Sashe 28
Mr Bello Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Tun karfe 8am na Safe Tawagar ha Muktar Suka Rakashi Zuwa Filin Jirgi na Nmandi Azikiwe International Aiport Abuja Inda ya samu Abba garba,Abba kabiru,Hashim,Kasim Ango da Amininshi Haruna Sai Wasu mutane Biyu Daga cikin Abokan su Abba kabiru,Wanda Tun Jiya suka Iso Gidan Hashim Suka Sauka Wanda Tuni Matarshi da Zubaida Suna Katsina Ana Shan biki Suma yau ne Taron Bikin nasu.,Kasim kuwa Tun Ranar Alhamis ya Baro Kaduna Zuwa Katsina Shima sai da Hashim yamai Dirar makiya Acikin gidanshi inda yakara Tarar Dashi da Wata mace Agida,Abun ya batamai rai ya Dinga mai Fada Kuma ya matsamai Suka zo katsina Tare bayan yayi mai Rantsuwan ya bari.
Koda Bello da ya Muktar Suka Hadu Bayan sallar Asuba bai saki Fuska ba Shima bellon Dauke kai yayi ya Hade Fuska da Sani kadai Suka gaisa Agaban Idonshi Ya Muktar din ya Fita Zuwa Filin Jirgi Ansha Uban babban Riga Suma karfe 9am na Safe Suka isa Filin Jirgi Shida Sani Dukkansu Suna Sanye da Manyan kaya,Sani yana Sanye da Wata Farar Shadda Riga da Wando Dinkin Tazarce Da Hulla zannah Bukar Sai Bello Dake Sanye da Wata Gezner Mai Ruwan kasa Aikin Jikin Riga Brown Clour ne Haka Rufaffen Takalmin kafarsa ma Brown clour sai Hulan kansa Zanna Bukar mai sakan Brown Agogon Hannunsa na Fata ne,Shima Brown Clour ne,Fuskarsa Tana Fitar da Annuru na musamman kallo Daya zakamai ka Fahimci Lalle Bafullatani ne,Wani Lokacin kuma Sajensa sai ya Rikidar Dashi ya koma maka Sak Balarabe.
Suna Filin Jirgin kafin Su Tashi Yan Office din su Kasim Suka ma sani Waya kan gashi Sun Tashi Ta kaduna Shi kuma yace su Hadu Achan gashi Afilin jirgin Abuja Tanan zai Tashi basu Dauki Lokaci ba around 9 da wani Abu Jirginsu ya lulula Sarararin Samaniya Domin Daurin Auren Safe Ne 11am bayan An Sauko daga Masallacin Jumma"a Ayi Walima bayan Daurin Aure, Karfe 4pm na yammah Jirgin da ya Muktar yayi booking na Amarya da Tawaganta Zai Tashi Zuwa Abuja...
Su ya Muktar Sun Isa Borno ba Dadewa,Domin Waya kadai yayi Daga Babban Headquaters dinsu na nan Maiduguri Aka zo da Motocin Alfarma Aka Daukesu Zuwa Cikin garin Borno,Sun iso ba Jimawa Tawagar yan kaduna Suka Iso Wato Abokan Kasim da Sauran yan"uwa,Suna Zazzaune Aharaban Gidan Bayan Angama gaisuwa Suma barayin Su Yaya Ali Baki ne Ta ko"ina ke Bullowa kama Daga Abokansu da Abokan Aikinsu Da kuma Toffin Abokan Marigayi Bukar Bulama,
Ango kasim Kuwa Ya matsu Yaji Ance an Shafa Fatiha Yadda bakinshi yaki Rufuwa Lokaci Daya,Yana Sanye Cikin Wata Ubansu Farar Shadda Riga da wando Da Babban Riga,Shima aikin Jikin Kayan nashi Baki ne duka Abunda ke Jikinsa Bakake ne kama daga Hula agogo,Takalmi Kallon Farko zakamai ka Fahimci Shine Ango Duba da yadda Duka Fararan Hakoransa Ke Waje Zumudi yake Tayi zai Shiga Cikin gida yaga Aneesa Abokansa na Rikesa Suna mai Shakiyanci Tun Daran Jiya bai Bar Aneesa Ta wani Runtsa ba Suna ta waya yau da Safe ma Tun da Suka iso yake damunta da Kira Har Tagaji ta Daina amsa Kiransa Domin Ita gabadaya Yau Din da Faduwar Gaba tatashi Zuciyarta Tsinke Jikinta Duk baya mata Dadi Tana chan Bedroom din ya Ali Tana kwance kamar Zazzabi ne ya Rufeta Su kuma Su B.kaita Suna Tsakar gida Ana Ta Hada Hada Abincin yan Daurin Auren da Su Anty Rahila Su suka Tsaya Akan komai ya kammallah.
Sun Sauka a Filin Jirgin Maiduguri,Karfe 10am da wani Abu Daganan Tashan Mota Suka Dauka Zuwa cikin garin Borno Bello yana Ta Uban Duba Agogo kada su Makara Adaura Auren basu isa ba Sani kuwa Daya daga Cikin Abokan Aikinsu ya kira ya Tura musu Address din gidan su Aneesa sun Iso Kofar gidan 11am saura Minti goma Sha Biyar Ajiyar Zuciya Bello ya Sauke Bayan Sun Sauka Daga Motar da Suka Hawo Daga Aiport sani ya sallameshi Bello Kofar gidan Yake bi da kallo Lokaci Daya da Haraban Gidan,Domin get din Gidan yana Wangale ne ga Mutane nan Zazzaune Lokaci kawai Ake Jira Bello bai Taba Zuwa Borno ba Wannan shine karon Shi na Farko Watakila kuma Zuwan Nashi bazai ma Mutane dadama Dadi ba.
Cikin Haraban gidan Suka Shiga Sani ne ya nufi Wajen Abokan Aikinsu Dake Tare da Kasim Ango Suna gaisawa Kallon Kallon Akayi Tsakanin Kasim da Bello Lokaci Daya Kasim yaji gabansa ya Fadi Dayaga Bellon Wanda baisan Dalili ba,shiko Bello kallonsa yake kai Tsaye Cike da Tsana ammh Fuskarsa bata Nuna ba Takowa yake Cikin Izzarsa Zuwa garesu su kansu Tsayawa Sukayi Suna kallon Tsabar kyau da Zati Lokaci Daya Har ya kariso Garesu yana basu Hannu da Ido Suke Binsa Sai da yazo kan Kasim kana ya Dauke Hannunshi yayi kamar bai Ganshi ba,Kallonsa Sani yayi yana Dan Zungurinsa Ammh Bello yayi Fuska sai ma Komawa Dayayi gefe ya Fito da Wayarsa Hankalinsa kwance yana latsawa Lokaci Daya kuma yana Bin Mutanen Dake Haraban Wajen da kallo..
Cikin Mamaki kasim ya kalli Sani yana Fadin"Sani Dama kasan Bello ne..? Batare da Sani yabama Mganar Kasim Muhimmamci ba yace"Eh Tare mukayi universiy of Ibadan Mun zauna Daki Daya He is My Friend Ashe ma Dan"uwanka ne na Biya ta Wajensa Jiya yake cemin Shima yau din zai zo nan Daurin aure.."
ajiyar Zuciya kasim ya Sauke kafin yace"Umh."Daga Haka shima ya Dauke kai ammh Azahirin gaskiya Jikinsa Yayi Sanyi Wanda baisan Dalili ba.
Su Abba kabiru da su Ya muktar Suna Daga Cikin Falon cikin gida wanda keda kofa ta Waje So basu san Bello yazo ba Yaya Ali ne ya Fito Daga Cikin Gida yana Saba Babbar Rigansa Bello Dake latsa Waya ya Hangonsa da hanzari ya Nufeshi Domin Sun Taba Haduwa sau biyu Lokacin Dayazo Har Abuja yadaki Aneesa yana gidan Lokacin,kuma ko ba Haka ba Kana kallonsa kaga Aneesa Agareshi Domin Suna Diban kama yana Isa Kusa Dashi ya Bashi Hannu lokaci Daya yana mai sallama.
Mikamai hannu ya Ali yayi yana Kallonsa Cikin Mirmishi da mamaki yake Fadin"Ah...Wanake gani Kamar Muhammed Bello..? Cikin Dariya Bello yace"Nine ya Ali ya gida..? Yace"Lafiya lau kamar kwanaki naji Rahila na Fadin baka kasar ko? Bello ya gyada kai yana Fadin"Eh Ya Ali Shekaran Jiya na Dawo kasar.."Ya Ali na Rike da Hannunsa yake Fadin"Masha Allah..Allah sama Abunda Aka je nema albarka.."Bello ya Rankwafa yana Fadin"Ameen Ameen Nagode.."
Ya Ali yaja Hannunsa yana Fadin"Shigo Ciki iyayan naka na nan Ciki ."Saurin Tsayawa yayi yana Fadin"a"ah ya Ali kafin mu Shiga Ciki Akwai Wata mgana Da na Danikeso kabani Dama mu Shiga Ciki Ayita kafin Adaura Auran.."Jim ya Ali yayi yana kallonsa kafin yace"Wata mgana kenan Bello? Ina Fatan Lafiya ko..?kada kai Bello yayi yana Fadin"Lafiya ba lafiya ba..In kabani Izini yanzu zan Kira Wanda muka zo Tare sai Mu Shiga Ciki.."ya Ali da mganar ta mai Wani iri Yayi Jim kafin ya kada kai yace"To Shikenan ba Damuwa.."Yafada Lokaci Daya yana Boye Tsoron Daya Shiga Ranshi
Cikin Hanzari Bello ya ciro Wayarsa Dake cikin aljihu ya Kira Sani Wanda ke Wajen su kasim Suna Shakiyansu na Abokai,yana ganin kiran Bello yayi Saurin matsawa gefe ya Daga Kiran cikin Muryan Bello mai Cike da karfin Gwiwa yace"Sani Juyo bayanka. ? Da Sauri Sani ya Juya Suka Hada Ido Da Bello bai mai mgana ba Illah alamar ya Taho Dayayi mai Da Hannu yanke Kiran Sani yayi ya Nufi Bello Ashe Duk Kasim na Kula Dasu Haka Kurum yaji jikinsa bai basa ba,yana ganin Sanda Sani ya karisa kusa da Ya Ali Suka gaisa kafin Su Juya Su Nufi Cikin Falon dasu Abba kabiru Suke kuma gashi Sauran Mintina a Dauran Yagane ya Ali yayan Aneesa ne Domin Bayan Isowarsu ya muktar ya kaisa Wajen Ya Ali Daya Sunusin ya gaishesu.
Ganin Zuciyarsa bata basa bane yasa yace ma Abokinshi Haruna yana Zuwa Cikin Sassarfa yabi bayansu Lokaci Daya yana Jin Faduwar gaba,Suna Shiga Falon Shima ya biyo bayansu Bello Dake bayan ya Ali ya bayyana Atsakiyar Falon Daidai Lokacin Daya Muktar ya Dago Suka Hada 4 eyes Dashi Ware ido yayi yana kallonsa Lokaci Daya gabansa na Fadi ganin Bello Hakama Su Abba Kabiru Suka wani Razana Da ganinsa Haka Kurum Sukaji Zuwan Bello Waje ba alheri bane Abunda ya basu mamaki yaron Da"a kace baya kasar kuma ya Suka ganshi anan wajen.
ya Muktar bai samu Zarafin Mgana ba Ya Ali yace"Ga Bello nan yazo ammh ya Rokeni da Kafin Adaura Aure Akwai Mganar da zai gabatar.."Ya Fada yana kallon ya Sunusu Wanda ke Zaune kusa da Limamin Masallacin Dake kusa dasu Wanda Shine zai Amshi Auren Aneesa,Ya Sunusi yayi jim yana kallon Bello ya Dauke kai Fuskarsa ba Annuri kafin yace"Ok Bismillah muna Sauraransa.."
Jin Haka yasa,ya Muktar Saurin Mikewa kamar Iska sai gashi gaban Bello ya saka Hannu cikin Zafin Nama da Bacin Rai ya Kama Jansa yana Turashi Waje lokaci Daya yana fadin"Get out....."Bello Shima ya Cije Cike da Taurin Zuciya yana Kallon Shi kafin yace"Cos of wht..? U don"t Want us to say d Truth baka Tunanin Hakan Zalunci ne..?
Yafada Shima Cike da Fushi kasim Dake tsaye Tuni yaji Yafara Zufa Hakama yan Falon da Hanzari kowa ya Mike ya Sunusi ne Daya ya Ali suka Taho Da Sauri Suna Fadin"Ash Subhanallah Muktar Lafiya..? Ammh ko Sauransu bayayi kara Damkan Wuyan Bello yayi yana Fadin"I Said get Out..Wlh in ka sake ka Fada Wata banzar mgana Wacce Ta lalata Auren nan zan Harbi kwakwalwarka da Bindiga.."Yafada yana Huci Idanuwansa Sun Juye Daga gani baya Cikin Hayyacinsa Alluran Sojojin Tatashi.
Su Abba Kabiru Suka Zaro Ido Suna kallon Ikon Allah Sani Ma Dake Gefe Jikinsa ne ya Fara Rawa,kalli Yadda Muktar ya Shake Bello kaninsa Toh ina gashi da basu Hada komai bs kila sai ya kusa Kasheshi Zufa ce ke Karyamomai yana Kallon Kasim Dake Jifansa da Wani Mugun kallo.
Koda Bello da ya Muktar Suka Hadu Bayan sallar Asuba bai saki Fuska ba Shima bellon Dauke kai yayi ya Hade Fuska da Sani kadai Suka gaisa Agaban Idonshi Ya Muktar din ya Fita Zuwa Filin Jirgi Ansha Uban babban Riga Suma karfe 9am na Safe Suka isa Filin Jirgi Shida Sani Dukkansu Suna Sanye da Manyan kaya,Sani yana Sanye da Wata Farar Shadda Riga da Wando Dinkin Tazarce Da Hulla zannah Bukar Sai Bello Dake Sanye da Wata Gezner Mai Ruwan kasa Aikin Jikin Riga Brown Clour ne Haka Rufaffen Takalmin kafarsa ma Brown clour sai Hulan kansa Zanna Bukar mai sakan Brown Agogon Hannunsa na Fata ne,Shima Brown Clour ne,Fuskarsa Tana Fitar da Annuru na musamman kallo Daya zakamai ka Fahimci Lalle Bafullatani ne,Wani Lokacin kuma Sajensa sai ya Rikidar Dashi ya koma maka Sak Balarabe.
Suna Filin Jirgin kafin Su Tashi Yan Office din su Kasim Suka ma sani Waya kan gashi Sun Tashi Ta kaduna Shi kuma yace su Hadu Achan gashi Afilin jirgin Abuja Tanan zai Tashi basu Dauki Lokaci ba around 9 da wani Abu Jirginsu ya lulula Sarararin Samaniya Domin Daurin Auren Safe Ne 11am bayan An Sauko daga Masallacin Jumma"a Ayi Walima bayan Daurin Aure, Karfe 4pm na yammah Jirgin da ya Muktar yayi booking na Amarya da Tawaganta Zai Tashi Zuwa Abuja...
Su ya Muktar Sun Isa Borno ba Dadewa,Domin Waya kadai yayi Daga Babban Headquaters dinsu na nan Maiduguri Aka zo da Motocin Alfarma Aka Daukesu Zuwa Cikin garin Borno,Sun iso ba Jimawa Tawagar yan kaduna Suka Iso Wato Abokan Kasim da Sauran yan"uwa,Suna Zazzaune Aharaban Gidan Bayan Angama gaisuwa Suma barayin Su Yaya Ali Baki ne Ta ko"ina ke Bullowa kama Daga Abokansu da Abokan Aikinsu Da kuma Toffin Abokan Marigayi Bukar Bulama,
Ango kasim Kuwa Ya matsu Yaji Ance an Shafa Fatiha Yadda bakinshi yaki Rufuwa Lokaci Daya,Yana Sanye Cikin Wata Ubansu Farar Shadda Riga da wando Da Babban Riga,Shima aikin Jikin Kayan nashi Baki ne duka Abunda ke Jikinsa Bakake ne kama daga Hula agogo,Takalmi Kallon Farko zakamai ka Fahimci Shine Ango Duba da yadda Duka Fararan Hakoransa Ke Waje Zumudi yake Tayi zai Shiga Cikin gida yaga Aneesa Abokansa na Rikesa Suna mai Shakiyanci Tun Daran Jiya bai Bar Aneesa Ta wani Runtsa ba Suna ta waya yau da Safe ma Tun da Suka iso yake damunta da Kira Har Tagaji ta Daina amsa Kiransa Domin Ita gabadaya Yau Din da Faduwar Gaba tatashi Zuciyarta Tsinke Jikinta Duk baya mata Dadi Tana chan Bedroom din ya Ali Tana kwance kamar Zazzabi ne ya Rufeta Su kuma Su B.kaita Suna Tsakar gida Ana Ta Hada Hada Abincin yan Daurin Auren da Su Anty Rahila Su suka Tsaya Akan komai ya kammallah.
Sun Sauka a Filin Jirgin Maiduguri,Karfe 10am da wani Abu Daganan Tashan Mota Suka Dauka Zuwa cikin garin Borno Bello yana Ta Uban Duba Agogo kada su Makara Adaura Auren basu isa ba Sani kuwa Daya daga Cikin Abokan Aikinsu ya kira ya Tura musu Address din gidan su Aneesa sun Iso Kofar gidan 11am saura Minti goma Sha Biyar Ajiyar Zuciya Bello ya Sauke Bayan Sun Sauka Daga Motar da Suka Hawo Daga Aiport sani ya sallameshi Bello Kofar gidan Yake bi da kallo Lokaci Daya da Haraban Gidan,Domin get din Gidan yana Wangale ne ga Mutane nan Zazzaune Lokaci kawai Ake Jira Bello bai Taba Zuwa Borno ba Wannan shine karon Shi na Farko Watakila kuma Zuwan Nashi bazai ma Mutane dadama Dadi ba.
Cikin Haraban gidan Suka Shiga Sani ne ya nufi Wajen Abokan Aikinsu Dake Tare da Kasim Ango Suna gaisawa Kallon Kallon Akayi Tsakanin Kasim da Bello Lokaci Daya Kasim yaji gabansa ya Fadi Dayaga Bellon Wanda baisan Dalili ba,shiko Bello kallonsa yake kai Tsaye Cike da Tsana ammh Fuskarsa bata Nuna ba Takowa yake Cikin Izzarsa Zuwa garesu su kansu Tsayawa Sukayi Suna kallon Tsabar kyau da Zati Lokaci Daya Har ya kariso Garesu yana basu Hannu da Ido Suke Binsa Sai da yazo kan Kasim kana ya Dauke Hannunshi yayi kamar bai Ganshi ba,Kallonsa Sani yayi yana Dan Zungurinsa Ammh Bello yayi Fuska sai ma Komawa Dayayi gefe ya Fito da Wayarsa Hankalinsa kwance yana latsawa Lokaci Daya kuma yana Bin Mutanen Dake Haraban Wajen da kallo..
Cikin Mamaki kasim ya kalli Sani yana Fadin"Sani Dama kasan Bello ne..? Batare da Sani yabama Mganar Kasim Muhimmamci ba yace"Eh Tare mukayi universiy of Ibadan Mun zauna Daki Daya He is My Friend Ashe ma Dan"uwanka ne na Biya ta Wajensa Jiya yake cemin Shima yau din zai zo nan Daurin aure.."
ajiyar Zuciya kasim ya Sauke kafin yace"Umh."Daga Haka shima ya Dauke kai ammh Azahirin gaskiya Jikinsa Yayi Sanyi Wanda baisan Dalili ba.
Su Abba kabiru da su Ya muktar Suna Daga Cikin Falon cikin gida wanda keda kofa ta Waje So basu san Bello yazo ba Yaya Ali ne ya Fito Daga Cikin Gida yana Saba Babbar Rigansa Bello Dake latsa Waya ya Hangonsa da hanzari ya Nufeshi Domin Sun Taba Haduwa sau biyu Lokacin Dayazo Har Abuja yadaki Aneesa yana gidan Lokacin,kuma ko ba Haka ba Kana kallonsa kaga Aneesa Agareshi Domin Suna Diban kama yana Isa Kusa Dashi ya Bashi Hannu lokaci Daya yana mai sallama.
Mikamai hannu ya Ali yayi yana Kallonsa Cikin Mirmishi da mamaki yake Fadin"Ah...Wanake gani Kamar Muhammed Bello..? Cikin Dariya Bello yace"Nine ya Ali ya gida..? Yace"Lafiya lau kamar kwanaki naji Rahila na Fadin baka kasar ko? Bello ya gyada kai yana Fadin"Eh Ya Ali Shekaran Jiya na Dawo kasar.."Ya Ali na Rike da Hannunsa yake Fadin"Masha Allah..Allah sama Abunda Aka je nema albarka.."Bello ya Rankwafa yana Fadin"Ameen Ameen Nagode.."
Ya Ali yaja Hannunsa yana Fadin"Shigo Ciki iyayan naka na nan Ciki ."Saurin Tsayawa yayi yana Fadin"a"ah ya Ali kafin mu Shiga Ciki Akwai Wata mgana Da na Danikeso kabani Dama mu Shiga Ciki Ayita kafin Adaura Auran.."Jim ya Ali yayi yana kallonsa kafin yace"Wata mgana kenan Bello? Ina Fatan Lafiya ko..?kada kai Bello yayi yana Fadin"Lafiya ba lafiya ba..In kabani Izini yanzu zan Kira Wanda muka zo Tare sai Mu Shiga Ciki.."ya Ali da mganar ta mai Wani iri Yayi Jim kafin ya kada kai yace"To Shikenan ba Damuwa.."Yafada Lokaci Daya yana Boye Tsoron Daya Shiga Ranshi
Cikin Hanzari Bello ya ciro Wayarsa Dake cikin aljihu ya Kira Sani Wanda ke Wajen su kasim Suna Shakiyansu na Abokai,yana ganin kiran Bello yayi Saurin matsawa gefe ya Daga Kiran cikin Muryan Bello mai Cike da karfin Gwiwa yace"Sani Juyo bayanka. ? Da Sauri Sani ya Juya Suka Hada Ido Da Bello bai mai mgana ba Illah alamar ya Taho Dayayi mai Da Hannu yanke Kiran Sani yayi ya Nufi Bello Ashe Duk Kasim na Kula Dasu Haka Kurum yaji jikinsa bai basa ba,yana ganin Sanda Sani ya karisa kusa da Ya Ali Suka gaisa kafin Su Juya Su Nufi Cikin Falon dasu Abba kabiru Suke kuma gashi Sauran Mintina a Dauran Yagane ya Ali yayan Aneesa ne Domin Bayan Isowarsu ya muktar ya kaisa Wajen Ya Ali Daya Sunusin ya gaishesu.
Ganin Zuciyarsa bata basa bane yasa yace ma Abokinshi Haruna yana Zuwa Cikin Sassarfa yabi bayansu Lokaci Daya yana Jin Faduwar gaba,Suna Shiga Falon Shima ya biyo bayansu Bello Dake bayan ya Ali ya bayyana Atsakiyar Falon Daidai Lokacin Daya Muktar ya Dago Suka Hada 4 eyes Dashi Ware ido yayi yana kallonsa Lokaci Daya gabansa na Fadi ganin Bello Hakama Su Abba Kabiru Suka wani Razana Da ganinsa Haka Kurum Sukaji Zuwan Bello Waje ba alheri bane Abunda ya basu mamaki yaron Da"a kace baya kasar kuma ya Suka ganshi anan wajen.
ya Muktar bai samu Zarafin Mgana ba Ya Ali yace"Ga Bello nan yazo ammh ya Rokeni da Kafin Adaura Aure Akwai Mganar da zai gabatar.."Ya Fada yana kallon ya Sunusu Wanda ke Zaune kusa da Limamin Masallacin Dake kusa dasu Wanda Shine zai Amshi Auren Aneesa,Ya Sunusi yayi jim yana kallon Bello ya Dauke kai Fuskarsa ba Annuri kafin yace"Ok Bismillah muna Sauraransa.."
Jin Haka yasa,ya Muktar Saurin Mikewa kamar Iska sai gashi gaban Bello ya saka Hannu cikin Zafin Nama da Bacin Rai ya Kama Jansa yana Turashi Waje lokaci Daya yana fadin"Get out....."Bello Shima ya Cije Cike da Taurin Zuciya yana Kallon Shi kafin yace"Cos of wht..? U don"t Want us to say d Truth baka Tunanin Hakan Zalunci ne..?
Yafada Shima Cike da Fushi kasim Dake tsaye Tuni yaji Yafara Zufa Hakama yan Falon da Hanzari kowa ya Mike ya Sunusi ne Daya ya Ali suka Taho Da Sauri Suna Fadin"Ash Subhanallah Muktar Lafiya..? Ammh ko Sauransu bayayi kara Damkan Wuyan Bello yayi yana Fadin"I Said get Out..Wlh in ka sake ka Fada Wata banzar mgana Wacce Ta lalata Auren nan zan Harbi kwakwalwarka da Bindiga.."Yafada yana Huci Idanuwansa Sun Juye Daga gani baya Cikin Hayyacinsa Alluran Sojojin Tatashi.
Su Abba Kabiru Suka Zaro Ido Suna kallon Ikon Allah Sani Ma Dake Gefe Jikinsa ne ya Fara Rawa,kalli Yadda Muktar ya Shake Bello kaninsa Toh ina gashi da basu Hada komai bs kila sai ya kusa Kasheshi Zufa ce ke Karyamomai yana Kallon Kasim Dake Jifansa da Wani Mugun kallo.