← Book details Mr Bello Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 17 OF 76

Sashe 17

Mr Bello Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

"Bakaken Idanuwanta Ta Dago Tana kallonshi Lokaci Daya Tana Wani bata Fuska Fara Saukowa yayi Daga Step din yana Fadin"Dont let me to come Down Aneesa u will be In Troble.."Yafada Cikin Kakkausan Murya Bikisu ce Tayi Saurin Damke Hannun Aneesa Tana kallonta ganin ya kusa karisowa ne ya sanyata Rankwafa Tana Fadin"Srry Sir..."

Tafada Idanuwanta Sun kawo Kwallah Tsayawa yayi kafin yace"Bacemin Daga gani Bush gal kawai.."Jin Haka yasa Aneesa Ta Fizgi Hannun B.kaita Sukayi gaba bakin nan yayi gaba Sai Allah ya isa Take Durama Uncle Aminu B.kaita na Dariya Kasa Kasa,Bello Dake zaune gefe Ya Dago da kansa Daga Karatun Jaridar Dayake yana Fadin"Kana Son saka ma kanka Damuwa Wani Lokacin.."Yafada yana Kallom Aminun wanda ke kokarin zama Kan Kujeran Daya Tashi.

Tabe Baki Aminu yayi kafin yace"Name fa Sarkin Tsari..? Mirmishin Rainin Wayau Bello yayi mai kafin yace"Eh mana banda Jama kai Rainin Ina Ruwanka da Aneesa da kawarta Look nan fa ba Kwatar-kwashi bane Sakaci kadan zakayi yarinya ta zageka ballatana Dat Nonsees Aneesa bata ganin Girman Kowa.."Yafada Lokaci Daya yana Mikewa Cikin Kufuluwa Uncle Aminu yace"Ina Ruwanka..It only I know ina da Barkwanci da Sakin Fuska Kuma yarinya Ta kawomin Raini Wlh Na zaneta,Nafi dai Wanda ko Agida bai Da Dadin Sha"ani.."Waigowa Bello yayi yana Kallon U.Aminu kafin yace"Aoh..Better.."Daga Haka ya Shige Ciki ya barshi nan yana Binshi da Harara

Acikin gida Kuwa B.kaita yau Taga Anty Rahila,Hibba da Daadan Da Aneesa Ke basu Lbri Dayake Wannan ne Zuwanta na Farko gwara S.jibiya tazo Sau Daya Itako Aneesa Gidan su B.kaita Tataba Zuwa A katsina sanda Sukaje Gidan Abba Kabiru Ita da Anty Rahila da ya Muktar sai Ta Rokeshi ya saka Direba ya kaita,B.kaita ta Jinjinama Daular da Aneesa Ke Ciki Duk da Kowa yasan Matsayin Muktar din Afalin kasan nan Ammh Acikin Ranta Tana mamakin Mr.Bello yadda bai Dauki Duniya Abakin komai ba.

Kafin kace kwabo Ancika B.kaita da Kayan Makuleshi da Abinci Agabanta sai da Sukaci Sukayi Nak Ita da Aneesa kana Suka Koma Dakin Aneesan Suka Dasa Sabuwar Hira,sallah kawai ke Tadasu Har Dare,lokacin da Suka Fito Har Ya Muktar ya Dawo nan Aneesa Taje ta gaisheshi Ita da B.kaita har yana Zolayan Aneesa Da cewa ko Zata koma Zamfara ne..? Da Sauri Tace"Ta yafe..Akasa Dariya Gabadaya,B.kaita nan ta Kwana Saboda Ta Kira Ummanta Ta Fadamata So Direbansu shi kadai ya koma Sai Washegari Ranar Biki Anty Rahila tace Aneesa ta Shirya Ita da Hibba Su Raka B.kaita gidan Biki Haka ko Akayi Su Aneesa Yan mata aka Chaba Ado,Aka Wuce Mallam Inuwa ya kaisu chan Maitaman bayan Anty Rahila da Daada Sun Cika B.kaita da Kayan Arziki Tatafi Tana Murna Da Kuma yabon karamcinsu.

Haka Itama B.kaita achan Gidan Sha"anin sai Nuna Aneesa Take Amatsayin Kawarta Ummanta sai Ita zata saka Dasu Take,nan Suka Wuni sai Yamma kana Mallam Inuwa yazo ya Daukesu Suka Koma gida suma bayan anciko Musu kayan Biki niki niki,nan Sukayi Sallam Da B.kaita Domin Washegari da Safe zasu koma Suka Rabu Akan sai Sunyi yawa bayan B.kaita tace agaida mata da Uncle Aminu da Kuma Mr.Bello bata Rai Aneesa Tayi kafin tace In kin matsu kizo da kanki Haka Suka Rabu Cike da Kewa Tun bare ma Aneesa Ta Datakejin kadaice bata da abokin Hira sai Hibba ko Daada.

****

*KATSINA*

_Area:Kofar Laura_

ABBA KABIRU HOUSE*

  Cikin Fada Abba Kabiru yace"Rufemin Baki Sakarya Kedai kice baki da Dubara Irin ta Yan matan Wannan Zamanin ammh Har ace Wani karamin Halitta bello ya gagareki..?

Yafada cikin kufuluwa da Jin Haushi Baki Zubaida Ta Tura kafin tace"wlh Abba nayi iya bakin kokarina Ranar fa Kusan Targadi yayi min fa,yace mudaina Kusantoshi shi ba dan"uwan mu bane Bamu Hada komai Dashi ba.."

Hajiya karima Dake Zaune gefen Zubaida bisa Daya Daga cikin Lumtsuma lumtsuman Royal Chairs din Dake Falon Ta tabe baki tace"Wai Alhaji Tsoron yaron kake ji ne hala..?Kake ta wannan Kumfar bakin..? Yarinyar nan tana iya bakin kokarinta ammh ko yabawa bai Tabayi ba,Hakuri zakayi ku kyaleshi Tunda Bakar Zuciyarsa Haryanzu batajin zata iya yafe muku.."

Abba Kabiru ya mike yana Saba Babban Rigan sa yana Fadin"Lalle baki da Hankali Karima Taya zan kyaleshi ai Mafita Daya na samu Sa"ar da zai zama Suruki na,Shine kadai zai sa ya yafemana laifinmu na baya kamar yadda Dan"uwansa bai Rikemu ba,Kina ganin yanayin Yaron nan Wlh sai ya iya Makamu Kotu nida garba kuma Tsaf za"a Daure mu Tunda Mun Aikata..",

Hajiya karima Ta Mika hannu t Kwantar da Zubaida kan Cinyarta Tana Fadin"Kaima kasan Bazai yi Haka ba,Ai dolensa ne ku nashi ne,Kuma Muktar bazai barshi yayi Haka ba.."Zubaida tayi Saurin Cewa"Umma Toh Shima Daddy Tsoron Uncle Bellon yakeji,Duka gidanan Suna Sonshi bamai Dauremin gindi Sai Daada,Kiga fa Ko Fadama bamai son yi mai Umma gaskiya suna Sonshi Sosai.."

  Abba Kabiru ya Tsaki yana Fadin"Nasani Shi nake gudu ammh ke karima baki ganewa,wannan Tsohuwar Bufullatanan nan Dama Tun Farko ni batamin ba Inama Tunanin Ita ke Zuga Bellon ba Wani ba,ke ko Zyciyarsa kaf bana Zuru"armu bane chan ya kwasoshi Wajen Dangin Fulani,kinsan su da bakar Zuciya da Mugun Abu.."ya karishe Fada yana Rike kugu Cike da Jin Haushi bata samu Zarafin Mgana ba,Abba kabiru ya Cigaba da Fadin

"umh nifa Abun Daya Nake gudu karima,Kada Wannan Shegiyar Zulfa kinsan Ita da Uwarta makirai ne Suje su karkatar da Hankalinshi ya Aure ta Ai ni na Kade Haduwa zasuyi da Garba su yakeni na Shiga Uku.."

Hajiya karima tace"Haba Alhaji yama za"ayi Haka ta Faru Ai Alhaji garba in bai Taimake ka ba, bazai yake ka ba Sai dai Ita Hajiya Sahuran don bata da Kirki kuma indai bai Auri Zubaida ba sai dai kowa ya Rasa.."Jinjina kai yayi yana Fadin",Shine mgana gaskiya..."

Kasim Dake Kofar Falon Tundazu ya Kariso yana Fadin"Abba nifa bana ganin laifin Bello kune masu laifi Tsakani ga Allah baku kyauta ba kuma ko nine irin matakin da zan Dauka kenan ."Yafada yana zama kujeran Datake Kusa data Inda Hajiya karima take zaune ita da Zubaida.

Harara Abba kabiru ya Laftamai kafin yace"Dillah rufemin baki Sakarai kawai,Ai Hashim yafika kirki Yana Kokarin Zuwa Gidan Muktar din yana Tusa kanshi Duk Domin Asirinmu ya Rufu Ammh kai baka ma Zuwa balle ma na saka ka alissafi.."Kasim dake Sanye da Riga da Wando Navy blue  Na kamfanin Armani,yace"Ai ina Kiran Ya Muktar ta Waya kuma Abba bana samun lokci ne kaima ka sani.."

Hannu ya Yarfa yana Fadin"Matsa chan ka bani Waje kaima baka da amfani ko Abota sai ku kulla Dashi Bellon mana Tunda Dama da kadan ya Girmeka mu samu Asirinmu ya Rufu kada yaron nan Yace zai yi Shari"a Damu Watarana.."Yamutsa Fuska Kasim yayi kafin yace"Nifa Abba bana son Raini ni,kaga yadda gayen nan yake wani cin mgani da Isa Wani Lokacin fa bai ma kaunar Hada Iska Dakai fa,Ni kuma Zuciya gareni ban Iya Juran Wulakancinsa Tun Kwanaki Dana Taba Kiransa Ya Tambaya ni wanene Inafa cemai nine kasim Dan Wajen Abba kabiru ammh Gayen nan yace bai sanni ba Kuma kada nakara Kiransa ya yanke Kiran.."Yafada Cikin Zafin Zuciya.

Shuru Abba kabiru yayi Kafin yayi Mgana Hajiya karima ta Rigashi da Cewa"Sai fa Hakuri Alhaji Ammh kam kunbi son Ronku,Tsakani ga Allah Ko bakomai Muhammed Dan"uwanku ne Da Kuke
Uba Daya kowa yaji Aikin Da Kuka yi sai yayi Tir daku.."Wata Uwar Harara ya zabga mata kafin yace"Rufemin baki Munafuka Ina ce Lokacin bada Shawarki nake amfani ba.."cikin Daga Hannu tace"A"a Wlh ni Haihuwa nace Ku Hana Hassatu bance ku kashe Rayu ka ba.."

Ajiyar Zuciya ya Sauke kafin yace"Shedan ne,Da kuma Kaddara Kuma duk Garba ne yaja Shi ya kawo Shawaran Gashi mun cika burin mu na Kauda Muhammed Da matarshi,Munkuma yi Nasaran Kwatan Dukiyan Ammh Sai gashi komai ya lalace Karshenta ma Namu ya"yan ne ke Ci karkashin nashi ya"yan da Muka Tozarta Allah kenan.."Yake Fada yana Sauke Numfashi.

Kasim yace"Abba Tunda kun Tuba Shikenan,Shima Ya Muktar din ai ya yafe muku Shima kuma Bellon komai zai Wuce Nan da Lokaci kadan.."Zubaida tace"Allah yaya Daada nan ce ke Bala"in Sonshi Shida Aneesa ko Guda bata kaunar ya Tabasu.."

Cikin Mamaki Hajiya karima tace"Wata Aneesa kuma...? Tafada Tana Wasa da gashin kanta Gyara kwanciya Zubaida Tayi kafin tace"Kanwar Anty Rahila ce Daddy muktar ya Daukota Daga Borno Shegiyar yarinya ce Ta nan sai Zuba iskancinta take Ko Ballon bata Shakka,Mkrantar Dayake koyarwa ma Take ,Tare suke Tafiya kuma in sun samu Hutu su komo Tare.."

Baki Abba kabiru ya Rike kafin yace"Kaji ko... ? Itama Matar nashi So Take ya Auri kanwar nata Kinsan Yan Bornon nan ba Kyau Tuni zasu ja Hankalinsa.."Kasim Dake zaune yayi Dariya kafin yace"Kai Abba Daga mgana sai kace zai Aureta.."zubaida tace",Anya Abba basa ga maciji fa yadda kasan Annabi da kafurai Shi kadai ke iya mata Hukunci agidanan Daada Tayi Shuru ko Anty Rahila bata iyawa da Fitinar Aneesa kamar Mai Bugun Aljanu.."Dariya ta kara Kama Kasim Cikin Nishadi yace"Niko har naji ina Sonta Domin ina son mace mai Tsiwa.."

Hararansa Hajiya karima Tayi kafin tace"Toh mara kunya.."Mikewa yayi yana Sosa keya yace"Umma,Abba ni zan Fita zan Shiga Cikin garin Wajen Abokina Shamo.."Hajiya karima ce Kadai Tace mai adawo lafiya Shiko Abba kabiru komawa yayi ya Zauna yana Wani Nazari Acikin Ranshi.

****

_GRA-Katsina_

*ABBA GARBA HAUSE*

  
Suma Duka iyalan gidan Suna Zaune A kayatattacen Falon na Gidan Abba garba,Harda su Hamdiya da Ummu salma da Inna Rukayyah Wacce Suka zo garin Jiya,kuma Sunfi Dasawa da Abba garban Shiyasa Take Sauka agidanshi kuma Matar Shi Sahura Wacce Suke Kira Mama Sahura,Makiran Macece Ta iya Duniyanci Tasan yadda Take Hillatan Mutum Shiyasa Kaf yan"uwan Mijinsu sunfi yabonta Fiye da Karima Umma kenan,Shiyasa basa zama Waje Daya Duk da Abaya sunyi Amintakan Munafunci Tunda Rabuwan Mazajensu yazo kowacce Ta Koma Tsagin Mijinta Shiyasa Inna Rukayyah ke Sauka gidan Abba Garba kuma ko Taje gidan Abba kabirun Umma bata mata Wani karban Mutumci.
Chapter 17 · 0% Book details