Sashe 44
Mr Bello Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
*Shakira..*
8/19/20, 11:17 AM - Ummi Tandama: *MR BELLO..!*
_(The young Teacher)_
 Â
*Wattpad:Janafnancy13*
_Mallakar:Janafty💞_
*Littafina na kudi ne,kibiya ki karanta cikin salama,akan â‚?200 kachal,Vips â‚? 400 ne,kada ki karanta min littafi indai baki biyani ba,Domin neman karin bayani zaku iya nemana ta wannan Nombar 09069067488*
    *🅿�24*
Fitar Modibbo yasa tayi Saurin Sadda kanta kasa Tana wasa da gefen Dankwalin kanta Shiko Kura mata ido yayi bai ko Kiftawa Domin yanzu idanuwansa Sune gabadaya Jin kanshi.
Jin kamar yana kallonta yasa Ta Dago kanta karaf suka Hada ido kansa ya karkace gafe ammh kuma bai daina kallonta bq Tsausayi ya bata ta Zauna gefen gado tana fadin."Kun Dawo lafiya...?
Tafada kai tsaye tana kallonsa bai mata wani alamu ba illah Taga ya maida idanuwansa kasa,Shuru kawai tayi tana binsa da kallon Tsausayi kwallah na Taruwa acikin idanuwanta,Lokaci bayan lokaci sai ya dago ya kalleta kuma ya maida idanuwansa kasa,kusa dashi ta kariso tana Fadin"Kana son wani abune..?ko yunwa kake ji..?
Lumshe mata ido yayi ya Bude alamar A"a,ajiyar Zuciya ta sauke tana kallonsa Araunane tana Durkushe agabansa,Miyan Dake Zubane Duk ya bata gaban Rigansa bata san sadda ta saka gefen Dankwalin abayarta ba ta Shiga goge mai ammh bata yarda ta kalli Fuskarsa ba,Kuramata ido yayi Cikin Zuciyarsa yana jin Wani game da ita wanda ya kasa ganewa sai da ta gama ta koma ta Zauna agabanshi bata bari sun Hada ido ba Shiko ya kafe ta da ido kamar ita kadai yake iya gani yaji Dadi.
Sun Jima Zaune Shuru batacemai komai,Cikinta ne keta Faman Kugi Saboda yunwa yasa ta mike Zata Fita saboda kallonta yana so ya juya kansa ya kasa kadan ya Rage bai Fado bisa Wheelchair dinsa ba,Da hanzari ta dawo garesa Batasan sadda ta Riko Duka hannuwansa ba Tana Fadin"Ina zaka..? Zaka koma wajen Daada ne..?bai lumshe mata ido ba illah Kada idanuwansa kadai da yayi alamun A"a,Ajiyar Zuciya ta Sauke kafin ta sakeshi ta kama hanyar Fita Harta bude kofar ta Sake Juyowa tana kallonsa ganin yana so ya waigo ne ya Kalleta ammh kuma ya kasa.
Mirmishi Tayi kafin ta girgiza kai Tana Fadin"Yanzu zan dawo abinci zan sako ina jin yunwa.."Sai Lokacin ya Sauke Numfashi Ficewa tayi ta barshi Zuwa Shashen Anty Rahila babu kowa Kamar sun Tafi sallah ne,Kichen ta Shiga Alheri kadai ta Iske ta gaisheta ta amsa,da kanta ta Dauki Filet ta Zuba Sakwaran da Akayi Miyar Agushi,Kadan ta zuba domin Aneesa bata wani cin Abinci Fridge ta bude ta Dauki Ruwa mai Sanyi,Har ta Fita ta Dawo ta ce Alheri ta yanka mata Fruit nan da nan ko ta Dauko Wani Babban Faranti ta yayyanka mata aciki ta ce ta biyota dashi har Zuwa Cikin Dakinta,cikin ladabi Alheri ta ijiye tana gaida Bello da kacokan Hankalinsa ke kan Aneesa.
Gabanshi ta Zauna ta Fara cin Abincin Dagowa goma sai sun hada ido mirmishi tayi ta Nuna mai Cokali take Fadin"Zaka ci..?Ido ya Lumshe mata ya Bude Gyada kai tayi batace komai ba sai da Taci kusan Rabi tasha Ruwa,ta jawo Filet din Fruit din ta Fara ci nan ma ya saka mata ido Karamar Wukar ta soka cikin yankakkiyar kankanar ta mikamai sai kawai Taga ya Bude baki Cike da mamaki ta mike ta isa gabanshi ta saka mai abaki ya karba Dariya ta saki kafin tace"Oh hakane fa na manta kai dama abinci bai dameka ba Masoyin kayan lambu ne.."Tafada tana Dauko Farantin kayan marmarin Gefen gado ta Zauna yarda zatayi Tsawo dai dai da kansa ta Dinga basa abaki yana karba,lokaci Daya yana kallon kwayan idanuwanta,Ita kuma kallon Dayake mata yana kashe mata Jiki sai ta dinga kauda kai,kusan shi ya cinye ita ko Tunda ya Nuna yana so ta hakura ta barmai Yana so yace itama taci ammh babu baki,sai da ya koshi zata karamai kawai ya Langwabe kai Sauran na bakin nashi na Fitowa Waje,Mirmishi tayi kafin tace"Ka koshi ne..?ido ya kada mata mikewa tayi ta Dauki Filet din Data ci abinci da na Fruit din ta Fita chan sai gata ta Dawo da Tissue ahannunta ta gogemai baki tas,dagaban Rigansa kallonsa tayi tana Fadin"Zanyi sallar Isha'i kaima bakayi ba ko..?bai kauda idanuwansa ba Yadai Rage musu Girma yana kallonta bata kara mgana ba takoma ta bayansa ta Shiga Turasa Zuwa Cikin Tiolet dinta,Tattare Hannayen Riganta Tayi Tafaramai alwala ko kafin ta gama Tajika kanta Shima Duk ta Jikamai kayan Jiki,Kallonsa Tayi tana marairaicewa tace"Kayi Hakuri Na jika maka kayan Jiki Ban iya ba ko .?
Yana so yayi mirmishi ammh kuma ya kasa sake lamgwabe kai yayi
Yana kallonta Mirmishi tayi tana Fadin"Yauwa baka ji haushi bako..? Karka damu da haka zan koya Na dinga maka Tunda Modibbo Watarana Tafiya zaiyi,In mun koma gidanmu na kano Har wanka zan dinga maka kana so..? Tafada tana kallonsa kara girman idanuwansa yayi alamar mamaki ganin Haka yasa ta Rufe Fuska Tana Dariya Lokaci Daya take Fadin"Bazan kalle ka ba,Rufe idona zan dinga yi.."Lumshe idanuwansa yayi ya Bude yana kallonta bata kara mgana ba itama alwala ta Dauro ta Turoshi Suka Fito Daga Tiolet din,Gabas ta karkatasa Itama ta Zura Hijabinta Suna Sahu Daya Takallesa tace"Muyi sallah kaji..? Ido ya kada mata Kafin ta Tada sallah shima sallar ya Fara har ta Idar tagama Addu"o'inta,ta juyo tana kallonsa tace"Ka idar kaima...?
Lumshe ido yayi ya Bude Gabansa ta koma ta tankwashe kafa tayi Tagumi kawai tana kallonsa Shima ita yake kallo,idanuwanta Suka kawo kwallah Tayi Saurin maidasu Tana Fadin"Kowa na gaisheka yan gidanmu na Borno gabadaya,Mama yana,mama Falmata mamata kenan.."Tafada tana kallonsa kafin ta ci gaba da cewa"Su B.kaita ma sunce na gaida ka zasu kara zuwa Su dubaka ka ganesu kuwa..? Kawayena Bilkisu kaita da Salamatu s Jibiya.."Tafada tana kallonsa Rage girman idanuwan yayi Tayi mirmishi tace"Allah Sarki Sai da kayi mgana da ido.."Tafada hawaye na gangaro mata,Bata rai yayi yana kallonta Wuyansa na karyewa gefe Tana Share kwallah ta Tura mai baki tana Fadin"Miye kuma kake bata Rai..?
Idanuwansa ya Kara ma girma yana kallonta Hawayenta ta Dankwalo tana Fadin"Wannan..?ido ya lumshe mata mirmishi tayi tana Fadin"Na goge ka gani..? Sai lokacin ya saki Ransa Haka ta tasashi gaba tana mai lbrai kan kukan Datasha bayan ta Dawo Gida ta barshi achan,wani Lokacin sai ta gaji da mgana ta Tura baki tana Fadin"Sai mgana nake ni kadai ko kanuna ma kana jin dadin lbrin.."Sai ya lamgwabe mata kai sai tayi Dariya tana fadin"Karka min kuka mu cigaba.."Sun Dauki Tsawon Lokaci tana mai Hira har Su ya muktar suka Shigo dakin bamu sani ba Sun Dade suna kallonmu cike da Tsausayi Modibbo ne yayi gyaran Murya nayi Saurin Dago kai ina kallonsu Daada tamin mirmishi tana Fadin"Matarsa ta Rike sa da Hira.."Dariya nayi ina Sadda kai ganin ya Ali Awajan
Ya muktar yayi mirmirshi yana Fadin"Dare yayi gobe da safe sa karisa modibbi kama sa ku Tafi ku kwanta.."Daada tace"ammh badai ba Shashensa ba ko..? Yace nan mana Daada na saka Mallam inuwa ya Bude barayin Tun dazu ya gyara.
Girgiza kai Daada tayi tana Fadin"A"a zaka wahalar da mai Wahala dashi shi kanshi Bello zai Wahala bene ne fa hawa da Sauka ka barsu su zauna Shashen baki.."Ya Ali yace"Hakane Saboda kada ajikkata Shi Bellon mara lafiya.."Jinjina kai ya Muktar yayi yana Fadin"Shikenan Modibbo kama sa kuje ku kwanta."Cike da ladabi ya isa Bayan Bello ya Fara Karkato Dashi shiko Rai yabata yayi Kicin kicin da Fuska kamar zaiyi kuka yana kallon Aneesa ya muktar ne ya lura dashi Cikin mamaki yace"Bello kwanciya zai kai ka kayi ka Huta sai gobe ko..? Kallonsa yayi sai kuma ya karkata kai yana kallon Aneesa Wacce ta Ware mai ido tana Fadin"awajena zaka kwana.? Da Sauri ya lumshe ido yana kallonta Gabadayansu suka Tsaya Suna kallonsa,Daada tace"Ikon Allah toh kaji wajen matarsa zai kwana"
Ya muktar yace"A"a Daada Modibbo ya Tafi dashi yaushe Aneesa zata iya da Dawainiyarsa."Da Sauri Aneesa tace"Allah zan iya ya muktar.."Tafada kamar zatayi kuka ya muktar zai yi mgana Ya Ali yace"Ka kyaleshi mana Muktar,ko bata iya ba ya kamata takoya,ai modibbon zai koma Shima bakin Sana'arsa ko..? Dole dai itace zata Dinga kula Dashi.".
Ya muktar yayi jim kafin yace"Hakane..Ammh bazata iya Dawainiyar Dagashi Daga kan keken nan ba.."Da sauri Aneesa tace"In ba zan iya ba Zan kira Daada ta kamamin ko Daadata..? Kai Daada ta gyda mata kwalla na Taruwa acikin idanuwanta ganin Ya Muktar yayi Shuru ne yasa Aneesa Tace"Don Allah Ya Muktar kabar shi ya kwana anan kaga fa yadda yayi zai yi kuka.."Tafada Lokaci Daya hawaye na Wankemata Fuska kallonta yayi yana Tunanin Wani Abu Cikin Ransa Ajiyar Zuciya yayi kafin yace"Shikenan...'Daga haka ya juya zai Fita yana Dauke kwallar idanuwansa,.
Sai da ya Rike handle din kofar kana ya waigo yana Fadin"Modibo ku Tafi Da Ya Ali Chan Shashen ku kwanta sai da Safenku.."Daada tace Allah tashe mu lafiya,Ransa ya saki ganin baza"a tafi dashi ba Karamar Jakar kayansa Modibbo ya Dauko ya kawo ma Aneesa Shi da ya Ali Suka kama shi Suka Sauko Dashi Daga kan keken Nashi Zuwa kan gado,Modibbo ya ciremai Riga da Wandon Jikinsa ya sakamai Wata Doguwar Jallabiya saboda yaji Dadin barci bayan ya gama ya kalli Aneesa yana Fadin"Da Asuba zan zo na masa wanka..."
Kai ta girgiza tana Fadin"Basai kazo ba zan masa Da kaina.."Kai tsaye yace"Kin iya ne..?baffale na Nada Nauyi fa bazaki iya Daga sa ba.."Yafada yana mata Wasa ganin Ya Ali ya Fita ne yasa Tace"Toh shikenan na yarda gobe da Safe kazo ka gwadamin yadda Ake mai wanka Daga gobe Ni zan Dinga karban ladan wanda ka samu ya isa Hakanan ko Daada.."Tafada tana Tura baki Dariya Modibbo yayi yana Fadin"Ah maida Wukar zan koya miki komai Matar Baffale kema ki samu ladan Jinyar Mijinki.."Yafada Yana Dariya Daada na Tayashi Haka Suka Fita suna Musu Sai da Safe binsu Tayi ta kulle Kofar ta Dawo ta kwabe Hijabinta Duk yana Binta da kallo,wardrope dinta Ta Bude ta Dauko Doguwar Rigar barcinta tana Juyowa suka Hada ido kunya Taji yasa ta Dauki Hijabinta ta Shige Tiolet ta saka Rigan barci da Hijabin ta Fito,
8/19/20, 11:17 AM - Ummi Tandama: *MR BELLO..!*
_(The young Teacher)_
 Â
*Wattpad:Janafnancy13*
_Mallakar:Janafty💞_
*Littafina na kudi ne,kibiya ki karanta cikin salama,akan â‚?200 kachal,Vips â‚? 400 ne,kada ki karanta min littafi indai baki biyani ba,Domin neman karin bayani zaku iya nemana ta wannan Nombar 09069067488*
    *🅿�24*
Fitar Modibbo yasa tayi Saurin Sadda kanta kasa Tana wasa da gefen Dankwalin kanta Shiko Kura mata ido yayi bai ko Kiftawa Domin yanzu idanuwansa Sune gabadaya Jin kanshi.
Jin kamar yana kallonta yasa Ta Dago kanta karaf suka Hada ido kansa ya karkace gafe ammh kuma bai daina kallonta bq Tsausayi ya bata ta Zauna gefen gado tana fadin."Kun Dawo lafiya...?
Tafada kai tsaye tana kallonsa bai mata wani alamu ba illah Taga ya maida idanuwansa kasa,Shuru kawai tayi tana binsa da kallon Tsausayi kwallah na Taruwa acikin idanuwanta,Lokaci bayan lokaci sai ya dago ya kalleta kuma ya maida idanuwansa kasa,kusa dashi ta kariso tana Fadin"Kana son wani abune..?ko yunwa kake ji..?
Lumshe mata ido yayi ya Bude alamar A"a,ajiyar Zuciya ta sauke tana kallonsa Araunane tana Durkushe agabansa,Miyan Dake Zubane Duk ya bata gaban Rigansa bata san sadda ta saka gefen Dankwalin abayarta ba ta Shiga goge mai ammh bata yarda ta kalli Fuskarsa ba,Kuramata ido yayi Cikin Zuciyarsa yana jin Wani game da ita wanda ya kasa ganewa sai da ta gama ta koma ta Zauna agabanshi bata bari sun Hada ido ba Shiko ya kafe ta da ido kamar ita kadai yake iya gani yaji Dadi.
Sun Jima Zaune Shuru batacemai komai,Cikinta ne keta Faman Kugi Saboda yunwa yasa ta mike Zata Fita saboda kallonta yana so ya juya kansa ya kasa kadan ya Rage bai Fado bisa Wheelchair dinsa ba,Da hanzari ta dawo garesa Batasan sadda ta Riko Duka hannuwansa ba Tana Fadin"Ina zaka..? Zaka koma wajen Daada ne..?bai lumshe mata ido ba illah Kada idanuwansa kadai da yayi alamun A"a,Ajiyar Zuciya ta Sauke kafin ta sakeshi ta kama hanyar Fita Harta bude kofar ta Sake Juyowa tana kallonsa ganin yana so ya waigo ne ya Kalleta ammh kuma ya kasa.
Mirmishi Tayi kafin ta girgiza kai Tana Fadin"Yanzu zan dawo abinci zan sako ina jin yunwa.."Sai Lokacin ya Sauke Numfashi Ficewa tayi ta barshi Zuwa Shashen Anty Rahila babu kowa Kamar sun Tafi sallah ne,Kichen ta Shiga Alheri kadai ta Iske ta gaisheta ta amsa,da kanta ta Dauki Filet ta Zuba Sakwaran da Akayi Miyar Agushi,Kadan ta zuba domin Aneesa bata wani cin Abinci Fridge ta bude ta Dauki Ruwa mai Sanyi,Har ta Fita ta Dawo ta ce Alheri ta yanka mata Fruit nan da nan ko ta Dauko Wani Babban Faranti ta yayyanka mata aciki ta ce ta biyota dashi har Zuwa Cikin Dakinta,cikin ladabi Alheri ta ijiye tana gaida Bello da kacokan Hankalinsa ke kan Aneesa.
Gabanshi ta Zauna ta Fara cin Abincin Dagowa goma sai sun hada ido mirmishi tayi ta Nuna mai Cokali take Fadin"Zaka ci..?Ido ya Lumshe mata ya Bude Gyada kai tayi batace komai ba sai da Taci kusan Rabi tasha Ruwa,ta jawo Filet din Fruit din ta Fara ci nan ma ya saka mata ido Karamar Wukar ta soka cikin yankakkiyar kankanar ta mikamai sai kawai Taga ya Bude baki Cike da mamaki ta mike ta isa gabanshi ta saka mai abaki ya karba Dariya ta saki kafin tace"Oh hakane fa na manta kai dama abinci bai dameka ba Masoyin kayan lambu ne.."Tafada tana Dauko Farantin kayan marmarin Gefen gado ta Zauna yarda zatayi Tsawo dai dai da kansa ta Dinga basa abaki yana karba,lokaci Daya yana kallon kwayan idanuwanta,Ita kuma kallon Dayake mata yana kashe mata Jiki sai ta dinga kauda kai,kusan shi ya cinye ita ko Tunda ya Nuna yana so ta hakura ta barmai Yana so yace itama taci ammh babu baki,sai da ya koshi zata karamai kawai ya Langwabe kai Sauran na bakin nashi na Fitowa Waje,Mirmishi tayi kafin tace"Ka koshi ne..?ido ya kada mata mikewa tayi ta Dauki Filet din Data ci abinci da na Fruit din ta Fita chan sai gata ta Dawo da Tissue ahannunta ta gogemai baki tas,dagaban Rigansa kallonsa tayi tana Fadin"Zanyi sallar Isha'i kaima bakayi ba ko..?bai kauda idanuwansa ba Yadai Rage musu Girma yana kallonta bata kara mgana ba takoma ta bayansa ta Shiga Turasa Zuwa Cikin Tiolet dinta,Tattare Hannayen Riganta Tayi Tafaramai alwala ko kafin ta gama Tajika kanta Shima Duk ta Jikamai kayan Jiki,Kallonsa Tayi tana marairaicewa tace"Kayi Hakuri Na jika maka kayan Jiki Ban iya ba ko .?
Yana so yayi mirmishi ammh kuma ya kasa sake lamgwabe kai yayi
Yana kallonta Mirmishi tayi tana Fadin"Yauwa baka ji haushi bako..? Karka damu da haka zan koya Na dinga maka Tunda Modibbo Watarana Tafiya zaiyi,In mun koma gidanmu na kano Har wanka zan dinga maka kana so..? Tafada tana kallonsa kara girman idanuwansa yayi alamar mamaki ganin Haka yasa ta Rufe Fuska Tana Dariya Lokaci Daya take Fadin"Bazan kalle ka ba,Rufe idona zan dinga yi.."Lumshe idanuwansa yayi ya Bude yana kallonta bata kara mgana ba itama alwala ta Dauro ta Turoshi Suka Fito Daga Tiolet din,Gabas ta karkatasa Itama ta Zura Hijabinta Suna Sahu Daya Takallesa tace"Muyi sallah kaji..? Ido ya kada mata Kafin ta Tada sallah shima sallar ya Fara har ta Idar tagama Addu"o'inta,ta juyo tana kallonsa tace"Ka idar kaima...?
Lumshe ido yayi ya Bude Gabansa ta koma ta tankwashe kafa tayi Tagumi kawai tana kallonsa Shima ita yake kallo,idanuwanta Suka kawo kwallah Tayi Saurin maidasu Tana Fadin"Kowa na gaisheka yan gidanmu na Borno gabadaya,Mama yana,mama Falmata mamata kenan.."Tafada tana kallonsa kafin ta ci gaba da cewa"Su B.kaita ma sunce na gaida ka zasu kara zuwa Su dubaka ka ganesu kuwa..? Kawayena Bilkisu kaita da Salamatu s Jibiya.."Tafada tana kallonsa Rage girman idanuwan yayi Tayi mirmishi tace"Allah Sarki Sai da kayi mgana da ido.."Tafada hawaye na gangaro mata,Bata rai yayi yana kallonta Wuyansa na karyewa gefe Tana Share kwallah ta Tura mai baki tana Fadin"Miye kuma kake bata Rai..?
Idanuwansa ya Kara ma girma yana kallonta Hawayenta ta Dankwalo tana Fadin"Wannan..?ido ya lumshe mata mirmishi tayi tana Fadin"Na goge ka gani..? Sai lokacin ya saki Ransa Haka ta tasashi gaba tana mai lbrai kan kukan Datasha bayan ta Dawo Gida ta barshi achan,wani Lokacin sai ta gaji da mgana ta Tura baki tana Fadin"Sai mgana nake ni kadai ko kanuna ma kana jin dadin lbrin.."Sai ya lamgwabe mata kai sai tayi Dariya tana fadin"Karka min kuka mu cigaba.."Sun Dauki Tsawon Lokaci tana mai Hira har Su ya muktar suka Shigo dakin bamu sani ba Sun Dade suna kallonmu cike da Tsausayi Modibbo ne yayi gyaran Murya nayi Saurin Dago kai ina kallonsu Daada tamin mirmishi tana Fadin"Matarsa ta Rike sa da Hira.."Dariya nayi ina Sadda kai ganin ya Ali Awajan
Ya muktar yayi mirmirshi yana Fadin"Dare yayi gobe da safe sa karisa modibbi kama sa ku Tafi ku kwanta.."Daada tace"ammh badai ba Shashensa ba ko..? Yace nan mana Daada na saka Mallam inuwa ya Bude barayin Tun dazu ya gyara.
Girgiza kai Daada tayi tana Fadin"A"a zaka wahalar da mai Wahala dashi shi kanshi Bello zai Wahala bene ne fa hawa da Sauka ka barsu su zauna Shashen baki.."Ya Ali yace"Hakane Saboda kada ajikkata Shi Bellon mara lafiya.."Jinjina kai ya Muktar yayi yana Fadin"Shikenan Modibbo kama sa kuje ku kwanta."Cike da ladabi ya isa Bayan Bello ya Fara Karkato Dashi shiko Rai yabata yayi Kicin kicin da Fuska kamar zaiyi kuka yana kallon Aneesa ya muktar ne ya lura dashi Cikin mamaki yace"Bello kwanciya zai kai ka kayi ka Huta sai gobe ko..? Kallonsa yayi sai kuma ya karkata kai yana kallon Aneesa Wacce ta Ware mai ido tana Fadin"awajena zaka kwana.? Da Sauri ya lumshe ido yana kallonta Gabadayansu suka Tsaya Suna kallonsa,Daada tace"Ikon Allah toh kaji wajen matarsa zai kwana"
Ya muktar yace"A"a Daada Modibbo ya Tafi dashi yaushe Aneesa zata iya da Dawainiyarsa."Da Sauri Aneesa tace"Allah zan iya ya muktar.."Tafada kamar zatayi kuka ya muktar zai yi mgana Ya Ali yace"Ka kyaleshi mana Muktar,ko bata iya ba ya kamata takoya,ai modibbon zai koma Shima bakin Sana'arsa ko..? Dole dai itace zata Dinga kula Dashi.".
Ya muktar yayi jim kafin yace"Hakane..Ammh bazata iya Dawainiyar Dagashi Daga kan keken nan ba.."Da sauri Aneesa tace"In ba zan iya ba Zan kira Daada ta kamamin ko Daadata..? Kai Daada ta gyda mata kwalla na Taruwa acikin idanuwanta ganin Ya Muktar yayi Shuru ne yasa Aneesa Tace"Don Allah Ya Muktar kabar shi ya kwana anan kaga fa yadda yayi zai yi kuka.."Tafada Lokaci Daya hawaye na Wankemata Fuska kallonta yayi yana Tunanin Wani Abu Cikin Ransa Ajiyar Zuciya yayi kafin yace"Shikenan...'Daga haka ya juya zai Fita yana Dauke kwallar idanuwansa,.
Sai da ya Rike handle din kofar kana ya waigo yana Fadin"Modibo ku Tafi Da Ya Ali Chan Shashen ku kwanta sai da Safenku.."Daada tace Allah tashe mu lafiya,Ransa ya saki ganin baza"a tafi dashi ba Karamar Jakar kayansa Modibbo ya Dauko ya kawo ma Aneesa Shi da ya Ali Suka kama shi Suka Sauko Dashi Daga kan keken Nashi Zuwa kan gado,Modibbo ya ciremai Riga da Wandon Jikinsa ya sakamai Wata Doguwar Jallabiya saboda yaji Dadin barci bayan ya gama ya kalli Aneesa yana Fadin"Da Asuba zan zo na masa wanka..."
Kai ta girgiza tana Fadin"Basai kazo ba zan masa Da kaina.."Kai tsaye yace"Kin iya ne..?baffale na Nada Nauyi fa bazaki iya Daga sa ba.."Yafada yana mata Wasa ganin Ya Ali ya Fita ne yasa Tace"Toh shikenan na yarda gobe da Safe kazo ka gwadamin yadda Ake mai wanka Daga gobe Ni zan Dinga karban ladan wanda ka samu ya isa Hakanan ko Daada.."Tafada tana Tura baki Dariya Modibbo yayi yana Fadin"Ah maida Wukar zan koya miki komai Matar Baffale kema ki samu ladan Jinyar Mijinki.."Yafada Yana Dariya Daada na Tayashi Haka Suka Fita suna Musu Sai da Safe binsu Tayi ta kulle Kofar ta Dawo ta kwabe Hijabinta Duk yana Binta da kallo,wardrope dinta Ta Bude ta Dauko Doguwar Rigar barcinta tana Juyowa suka Hada ido kunya Taji yasa ta Dauki Hijabinta ta Shige Tiolet ta saka Rigan barci da Hijabin ta Fito,