci yana Zuwa,kasim kuwa ko Sau daya bai taba Zuwa ba,Duk da yana da lbrin duk halin da Bello da Aneesa ke ciki,abakin Abba kabiru ko Hashim sai ya kirasu yana Dukan Ruwan cikinsu Har Ya Muktar din yana ma haka ya kirashi yana Tambayanshi ya Bello..? Aneesa na nan tare dashi,Abun yana matukar bashi Haushi ganin Shuru Target din shi bai yi aiiki ba,shiyasa yayi lambo yana kara Tunanin ya kamata kota karfin tsiya ne Aneeea ta Zama tashi,wacce ta ma manta da wani Hallita wai kasim.
Baki Aneesa ta Tura kwallah na Taruwan mata a ido wato ita haryamzu bata girmi Duka Hannun Ya Ali ba,Bello Dake kallonta Duk ransa ba Dadi Ya Sunusi ne yace"Zata aikata kasan Haka take akwai lambo Cikinta fal iskanci kedai kam bansan yaushe zaki hankali ba,Baba bai bar gidan Duniya ba sai da yagama Sangartaki.."ya fada yana Nuna ta shima Lokaci Daya yana Hararanta.
Dukar dakai Aneesa tayi cikin Ranta tana Fadin"Toh ni me kuma nayi.."Ya muktar ya katsesu da Fadin"Ashsd..Meyasa kuke Hakane...? Bafa laifin datayi Wlh Aneesa tafi kowa kula da Bello Acikin gidan,gabadaya Shikanshi in ba ita tamai wani Abun ba sai ga yana bata rai..Babu Abunda zamu ce mata sai godiya da Fatan Allah yasa ta gama da Duniya lafiya.
Suka amsa da Ameen Mama yana tace"Ai daman Aikinta ne ta kula da Mijinta kuma inda tasan Dimbin ladan da mace take samu wajen kula da mijinta ko jinyarsa data kara zage damtse ina Fatan Allah muma yaraba mana ladan damu.."Tafada cikin barkwaci aka amsa da Ameen Ana Dariya.
Cikin Jimami Ya Muktar yace"Ina Nufin kan makomar Aurensu ne..,Ina Tunanin Ya dace ace mu zauna muyi Duba kan Rayuwar ita Aneesa,kada mu tauye mata Hakki kamar yadda na Dauke bello kani gareni itama tamkar kanwata take gareni...Zan so mata Abunda zan so ma kaina na Zauna nayi dogon Nazari da Tunani na Fahimci zaman Bello da Aneesa waje Daya amtsayin Ma"aurata bazai yuyu ba,Akwai kwaruwa aciki,shi bashi da lafiya bazai iya Sauke mata Duka Nauyin Daya Rataya Awuyansa na Aure ba,ita kuma macece mai lafiya dole watarana tana Bukatar abokin Rayuwa wanda zai Sauke mata Hakkinta da wannan dalilai na yanke Shawaran mu taru anan domin na sanar muku Bello zai saki Aneesa,saboda ta samu damar samun miji mai lafiya ta Aura..."Yafada yana Shanye kwallar idanuwansa lokaci Daya yana kauda kai bayaso Bello ya Zuba masa manyan Idanuwansa.
Mganar ta Daki Zuciyar kowa Tun ballatana Bello da Aneesa,wanda ta dago a razane tana kallon Ya muktar wanda yayi kasa da idanuwansa,Shima Bello shi yake kallo cikin wani Dukan Zuciya da Rauni mai Tsanani kokarin motsa bakinsa yake ammh yakasa mgana sai kuma ya maida kallonsa kan Aneesa Wacce ta Rufe bakinta Hawaye na Zubomata Lokaci Daya tana girgizamai kai ganin Idanuwansa sun kada sunyi jawur lokaci Daya kuma sun Fara tara Ruwan kwallah,Daada ma kanta ta Sadda tana Share kwallah Mama falmata ta Dago tana kallon Aneesa da Bello lokaci Daya taji Sun kara bata Tsausayi Aneesa yarta ce ammh Tana mata kwadayin samun Aljanna dalilin Auren Bello Dake kanta.
Ya Ali ne ya sauke ajiyar Zuciya kafin yace"Wannan mgana Daka Fada Hakane Muntari Aduka mganganunka Babu na Banza...Kuma Abun adubane sai...",Tim suka ji karar fadowar mutum,Da gudu Kowa ya mike suka Nufi Bello Dake kokarin tashi ya Fado daga kan keken,kafin su isa Aneesa ta rigasu isa cikin Kuka da Fitan Hayyaci ta Rarumosa Lokaci Daya ta Fashe da kuka sai kowa ya tsaya yana kallonsu.
Kan Cinyarta ta dora kansa Lokaci Daya Hawayensa suna gangarowa ta gefe da gefen kumatumsa,Da ido ya kafeta itama Shi take kallo tana Fadin"Kaji ko zasu rabamu..? Sun manta kaima abaya ba haka kake ba! Kana tafiya kamar kowa..! Kana Mgana kamar kowa! Kaci abinci da kanka..Bayan ka zabi Duk Abunda kake so..! Ka saka kayan da Ranka keso..! Komai zakayi na Rayuwa yau da kullum kana ma kanka ne..! Basa Tunanin kaima Allah ne ya Dora maka..? Bazan bari su Rabamu ba Ina tare dakai Muddim rai.."Tafada tana Kara Rumgumshe,lokaci daya tana Sharemai Hawaaye
Ba wanda magaganun Aneesa basu kashemai jiki ba,Barin ma Daada da Anty Rahila hawaye Sukeyi Cikin Tsausayin Halin da Bello yake ciki,Mama falmata Dake tsaye taji Zuciyarta ta karye kawai sai ta Durkusa gaban Bello Ta Riko Hannunsa tana Fadin"Kana son zama da Aneesa..? Kallonsa ya maida kanta Lokaci Daya ya gyada mata kai Cikin Taruwan Hawaye,mirmishi tayi kafin ta saka hannu ta Sharemai Hawaye tana Fadin"Kadai na kuka..Bamu zo nan,domin mu Raba ku ba..Ba kasafai nake shiga Sha"anin Aneesa ba,ammh yau tsausayinka yasa na Shiga,koda Aneesa bata son zama dakai zan Tursasa mata ta Zauna dakai Muddin Rai ballatana itama tana son zama dakai saboda Haka,ku zauna tare Har Abada ina muku Fatan Rayuwa mai cike da Farinciki har gidan Aljannah Firdausi.."Tafada itama kwallah na Zubomata Daga Aneesa har Bellon Fuskarsu Ta Nuna Farinciki kawai sai Aneesa Ta Shiga Sharewa Hawaye tana Fadin"Nagode mama...Yau ce Rana ta Farko da kika Taba Shiga Sha"anin Rayuwata...Kin kuma Shiga alokacin Daya kamata..Nagode mama.."Take fada tana kuka lokaci Daya da Dariya.
Gabadaya kowa sai da Kwallah ta kawomai cikin idanuwa Ya Muktar baya ya juya yana Share kwallarsa,Anty Rahila ce ta matsa Kusa da Aneesa tana Fadin"Anee tashi na kama miki Shi mu maida Bello kan kujera.."Tafafa Tana Share kwallarta itama,cikin sauri Aneesa ta mike Anty Rahila da Daada Har da Mama yana Suka taimakamata suka maidashi kan kekensa,Aneesa bata rabu dashi ba, kusa dashi ta Zauna Lokaci daya tana Kamkame hannunsa Guda Daya,shima lamgwabe kai yayi miyau na Zuba Daga bakinsa ammh Cikin ranshi Farinciki ne.
Jikin kowa asanyaye ya koma ya Zauna ya Ali ya Saki Ajiyar Zuciya yana Fadin"Tabbas Mama Falmata tayi gaskiya...Ko abaya bamu da Niyyar Raba Auren Aneesa da Bello koda itace ta Nuna batason zama dashi..Muktar kayi hakuri Duka Hujjojinka masu kyau ne ammh karka damu mu mun yarda Aneesa tacigaba da Zama da Bello amtsayin Mijinta,in ya warke Alhamdulillah in ma bai Warke ba toh Taji ta gani Dukkansu sun yarda zasu Rayu da Juna Ahaka ka cire Tunanin Cutar da wani Allah da Zuciya yake amfani.."Ya muktar ya Share Hanci yana Fadin."Bansan da wani baki zan muku godiya ba...Kun mana Abunda yan"uwanmu suka gagara yimana...Allah ya saka da alheri ya kuma bar zumunci dama ina alhinin yadda Rabuwar Aneesa zata kaya da Bello domin Dukkansu sun Shaku da Juna.."
Daada ta muskuta tana Fadin"nima Haka Muntari..Zuciyata na cike da Tsoron Faruwar Haka..Domin bayan Mutuwar Jiki,harda Mutuwar Zuciya zata iya kama Bello Aneesa Allah yayi miki Albarka..Mama falmata sannu da Kokari.."Tafada tana Share kwallah mama falmata batace komai ba,illah ma ta kauda kai kawai tana kokarin maida kwallarta.
Nan kowa ya tofa albarkacin bakinsa Lokaci daya kuma suna bin Aneesa da Bello da kallo wacce ke gogemai baki da gaban Riganan jikinsa na kanfamin Armani,da gefen Hijabinta tana mai mgana kasa kasa,cike da tsausayi Ya Sunusi ke fadin"Duk Abunda kaga Allah yayi shi...toh ka saka ido zai nuna ayarsa Afili."Yafada yana kallonsu shi da kanshi yakeji acikin ransa wanda yayi sanadiyar raba wannan ma"aurata toh Allah bazai barshi ba.
Ana Shirin tashi taron,Domin su ya Ali sunce bazasu kwana ba,Aneesa tace"Don Allah ina neman wata alfarma..."Gabadaya suka kalleta suna jiran mganarta Ya Muktar ne yace"Wata alfarma kuma Anee..?
Bello ta kallah kafin ta maida kasa tana Fadin"Ku mana alfarma mu koma gidan mu na Kano da Zama,zamu fi sakewa achan...Shima kuma zai fi jin dadin hakan domin yana kaunar garin kano sosai.."Tafada tana kara Kallon Bello ido ya Lumshe mata Alamun Hakan yayi daidai.
Ya muktar yayi Shuru kafin yace"kano kuma Anee..?Baki tunanin zamanku anan cikin yan"uwa kamar baifi ba.."Kai ta girgiza kafin tace"Yafi mana ya muktar ammh ka kalli Fuskarsa zaka ga yana Farinciki sosai..Don Allah kar kace A"a kaji.."Tafada tana Hada hannuwanta cikin Sauri Daada tace"Mganarta gaskiya ne,Matsayin mata da miji suke kuma Zaman Aure suke..Bazasu daumawa tare damu ba..Ka barsu su koma kano,kila Yafi jin dadin chan zama waje daya ba Dadi.."
Ya Ali yace"Hakane..Kuma Hakan zai ragemai wasu Tunanin kullum kana Zaune waje daya.."Ajiyar zuciya ya sauke kafin yace"Shikenan...Ammh Dole Modibbo yabiku Har Zuwa Lokacin da zan nema mai police militry sch Jos,lokacin kun saba da garin sosai.."Daada tace"Hakan yayi ma..Allah ya Kara lafiya.."gabaya aka amsa da Ameen sai da suka rufe taro da Addu"a kafin su tashi matan suka Shiga ciki sukayi sallar azahar,mazan kuma suka Fita har da Bello Zuwa masallaci wanda ya muktar ya turasa,Suna Dawowa suka su Fito,bayan Mama falmata ta kara bama Aneesa wasu addu"o'in tace ta yawaita karantamai Amanar Rasuli kafin ya kwanta Tafiyar Jirgi sukayi daman kuma da Zasu koma ma Jirgin suka bi Zuwa Maidiguri Dagachan zasu Shiga mota Zuwa Borno.
****
Wannan Dalilin shi ya karama Aneesa da iyayenta kima acikin Zuciyar Daada da Ya Muktar sukaji Duk Duniya basu da kamarsu su Abba kabiru ne dama ya muktar ke jawosu inta Bello ne ko Daada ko Ajikinsu suma sai suyi wata ko kira basu yi ta waya ba Yanzu Hankalinsu ya kwanta suna ganin mai basu mtsalan yana kwance ba lafiya babu Abunda zai iya yi Shiyasa lokaci daya Shifa da Abba garba Suka cire fargaban watarana Bello zai iya maka su ga Hukuma Tunda bashi ma da lafiya ta kanshi yake.
Hashim ne ke zuwa dubashi in yasamu lokaci shima ba sosai ba,matarshi ko Sau biyu ta taba Zuwa Zubaida kuwa sai D'ayan datazo bata dawo ba dama son bana Allah da Annabi bane na tsabar kyanshi ne,kuma yanzu Babu amfani Tunda ba ma mora,sai dai bare ne ke tafe Zuwa dubashi kowa na kawo nashi Taimakon,Sani da Aminu sune aminin kwarai ga Bello cikin kowani sati suna Hanyar Abuja Duk da Aminun zai Fara Koyarwa da University of lagos kwanan nan ammh hakanan yake Fizgan lokaci yana Zuwa,kasim kuwa ko Sau daya bai taba Zuwa ba,Duk da yana da lbrin duk halin da Bello da Aneesa ke ciki,abakin Abba kabiru ko Hashim sai ya kirasu yana Dukan Ruwan cikinsu Har Ya Muktar din yana ma haka ya kirashi yana Tambayanshi ya Bello..? Aneesa na nan tare dashi,Abun yana matukar bashi Haushi ganin Shuru Target din shi bai yi aiiki ba,shiyasa yayi lambo yana kara Tunanin ya kamata kota karfin tsiya ne Aneeea ta Zama tashi,wacce ta ma manta da wani Hallita wai kasim.