Sashe 56
Mr Bello Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Shiko bai Shigo Dakin ba sai Around 10pm har kofar Bedroon din namu Modibbo ya kawosa kafin yayi mishi Sai da safe ya juya Zuwa Shashen Dayake kwana Da Hannu ya sa ya bude Kofar Dakin ya Tura kanshi ya Shigo kuma ya maidata ya Rufe da kallo yabini yadda na kwanta chan karshe gado na Dunkule Cikin Hijabi,ya dade yana kallona kafin ya Kada kai Cike da Jin Haushina da kuma kishin kasim Dayaki barin Ranshi yana ganin kamar saboda yahani saka kayanshi ne Nima na Dauki Fushi Dashi.
Kusa da Gadon ya Gungura kanshi bai batama kansa Lokaci ba wajen Tashina da kanshi ya Dauki Ruwan Zam-zam dinsa ya Shafa ma kanshi inda zai iya,inda Hannunsa kuma bai kai ba ya barshi Rigar Jikinsa ya Cire ya Rage Dagashi sai Vest da Dogon Wando bai zai iya Sauka Daga kan Keken ya Hau gadon ba shiyasa ya Jingina bayanshi da Bayan Wheelchair din Lokaci Daya yana saka hannu ya Rage Hasken Dakin Zuwa Dumlight Addu'o'in barci ya karanta ya Tofama Jikinsa Cikin Duhun Dakin yake kallon Aneesa,kafin ya sake maida idanuwansa ya Lumshe Yana Sake sake acikin Zuciyarsa.
Ban Farka ba sai Wajen 4:30am na Asuba na tashi ina mika Lokaci Daya ina Zare Hijabin Jikina daya Nannadeni Nida na kwanta Chan karshen gado Shegen Mugun barcina ya kaini Farkon Gado,hannu na sanya na kunna Hasken Dakin ina Tunanin Kodai Bai Shigo Dakin banecYabi Modibbo Sunje sun kwana Tare,Sai dai Halin Dana ganshi Sai da Jikina yayi Sanyi yana Zaune Bisa Wheelchairs dinsa yana barci Cikin kwanciyar Hankali Fuskarsa na Tsurama ido Idanuwana Sun Ciko da kwallah Tuni naji ban kyauta ba na Sauko Daga kan gadon ina Tattara gashin kaina Daya watse Zan saka mai Band ya Bude Idanuwansa Yana Bina da kallo.
Mirmirshi na sakarmai ina Fadin"Ina kwana...Jiya baka taashe ni na taimaka maka ka Hau bisa gado ba.."Kauda kai yayi kamar badashi nake mgana ba,Sai ma Salati Daya saka yana karanto Addu"ar Tashi Daga barci Naji na Muzanta ban kara mgana ba na Wuce Fuskarta na Nuna kalan Tsausayi Na Bude Kofar Tiolet na Shiga Ya Bini da kallo kawai yana Sakin Mirmishi shi kadai.
Ina wanka ina Sharan kwallah Wata Zuciya tana gayamin Kin manta Aneesa dama Bello baya Sonki Dole Tunda ya samu Lafiya ya Dinga Nuna miki Kiyayya kiri kiri,Abun ya Zauna acikin Ranta Sai da tasha Kukanta Sosai kana Tayi wanka ta Dauro alwala ta Fito Tana Daure Towel,lokaci Daya Tana kare Fuskarta,Bata ma son ta kalleshi Shima ta kasan Ido yake kallonta ammh bai bari ta gane ba
Gaban Dressing mirrior ta isa Tana Kokarin Shafamai Shi kuma yana Kokarin Juya kan keken nashi Zuwa Tiolet kafarsa ta Turgude,yayi kamar zai Fadi Da Sauri ta isa kusa Dashi ta manta ma Da Abunda ke Jikinta Riko Hannunsa Tayi kafin ta Duka Ta gyaramai Zaman kafarsa,bata kalleshi ba Tana kokarin Fara Turasa Ya saka hannu ya Cire Hannunta Dake saman Wheelchair dinsa,ya Fara Tura kanshi Har ya Shige Cikin Bandaki ya Turo kofa tana Kallonshi Hawaye suka Ciko Cikin Idanuwanta tayi Saurin Shanyesu Jikinta Asanyaye ta Koma ta Cigaba da Shafa manta,ta Gyara gashinta ta Daure Ta Bude Wardrope ta Dauko Doguwar Rigarta baka ta saka,Ta Dauki karamin Farin Hijabinta Datake Sakawa In Zata Fita kichen ko Falo ta Saka,Wani Hijabin na Dauka Daga Cikin Wardrope wanda Zanyi Sallah Dashi, tana Jin yana Kokarin Fitowa ta Fice da Sauri Tana Tunanin Lokaci ya kusa Da zata bar Rayuwar Bello Tunda Baya Bukatarta.
Dayan Bedroom din nashiga nayi sallata na Dade ina Addu"a ina kuka kuma bana komai bane sai na Chanjin da Bello yayi min ina Jin Zuciyata tana Zafi Saboda na Shaku dashi na yarda dashi Fiye da kowani Namiji kuma Zuciyata tana Tsananin kaunarshi Ashe Nayi Kuskure wajen Fara son wanda Baya sona Na manta Lokacin yana Cikin Ciwo ne kuma yana Bukatar wanda Zai Zauna Dashi ya taimakeshi,Wato yanzu yafara samun kanshi Zai iya yin Komai da kanshi Baya Bukatarta,tayi kuka sosai ta share Hawayenta ta nan Zaune Har 7 tayi kana tatashi ta cire Hijabin ta Fita Zuwa Kichen.
Saboda Bata Cikin Mood dinta Doya da kwai kawai ta soya musu sai Tea da Zallar kwai,ita kuma Kunu ta Dama ma kanta Zata Sha hakan nan kawai Domin Shi Take Sha"awar sha,Hada ma Bello nashi Tayi Kan wani Babban Faranti Shi kuma Modibbo ta Hadamai komai Da nashi da Maigadi ta barshi Acikin Kichen din nan take barin mai in ya Tashi Zai Dauki Nashi ya mika ma Salihu maigadi nashi.
Koda ta koma Bedroom din ta Iske Har ya Shirya Cikin Riga da wando na kamfanin DKNY,kansa yasha gyara kallo Daya zakamai kaji kana Sha"awar kara kallonsa karamin Qur"ani ne Ahannunsa yana karatunsa cike da Natsuwa,Koda ta Shgo Dauke da Faratin kayan karyawansa Karamin Center Table din Dake gefe ta jawo ta Dauramai Bisa ta Duka Tana Kokarin Zubamai Ruwan tea din Cikin karamin Kofi taji yace"Karki Zubamin...Ba yanzu zan karya ba.."
Yafada yana maida Hankalinsa bisa karatunsa,kallonsa Tayi kafin Ta Kada kai ta maida komai ta ijiye ta mike zata Fita kenan Taji yace"Ina wayarki..."?
Bata waigo ba Ta isa Saman Drower din Dake gafen gadon ta Chan barayin ta Dauko tazo gabanshi ta mikamai Bayan ta Kauda kai Shima kallo Daya yayi mata ya kauda kai yana karban Wayar ta Fice Daga Dakin da Sauri ya Bita da kallo,Yana kada kai Lambar Anty Rahila ya Lalubo Ya Danna mata Kira Dayake Wayar bata da Security.
Anty Rahila na Zumudi ta Dauka ganin Kiran Aneesa tana Fadin"Amaryar Mr Bello..."Mirmishi ya saki kafin yace"Ina kwana Anty..."Baki ta Rike kafin tace"Ashe Babban Mutum din ne da kanshi Mun tashi Lafiya ya karfin Jiki..? Yace"Alhamdulillah Anty Ina Hibba ina Junior dina,Ina Kuma yayana da Daadata...?
Tace"Kowa lafiya Junior na wajen Yayanka suna Shashen Daada..Ita kuma Hibba mallam Inuwa yatafi kaita Sch.."Kai ya gyada yana Fadin"Masha Allah..Anty Rahila wani taimako nake so kiyimin Don Allah.."Tace "Allah yasa Zan iyi Bello.."
Rage girman idanuwansa yayi yana Fadin"Kaya nake so don Allh Ahadama Aneesa Tunda ga Nu" in kayan sakawa da komai da komai kamar za"a Hada Lefe..."Dariya Anty Tayi kafin tace"oh..kayan Auren Za"a Hada Tun yanzu baka bari kagama warkewa ba sai mu sake sabon Biki.."Tafada tana Dariya Mirmishi yayi yana Fadin"No...Bata da wasu kaya anan ne Shiyasa Anty.."Baki ta Rike kafin tace"Ina kayanta Data Taho Dasu.."Kansa ya shafa yana Fadin"Ni na hanata saka wannan,Nafi son ta Dinga saka wanda Zan Siya mata Da Gumina..."yafada kai Tsaye Yar Dariya Anty Rahila ta saka Kafin tace"Au hakane Abun..."Tafada Tana Dariya Bai yi mgana ba Illah Shafa kansa Dayake Yana Mirmishi
Cikin Dariya tace"Shikenan karka Damu zan kira Hajiyar Jummala ta Dubai nace ta Hado komai kawai Dagachan Ta sako a jirgi akawomin nan..."Gyada kai yayi kafin yace"Zan saka miki Kudin ta account dinki Insha Allah..."
Batayi mgana illah Dariya Datakeyi Ganin Ya Muktar ya Shigo Sallama sukayi Kafin su yanke kiran,ganin Tana Dariya yasa yace mata"Keda wa kuma kina Dariya kamar kin samu kwangilan Tallan makilin.."
Shewa ta saki kafin tace"Bello ne ya bani mamaki wai kishi yakeyi Kar Aneesa ta saka kayan da kasim yace ya barma Aneesa yanzu ya kirani yacemin Ahada mata Lefe Domin ya hanata saka wanda Taje dashi..."Dariya Ya Muktar yayi kafin yace"Luv bird kenan...Shegen gora baya Fara Samuwa ba Yanzu iko zai Tashi..."Yadada yana mika mata Junior Ta karbeshi Tana Fadin"Harda cewa zai min Transfer din kudi ta bankina..."Baki ya Rike yana Fadin"Eh lalle...Mijin Aneesa Manyan Duniya."Dariya Suka saka Gabadaya Suna Cigaba da Tattaunawa,Duk mganar na Bello ne Suna Dariya Abun yayi musu dadi Cike da Nishadi Cikin Zuciyar Anty Rahila,ganin Bayan Samuwar Bello bai Juyama Aneesa baya ba.
Cikin kichen Na Koma na Sha Kokona,ban yi wanke wanke ba na barshi sai kowa yagama karyawa Falo na Dawo na Shiga gyarawa sai ga Modibbo ya Shigo Yana ganina ya Kama Dariya yana Fadin"Amaryan gida nan..."Hararansa nayi ban mai mgana ba Dariya yayi yana Gaisheni na amsa ina Fadin"Lafiya lau angon Raiha.."Da Sauri ya waigo yana kallona Cikin mamaki yana Rufe baki Dariya nayi kafin nace"Karyan Tsiya kuke ai na ganoku.."Shafa kai yayi yana Fadin"Allah sa dai zaku bani ita Anty Aneesa.."Mirmishi nayi kafin nace"In ka shiga cikin layib masoya ba.."Ido ya Zaro yana kallona Ni kuma ina mai Dariya Shima Dariyan yayi ya Nufi Kichen ya Dauko Na megadi ya Fita ya mikamai yazo ya Dauko nashi yazauna afalo ya karya muna Hira sama sama,Har ya kammallah ya maida komai kichen ya Fice yacemim zai je yayi wanka Ni kuma na karisa gyara Falon na Koma Kichen na wanke komai,kafin na koma Bedroom din.
Yana Zaune inda na barshi Sai dai yanzu ya ijiye Karatun,yana Rike da karamin kofin Tea,da alama Tea din ya Tsiyaya yana Sha ina Shigowa ganin ya sakamin Ido sai na Daburcewa na Juya Zan Fita naji yana Fadin"Am srry for my mistake ban Zata Zakiji ba Dadi domin na Hanaki saka kayansa ba Ashe Har yanzu ya nan a matsayinshi ni ne nake yaudaran kaina..."Yafada kai tsaye yana kallonta kafin ya Maida kofin Bakinsa yana Kurban Tea din Dake Hannunsa ..
Chak ta tsaya Ammh bata waiwayo ba Jikinta ya kara yin Sanyi Cikin Sanyin Jiki ta Ta Juyo Tana kallonsa tace"Me kake Nufi...? Tafada Idanuwanta na Cikowa da kwallah,Kallonta yayi ido Cikin ido kafin yace"Abunda Kunnanki ya jiyemiki,Kiyi Hakuri ban zata Cewa Haryanzu kina Sonshi ba..."Yafada kafin ya Maida idanuwansa ya Lumshe,.
Kuri tamai da ido Tana Kallonsa Cike da Mamaki Lokaci Daya Hawaye na Zubo mata acikin Kwarmin Idanuwanta,cikin Rawan Murya tace"Ni..Ni .na fada maka Haka..? Ni ba Fushi nake ba kai ne Naga ka Shareni kadaina Neman Taimakona Ko mgana na maka baka amsani.."Tafada tana Fashewa da kuka kafin ta cigaba Da Fadin"Ammh Shine kake Zargina kana Tunanin Zan Cigaba da Son wani ne alhalin akwai igiyar Aurena akanka,zuciya ta taji Zafin kalamanka Ban Dauka wannan kallon kake min ba...Wlh Tallahi Tunda Aurenka ke kaina Bantaba Tunanin Wani wai shi kasim ba na Riga na gama Shafe Babinsa Acikin Rayuwata...Ammh bakomai.."Tafada Cikin kuka kafin Ta Fice Daga Bedroom din da Gudu Tana kuka
Kusa da Gadon ya Gungura kanshi bai batama kansa Lokaci ba wajen Tashina da kanshi ya Dauki Ruwan Zam-zam dinsa ya Shafa ma kanshi inda zai iya,inda Hannunsa kuma bai kai ba ya barshi Rigar Jikinsa ya Cire ya Rage Dagashi sai Vest da Dogon Wando bai zai iya Sauka Daga kan Keken ya Hau gadon ba shiyasa ya Jingina bayanshi da Bayan Wheelchair din Lokaci Daya yana saka hannu ya Rage Hasken Dakin Zuwa Dumlight Addu'o'in barci ya karanta ya Tofama Jikinsa Cikin Duhun Dakin yake kallon Aneesa,kafin ya sake maida idanuwansa ya Lumshe Yana Sake sake acikin Zuciyarsa.
Ban Farka ba sai Wajen 4:30am na Asuba na tashi ina mika Lokaci Daya ina Zare Hijabin Jikina daya Nannadeni Nida na kwanta Chan karshen gado Shegen Mugun barcina ya kaini Farkon Gado,hannu na sanya na kunna Hasken Dakin ina Tunanin Kodai Bai Shigo Dakin banecYabi Modibbo Sunje sun kwana Tare,Sai dai Halin Dana ganshi Sai da Jikina yayi Sanyi yana Zaune Bisa Wheelchairs dinsa yana barci Cikin kwanciyar Hankali Fuskarsa na Tsurama ido Idanuwana Sun Ciko da kwallah Tuni naji ban kyauta ba na Sauko Daga kan gadon ina Tattara gashin kaina Daya watse Zan saka mai Band ya Bude Idanuwansa Yana Bina da kallo.
Mirmirshi na sakarmai ina Fadin"Ina kwana...Jiya baka taashe ni na taimaka maka ka Hau bisa gado ba.."Kauda kai yayi kamar badashi nake mgana ba,Sai ma Salati Daya saka yana karanto Addu"ar Tashi Daga barci Naji na Muzanta ban kara mgana ba na Wuce Fuskarta na Nuna kalan Tsausayi Na Bude Kofar Tiolet na Shiga Ya Bini da kallo kawai yana Sakin Mirmishi shi kadai.
Ina wanka ina Sharan kwallah Wata Zuciya tana gayamin Kin manta Aneesa dama Bello baya Sonki Dole Tunda ya samu Lafiya ya Dinga Nuna miki Kiyayya kiri kiri,Abun ya Zauna acikin Ranta Sai da tasha Kukanta Sosai kana Tayi wanka ta Dauro alwala ta Fito Tana Daure Towel,lokaci Daya Tana kare Fuskarta,Bata ma son ta kalleshi Shima ta kasan Ido yake kallonta ammh bai bari ta gane ba
Gaban Dressing mirrior ta isa Tana Kokarin Shafamai Shi kuma yana Kokarin Juya kan keken nashi Zuwa Tiolet kafarsa ta Turgude,yayi kamar zai Fadi Da Sauri ta isa kusa Dashi ta manta ma Da Abunda ke Jikinta Riko Hannunsa Tayi kafin ta Duka Ta gyaramai Zaman kafarsa,bata kalleshi ba Tana kokarin Fara Turasa Ya saka hannu ya Cire Hannunta Dake saman Wheelchair dinsa,ya Fara Tura kanshi Har ya Shige Cikin Bandaki ya Turo kofa tana Kallonshi Hawaye suka Ciko Cikin Idanuwanta tayi Saurin Shanyesu Jikinta Asanyaye ta Koma ta Cigaba da Shafa manta,ta Gyara gashinta ta Daure Ta Bude Wardrope ta Dauko Doguwar Rigarta baka ta saka,Ta Dauki karamin Farin Hijabinta Datake Sakawa In Zata Fita kichen ko Falo ta Saka,Wani Hijabin na Dauka Daga Cikin Wardrope wanda Zanyi Sallah Dashi, tana Jin yana Kokarin Fitowa ta Fice da Sauri Tana Tunanin Lokaci ya kusa Da zata bar Rayuwar Bello Tunda Baya Bukatarta.
Dayan Bedroom din nashiga nayi sallata na Dade ina Addu"a ina kuka kuma bana komai bane sai na Chanjin da Bello yayi min ina Jin Zuciyata tana Zafi Saboda na Shaku dashi na yarda dashi Fiye da kowani Namiji kuma Zuciyata tana Tsananin kaunarshi Ashe Nayi Kuskure wajen Fara son wanda Baya sona Na manta Lokacin yana Cikin Ciwo ne kuma yana Bukatar wanda Zai Zauna Dashi ya taimakeshi,Wato yanzu yafara samun kanshi Zai iya yin Komai da kanshi Baya Bukatarta,tayi kuka sosai ta share Hawayenta ta nan Zaune Har 7 tayi kana tatashi ta cire Hijabin ta Fita Zuwa Kichen.
Saboda Bata Cikin Mood dinta Doya da kwai kawai ta soya musu sai Tea da Zallar kwai,ita kuma Kunu ta Dama ma kanta Zata Sha hakan nan kawai Domin Shi Take Sha"awar sha,Hada ma Bello nashi Tayi Kan wani Babban Faranti Shi kuma Modibbo ta Hadamai komai Da nashi da Maigadi ta barshi Acikin Kichen din nan take barin mai in ya Tashi Zai Dauki Nashi ya mika ma Salihu maigadi nashi.
Koda ta koma Bedroom din ta Iske Har ya Shirya Cikin Riga da wando na kamfanin DKNY,kansa yasha gyara kallo Daya zakamai kaji kana Sha"awar kara kallonsa karamin Qur"ani ne Ahannunsa yana karatunsa cike da Natsuwa,Koda ta Shgo Dauke da Faratin kayan karyawansa Karamin Center Table din Dake gefe ta jawo ta Dauramai Bisa ta Duka Tana Kokarin Zubamai Ruwan tea din Cikin karamin Kofi taji yace"Karki Zubamin...Ba yanzu zan karya ba.."
Yafada yana maida Hankalinsa bisa karatunsa,kallonsa Tayi kafin Ta Kada kai ta maida komai ta ijiye ta mike zata Fita kenan Taji yace"Ina wayarki..."?
Bata waigo ba Ta isa Saman Drower din Dake gafen gadon ta Chan barayin ta Dauko tazo gabanshi ta mikamai Bayan ta Kauda kai Shima kallo Daya yayi mata ya kauda kai yana karban Wayar ta Fice Daga Dakin da Sauri ya Bita da kallo,Yana kada kai Lambar Anty Rahila ya Lalubo Ya Danna mata Kira Dayake Wayar bata da Security.
Anty Rahila na Zumudi ta Dauka ganin Kiran Aneesa tana Fadin"Amaryar Mr Bello..."Mirmishi ya saki kafin yace"Ina kwana Anty..."Baki ta Rike kafin tace"Ashe Babban Mutum din ne da kanshi Mun tashi Lafiya ya karfin Jiki..? Yace"Alhamdulillah Anty Ina Hibba ina Junior dina,Ina Kuma yayana da Daadata...?
Tace"Kowa lafiya Junior na wajen Yayanka suna Shashen Daada..Ita kuma Hibba mallam Inuwa yatafi kaita Sch.."Kai ya gyada yana Fadin"Masha Allah..Anty Rahila wani taimako nake so kiyimin Don Allah.."Tace "Allah yasa Zan iyi Bello.."
Rage girman idanuwansa yayi yana Fadin"Kaya nake so don Allh Ahadama Aneesa Tunda ga Nu" in kayan sakawa da komai da komai kamar za"a Hada Lefe..."Dariya Anty Tayi kafin tace"oh..kayan Auren Za"a Hada Tun yanzu baka bari kagama warkewa ba sai mu sake sabon Biki.."Tafada tana Dariya Mirmishi yayi yana Fadin"No...Bata da wasu kaya anan ne Shiyasa Anty.."Baki ta Rike kafin tace"Ina kayanta Data Taho Dasu.."Kansa ya shafa yana Fadin"Ni na hanata saka wannan,Nafi son ta Dinga saka wanda Zan Siya mata Da Gumina..."yafada kai Tsaye Yar Dariya Anty Rahila ta saka Kafin tace"Au hakane Abun..."Tafada Tana Dariya Bai yi mgana ba Illah Shafa kansa Dayake Yana Mirmishi
Cikin Dariya tace"Shikenan karka Damu zan kira Hajiyar Jummala ta Dubai nace ta Hado komai kawai Dagachan Ta sako a jirgi akawomin nan..."Gyada kai yayi kafin yace"Zan saka miki Kudin ta account dinki Insha Allah..."
Batayi mgana illah Dariya Datakeyi Ganin Ya Muktar ya Shigo Sallama sukayi Kafin su yanke kiran,ganin Tana Dariya yasa yace mata"Keda wa kuma kina Dariya kamar kin samu kwangilan Tallan makilin.."
Shewa ta saki kafin tace"Bello ne ya bani mamaki wai kishi yakeyi Kar Aneesa ta saka kayan da kasim yace ya barma Aneesa yanzu ya kirani yacemin Ahada mata Lefe Domin ya hanata saka wanda Taje dashi..."Dariya Ya Muktar yayi kafin yace"Luv bird kenan...Shegen gora baya Fara Samuwa ba Yanzu iko zai Tashi..."Yadada yana mika mata Junior Ta karbeshi Tana Fadin"Harda cewa zai min Transfer din kudi ta bankina..."Baki ya Rike yana Fadin"Eh lalle...Mijin Aneesa Manyan Duniya."Dariya Suka saka Gabadaya Suna Cigaba da Tattaunawa,Duk mganar na Bello ne Suna Dariya Abun yayi musu dadi Cike da Nishadi Cikin Zuciyar Anty Rahila,ganin Bayan Samuwar Bello bai Juyama Aneesa baya ba.
Cikin kichen Na Koma na Sha Kokona,ban yi wanke wanke ba na barshi sai kowa yagama karyawa Falo na Dawo na Shiga gyarawa sai ga Modibbo ya Shigo Yana ganina ya Kama Dariya yana Fadin"Amaryan gida nan..."Hararansa nayi ban mai mgana ba Dariya yayi yana Gaisheni na amsa ina Fadin"Lafiya lau angon Raiha.."Da Sauri ya waigo yana kallona Cikin mamaki yana Rufe baki Dariya nayi kafin nace"Karyan Tsiya kuke ai na ganoku.."Shafa kai yayi yana Fadin"Allah sa dai zaku bani ita Anty Aneesa.."Mirmishi nayi kafin nace"In ka shiga cikin layib masoya ba.."Ido ya Zaro yana kallona Ni kuma ina mai Dariya Shima Dariyan yayi ya Nufi Kichen ya Dauko Na megadi ya Fita ya mikamai yazo ya Dauko nashi yazauna afalo ya karya muna Hira sama sama,Har ya kammallah ya maida komai kichen ya Fice yacemim zai je yayi wanka Ni kuma na karisa gyara Falon na Koma Kichen na wanke komai,kafin na koma Bedroom din.
Yana Zaune inda na barshi Sai dai yanzu ya ijiye Karatun,yana Rike da karamin kofin Tea,da alama Tea din ya Tsiyaya yana Sha ina Shigowa ganin ya sakamin Ido sai na Daburcewa na Juya Zan Fita naji yana Fadin"Am srry for my mistake ban Zata Zakiji ba Dadi domin na Hanaki saka kayansa ba Ashe Har yanzu ya nan a matsayinshi ni ne nake yaudaran kaina..."Yafada kai tsaye yana kallonta kafin ya Maida kofin Bakinsa yana Kurban Tea din Dake Hannunsa ..
Chak ta tsaya Ammh bata waiwayo ba Jikinta ya kara yin Sanyi Cikin Sanyin Jiki ta Ta Juyo Tana kallonsa tace"Me kake Nufi...? Tafada Idanuwanta na Cikowa da kwallah,Kallonta yayi ido Cikin ido kafin yace"Abunda Kunnanki ya jiyemiki,Kiyi Hakuri ban zata Cewa Haryanzu kina Sonshi ba..."Yafada kafin ya Maida idanuwansa ya Lumshe,.
Kuri tamai da ido Tana Kallonsa Cike da Mamaki Lokaci Daya Hawaye na Zubo mata acikin Kwarmin Idanuwanta,cikin Rawan Murya tace"Ni..Ni .na fada maka Haka..? Ni ba Fushi nake ba kai ne Naga ka Shareni kadaina Neman Taimakona Ko mgana na maka baka amsani.."Tafada tana Fashewa da kuka kafin ta cigaba Da Fadin"Ammh Shine kake Zargina kana Tunanin Zan Cigaba da Son wani ne alhalin akwai igiyar Aurena akanka,zuciya ta taji Zafin kalamanka Ban Dauka wannan kallon kake min ba...Wlh Tallahi Tunda Aurenka ke kaina Bantaba Tunanin Wani wai shi kasim ba na Riga na gama Shafe Babinsa Acikin Rayuwata...Ammh bakomai.."Tafada Cikin kuka kafin Ta Fice Daga Bedroom din da Gudu Tana kuka