Sashe 40
Mr Bello Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Tafada ta Tsiyayan Hawaye ya Muktar ya cije baki yana Fadin"Bamu sani ba Daada Wannan bayanin sai Bello ya samu lafiya,yanzu dai Asibiti zamu Wuce yanzu nagama mgana da Abokina Dr.Nura.."Gyada kai Daada Tayi kafin Tatashi Tana Share kwallah kai Tsaye Ya Muktar ya Sunkuya yana Fadin"Zan kai kai Asibiti Kaji Da yarda Allah zaka samu lafiya.."Da ido yabishi da kallo Lokaci Daya yana lumshe ido,Cak Ya Muktar ya Dago Bello ya kuma Sabashi kafadanshi Zuwa waje yana Fadin"Daada ku zauna anan Zan Tafi Asibitin dashi Abunda ke Ciki zan kira Wayar Rahila na Sanar daku.."
Kafin Daada Tayi mgana Aneesa Ta Mike tana Fadin"Don Allah Zani...Zan biku..",Take Fada Tana Hawaye Batare da Wani Tunani ba Ya Muktar ya Gyada mata kai kafin ya Fice Daga Falon ta Gudu ta bi bayanshi tana Fama da Hijabin Datayi Sallah Daada batayi gardama ba Domin Jiri take gani kartaje ta Fadi Har Waje Suka rakasu Shikanshi mallam Inuwa Daya Taimaka Suka saka Bello amota sai da ya Fitar da Kwallar,Ya muktar ya Shiga Gidan gaba Aneesa ta Zauna baya tare da Bello ta Cicccibi kansa ta Dora bisa Cinyarta Tana Shafa kanshi Hawayenta na Diga Bisa Fuskarsa,Suka Fice Daga Haraban gidan Motar tawagar Ya Muktar ta mara musu Baya.
11pm daidai Suka yi parking Afilin Asibitin Haraban Murtala Amunu kano,Kiran Dr Nura yayi Nan da nan Sai ga Nurses da Gadon marasa lafiya,Tare da Dr.Nura Tunda aka Fito da Bello Daga Motar aka Dorashi kan Gadon marasa lafiya Nurses suka Shiga gungungara sa da Gudu Aneesa na binsu Abaya Dr.Nura ke Sarke da Hannun ya Mukrar yana jin bayanin kan Ciwon bello Cikin karfin Gwiwa yace mai..
"insha Allahu i will Try my Best Naga Bello ya samu lafiya."Yafada Daidai Lokacin da Suka iso Kofar Emargency inda Aka Shiga da Bello gyada kai Muktar yayi kafin yace"Ina godiya Abokina..Allah yaasa.."Daganan Suka saki Hannun Juna Cikin Sauri da Sassarfa ya Shige Emergency Room din ya bar Ya Muktar tsaye yana Sauke Numafashi Aneesa ko Waje ta nema ta Zauna tana Share Kwallah.
Su Daada na gida Tun bayan Fitarsu Muktar suna Fama da Zullumi Ciki Zukatan su suna Fatan Allah yabama Bello lafiya.
*****
Sai wajen Karfe 4am na Asuba Dr.Nura ya Fito Daga Emergency Room,Lokaci Daya ya yafito Muktar Dake Tsaye awajen yana Safa da marwa barci ko kadan baizo idanuwansa ba gwarama Aneesa ta bingere nan Bisa Teburin Datake Zaune ammh barcin baiyi Nisa ba,Fitowar Dr.Nura yasa Ta Farka Tana ganin Ya muktar ya bi bayanshi itama ta Rufamusu Baya
Suna Shiga Office din,Aneesa Itama ta Shigo Cikin mamaki Dr.Nura ke kallon Aneesa Wacee kallo Daya zakamata ka Fahimci bata Cikin Hayyacinta,cikin mamaki yace"wannan fa tare kuke..? Gyada kai Ya Muktar yayi kafin yace"Matarsa ce.."Cikin Tsausayawa Dr.Nura yace"Ayyah...Srry Hv a sit naga kamar ma Jiri take gani.."Yafada adaidai domin Aneesa bata gani Sosai yunwace da Rashin barcin ke Dawainiya da Ita da Sauri Ta Nemi waje ta Zauna tana Sharbe kwallah Dr.Nura da Ya Muktar Suna mata kallon Tsausayi.
Shima ya Muktar kujeran ya nema ya Zauna yana Fadin"Dr ya ake ciki..? Kungane mtsalan Data Faru da Bello..? Kan Dr.Nura na Duke yana Cigaba da Rubuce Rubucensa sai Zuwa chan ya Dago yana Zare Siririn Glass din Dake idonsa yace"Agaskiyan mgana Muktar jikamshi..Mun iya bakin kokarinmu Wajen gwaje gwaje kan Bello ammh bamu gane menene mtsalan ba Duk Na"urorinmu Normal suke Nuna ma Sai dai zuwa gobe da Safe zamu Mai scaning din kugunsa da Bayansa Muga ko ta nan ne mtsalan take.."Dafe kai ya muktar yayi yana Fadin"Ya Allah..."Kawai yake fada cikin Dauke kananan Hawayensa Aneesa ma Danne kukanta take Tana kallon Ya Muktar yadda yake Dauke Hawayensa yana Cigaba da jin bayanin Dr.Nura
"Wannan Shine karon Farko da muka taba samun irin wannam Case din akawo mana patient Ba lafiya haka ammh kuma mu Dorashi kan Duka Na"u'orinmu Ammh Basu Nuna mana komai ba, Nuna mana Suke komai na Jikinshi Normal ne.."ya muktar ya Girgiza kai yana Fadin"Allah kadai ne masanin Abunda ya Faru.."Yafada Lokaci Daya yana mikewa hannu ya mikama Dr.Nura yana Fadin"Nagode Dr..Zuwa goben dai in baku gane komai ba zan mana Booking din Jirgi na Fita Dashi wani Babban Asibitin kashi Dake New Delhi India."
Mikewa Dr.Nura shima yayi yana Fadin"Insha Allahu...Ina bayanka Domin Sunfi kwararru akan Harkan abun ya shafi kashi.. Allah dai ya bashi lafiya so painfull.."
Ya muktar bai yi mgana ba illah Jinjina Hannu Da Sukayi Lokaci Daya yana cema Aneesa"Muje gida..'Dr Nura yace"Kafin ku Dawo zamu kaishi Daki na Musamman.."ok kadai yace Suka Fice Daga Office din yana gaba tana binshi abaya bai bita Zuwa gida ba,Ita kadai ya saka Inuwa Direba ya koma da Ita Shikuma ya Wuce masallacin Cikin Asibitin..
Haka Aneesa takoma gida ta iske Su Daada ba wanda ya Runtsa sunyi kuka har sun gaji ita tadaina kukan Sarari sai dai na Zucci nan ta zayyanemusu bayanin Likita sai kukan Daada ya karu,Anty Rahila na lallashinta Suna nan Zaune har Lokaci sallar Asuba tayi Aneesa batayi Wanka ba sai da Wanke kayan Bello wanda ya bata Ta Shanya Cikin bayi kana tayi Wanka da Dauro alwala ta Fito,Dukkansu bayan sun idar da sallar addu",an samun sauki ga Bello suketa jerawa,Karfe 7am na Safe Ya muktar ya kirasu awaya yana Sanar dasu an Shiga da Bellon yin Hoton kugunsa da Baya aga Abunda Sakamako ya Fita Ammh Bello dai yana nan yadda Suka kawoshi babu Abunda ya Chanza.
Kafin Rana tayi lbrin Abunda ya Faru da Bello ya karade Dangi Daada Har waya tayi Chan Adamawa ta sanar musu Hakama Anty Rahila ta kira Borno ta sanarmusu Halin da Ake Ciki Shima Ya Muktar Daga barayinsa kuma Shi ya kira Su Abba kabiru ya sanar dasu Abunda ke Faruwa,Kowa yaji sai Abun ya Dafashi Sosai Wani Abun Tsausayin ma basu sai Wanda Suka zo suka ganshi.
Kwana biyu Bello yana Asibitin Murtala Duka sakamakon Hoton da Akayimai Sun Fito ammh kuma Babu Abunda ya Nuna Wani mtsala ya Faru da Bello kugunsa lafiya lau haka bayanshi,Ammh kuma ya na nan yadda Suka kawoshi Nurses ke kula dashi Zuwan wannan Lokaci Daga Daadan Har Anty Rahila da Aneesa Sun fige sun gama ramewa Saboda Zullumi Tuni kuma lbrin Halin da Bello ke Ciki ta kai kunnen Hukumar Jami"ar Bayero Universty,Daga Dalibai har malamai Haka Suke Taruruwan Zuwa ganinsa Duk da ba"a bari a Shiga agansa sai dai ta glass jikin Kofar,duk wanda yazo haka yake Fita da Kuka in yaga Mr bello Cikin Wannan Halin Wai The young Teacher kwance yana Kashi da Fitsari duk Akwance baya iya Tsinanamai kanshi komai ,ko wanda baisanshi ba in ya samu lbrinsa sai ya Zubarmai da kwallah
Arana ta Uku ne Su Abba kabiru suka zo Asibitin Shida Abba garba da ya hashim Suma sun Tsausayama Halin dq Bello yake Ciki sosai kuma sun goyi bayan Fita Dashi kasar Waje,acikin ransu basu taba kawo a ransu suna Dansu na da alaqa da Cutar bello ba,Tun Asafiyar Ranar Muktar ya gama musu booking din jirgin da zai kwashesu zuwa Kasar india,Washegari kuma su ya Ali Suka zo suma Wayyo Sai da Suka Zubarma Bello kwallah,saboda Tsausayi Ga Muktar Shima Daya Zabge Lokaci Daya saboda Damuwa basu Tafi ba Sai Washe garin Ranar da su ya muktar Suka Lula Kasar India,ya muktar ya Sunusi Daada,Aneesa,Anty Rahila,Junior da Hibba sai Ya hashim Daya bisu Sai Fatan Allah yasa adace.
Ki biya ki karanta cikin Salama.
*Anitha...*
8/19/20, 8:03 AM - Ummi Tandama: *MR BELLO..!*
_(The young Teacher)_
*Wattpad:Janafnancy13*
_Mallakar:Janafty💞_
*Littafina na kudi ne,kibiya ki karanta cikin salama,akan â‚?200 kachal,Vips â‚? 400 ne,kada ki karanta min littafi indai baki biyani ba,Domin neman karin bayani zaku iya nemana ta wannan Nombar 09069067488*
      *🅿�22*
*INDIA*
_New Delhi_
Suna Sauka Ababban Filin Saukan Jirage na Kasar India New Delhi,Motar Babban Asibitin kashi na kasar Wato *FORTIS HOSPITAL NEW DELHI* Asibitin da Aka kawo *CAPTAIN ALIYU ABDULNASEER TAMBARI BUZU* (Littafin ALIYU GADANGA).
 Already dama Tun Suna kano Dr.Nura ya Turamusu Dukkan Wasu Bayanan Gwaje gwajen da Suka ma Bello zuwa asibitin Bayan sunyi magana Da babban Likitan kashi na Asibitin Dr Khabirkhan ba Idiyan Likita ne wanda ya karanci Shashen kashi,Hatta Da hotel din da Zasu sauka Sai da Dr.Nura yayi musu booking.
Suna Zuwa cikin Asibitin Dr.Khabirkhan ya karbesu Hannu Bibbiyu nan da nan aka Shiga da Bello Zuwa Cikin Dakin Bincike Duk da bayanan da Dr Nura ya Turomishi ta Email dinsu dokar asibiti ne kuma da Tsarin aiki Daga Barayinsu sai sun Sake Dorashi Bisa Na'u'rorinsu domin gano Inda mtsalar take,Nan Suka Wuni a Asibitin basu samu wani bayani ba Tunda har Zuwa Lokacin basu Fito da Bello Daga Dakin Gwaji ba
*JW MARROTT HOTEL NEW DELHI..* Suka Sauka Aneesa da Daada Dakinsu Daya ya Muktar da Anty Rahila da ya"yansu Dakinsu Daya sai Ya Hashim Da ya sunusi suma Dakinsu Daya,kowa kagani cikin damuwa Sukuku,Kamar ma Aneesa Taji lbri Wacce Duk ta Zabge Atsaye Idanuwanta Sunyi Zuru zuru ga Rashin barci ga Damuwa kukan kam sai na Zucci ta daina yin na Sarari.
****
*KADUNA*
kasim tsaye Cikin Falonshi Wayace Akunnansa yana mgana Lokaci Daya yana Daga Lemon Maltinan Dake Hannunshi yana Kurba,Lokaci daya ya saki Wata Dariya mai cike da Nishadi kafin ya Dakata yana Fadin"Wato Haruna na yarda da Aikin wannan Bokan,Kai kaji lbrin kuwa Dazu Abba Kabiru ke gayamin Duk likitocin Dake Asibitin Murtala Aminu kano Sun kasa gano mtsalan komai yanzu Haka suna India Sun Kaishi inda kwarraru Suke...Hhhh..Lalle araina nace Haka zasu je kuma Haka zasu Dawo.."
Ya karishe Fada yana kara Kecewa Da dariya kafin ya Dakata yana Sauraran Haruna Dake Fadin"Bana gayamaka ba...? Ai ko Duka asibitocin Kasashen Duniyan nan zasu zagaya dashi Wlh Haka zasu Dawo Dashi domin babu likitan da Zai iya sanin mafarin komai sai wanda ya kullashi Shi kadai zai iya warware komai.."Dariya Kasim ya sake saki kafin yace"Tun bayan Faruwan lamarin bantaba jin kaina Cikin Farinciki ba Irin na Yau...Nagode Sosai Haruna kasa na Farajin kamshin Aneesa ta kusa Zama nawa.."
Kafin Daada Tayi mgana Aneesa Ta Mike tana Fadin"Don Allah Zani...Zan biku..",Take Fada Tana Hawaye Batare da Wani Tunani ba Ya Muktar ya Gyada mata kai kafin ya Fice Daga Falon ta Gudu ta bi bayanshi tana Fama da Hijabin Datayi Sallah Daada batayi gardama ba Domin Jiri take gani kartaje ta Fadi Har Waje Suka rakasu Shikanshi mallam Inuwa Daya Taimaka Suka saka Bello amota sai da ya Fitar da Kwallar,Ya muktar ya Shiga Gidan gaba Aneesa ta Zauna baya tare da Bello ta Cicccibi kansa ta Dora bisa Cinyarta Tana Shafa kanshi Hawayenta na Diga Bisa Fuskarsa,Suka Fice Daga Haraban gidan Motar tawagar Ya Muktar ta mara musu Baya.
11pm daidai Suka yi parking Afilin Asibitin Haraban Murtala Amunu kano,Kiran Dr Nura yayi Nan da nan Sai ga Nurses da Gadon marasa lafiya,Tare da Dr.Nura Tunda aka Fito da Bello Daga Motar aka Dorashi kan Gadon marasa lafiya Nurses suka Shiga gungungara sa da Gudu Aneesa na binsu Abaya Dr.Nura ke Sarke da Hannun ya Mukrar yana jin bayanin kan Ciwon bello Cikin karfin Gwiwa yace mai..
"insha Allahu i will Try my Best Naga Bello ya samu lafiya."Yafada Daidai Lokacin da Suka iso Kofar Emargency inda Aka Shiga da Bello gyada kai Muktar yayi kafin yace"Ina godiya Abokina..Allah yaasa.."Daganan Suka saki Hannun Juna Cikin Sauri da Sassarfa ya Shige Emergency Room din ya bar Ya Muktar tsaye yana Sauke Numafashi Aneesa ko Waje ta nema ta Zauna tana Share Kwallah.
Su Daada na gida Tun bayan Fitarsu Muktar suna Fama da Zullumi Ciki Zukatan su suna Fatan Allah yabama Bello lafiya.
*****
Sai wajen Karfe 4am na Asuba Dr.Nura ya Fito Daga Emergency Room,Lokaci Daya ya yafito Muktar Dake Tsaye awajen yana Safa da marwa barci ko kadan baizo idanuwansa ba gwarama Aneesa ta bingere nan Bisa Teburin Datake Zaune ammh barcin baiyi Nisa ba,Fitowar Dr.Nura yasa Ta Farka Tana ganin Ya muktar ya bi bayanshi itama ta Rufamusu Baya
Suna Shiga Office din,Aneesa Itama ta Shigo Cikin mamaki Dr.Nura ke kallon Aneesa Wacee kallo Daya zakamata ka Fahimci bata Cikin Hayyacinta,cikin mamaki yace"wannan fa tare kuke..? Gyada kai Ya Muktar yayi kafin yace"Matarsa ce.."Cikin Tsausayawa Dr.Nura yace"Ayyah...Srry Hv a sit naga kamar ma Jiri take gani.."Yafada adaidai domin Aneesa bata gani Sosai yunwace da Rashin barcin ke Dawainiya da Ita da Sauri Ta Nemi waje ta Zauna tana Sharbe kwallah Dr.Nura da Ya Muktar Suna mata kallon Tsausayi.
Shima ya Muktar kujeran ya nema ya Zauna yana Fadin"Dr ya ake ciki..? Kungane mtsalan Data Faru da Bello..? Kan Dr.Nura na Duke yana Cigaba da Rubuce Rubucensa sai Zuwa chan ya Dago yana Zare Siririn Glass din Dake idonsa yace"Agaskiyan mgana Muktar jikamshi..Mun iya bakin kokarinmu Wajen gwaje gwaje kan Bello ammh bamu gane menene mtsalan ba Duk Na"urorinmu Normal suke Nuna ma Sai dai zuwa gobe da Safe zamu Mai scaning din kugunsa da Bayansa Muga ko ta nan ne mtsalan take.."Dafe kai ya muktar yayi yana Fadin"Ya Allah..."Kawai yake fada cikin Dauke kananan Hawayensa Aneesa ma Danne kukanta take Tana kallon Ya Muktar yadda yake Dauke Hawayensa yana Cigaba da jin bayanin Dr.Nura
"Wannan Shine karon Farko da muka taba samun irin wannam Case din akawo mana patient Ba lafiya haka ammh kuma mu Dorashi kan Duka Na"u'orinmu Ammh Basu Nuna mana komai ba, Nuna mana Suke komai na Jikinshi Normal ne.."ya muktar ya Girgiza kai yana Fadin"Allah kadai ne masanin Abunda ya Faru.."Yafada Lokaci Daya yana mikewa hannu ya mikama Dr.Nura yana Fadin"Nagode Dr..Zuwa goben dai in baku gane komai ba zan mana Booking din Jirgi na Fita Dashi wani Babban Asibitin kashi Dake New Delhi India."
Mikewa Dr.Nura shima yayi yana Fadin"Insha Allahu...Ina bayanka Domin Sunfi kwararru akan Harkan abun ya shafi kashi.. Allah dai ya bashi lafiya so painfull.."
Ya muktar bai yi mgana ba illah Jinjina Hannu Da Sukayi Lokaci Daya yana cema Aneesa"Muje gida..'Dr Nura yace"Kafin ku Dawo zamu kaishi Daki na Musamman.."ok kadai yace Suka Fice Daga Office din yana gaba tana binshi abaya bai bita Zuwa gida ba,Ita kadai ya saka Inuwa Direba ya koma da Ita Shikuma ya Wuce masallacin Cikin Asibitin..
Haka Aneesa takoma gida ta iske Su Daada ba wanda ya Runtsa sunyi kuka har sun gaji ita tadaina kukan Sarari sai dai na Zucci nan ta zayyanemusu bayanin Likita sai kukan Daada ya karu,Anty Rahila na lallashinta Suna nan Zaune har Lokaci sallar Asuba tayi Aneesa batayi Wanka ba sai da Wanke kayan Bello wanda ya bata Ta Shanya Cikin bayi kana tayi Wanka da Dauro alwala ta Fito,Dukkansu bayan sun idar da sallar addu",an samun sauki ga Bello suketa jerawa,Karfe 7am na Safe Ya muktar ya kirasu awaya yana Sanar dasu an Shiga da Bellon yin Hoton kugunsa da Baya aga Abunda Sakamako ya Fita Ammh Bello dai yana nan yadda Suka kawoshi babu Abunda ya Chanza.
Kafin Rana tayi lbrin Abunda ya Faru da Bello ya karade Dangi Daada Har waya tayi Chan Adamawa ta sanar musu Hakama Anty Rahila ta kira Borno ta sanarmusu Halin da Ake Ciki Shima Ya Muktar Daga barayinsa kuma Shi ya kira Su Abba kabiru ya sanar dasu Abunda ke Faruwa,Kowa yaji sai Abun ya Dafashi Sosai Wani Abun Tsausayin ma basu sai Wanda Suka zo suka ganshi.
Kwana biyu Bello yana Asibitin Murtala Duka sakamakon Hoton da Akayimai Sun Fito ammh kuma Babu Abunda ya Nuna Wani mtsala ya Faru da Bello kugunsa lafiya lau haka bayanshi,Ammh kuma ya na nan yadda Suka kawoshi Nurses ke kula dashi Zuwan wannan Lokaci Daga Daadan Har Anty Rahila da Aneesa Sun fige sun gama ramewa Saboda Zullumi Tuni kuma lbrin Halin da Bello ke Ciki ta kai kunnen Hukumar Jami"ar Bayero Universty,Daga Dalibai har malamai Haka Suke Taruruwan Zuwa ganinsa Duk da ba"a bari a Shiga agansa sai dai ta glass jikin Kofar,duk wanda yazo haka yake Fita da Kuka in yaga Mr bello Cikin Wannan Halin Wai The young Teacher kwance yana Kashi da Fitsari duk Akwance baya iya Tsinanamai kanshi komai ,ko wanda baisanshi ba in ya samu lbrinsa sai ya Zubarmai da kwallah
Arana ta Uku ne Su Abba kabiru suka zo Asibitin Shida Abba garba da ya hashim Suma sun Tsausayama Halin dq Bello yake Ciki sosai kuma sun goyi bayan Fita Dashi kasar Waje,acikin ransu basu taba kawo a ransu suna Dansu na da alaqa da Cutar bello ba,Tun Asafiyar Ranar Muktar ya gama musu booking din jirgin da zai kwashesu zuwa Kasar india,Washegari kuma su ya Ali Suka zo suma Wayyo Sai da Suka Zubarma Bello kwallah,saboda Tsausayi Ga Muktar Shima Daya Zabge Lokaci Daya saboda Damuwa basu Tafi ba Sai Washe garin Ranar da su ya muktar Suka Lula Kasar India,ya muktar ya Sunusi Daada,Aneesa,Anty Rahila,Junior da Hibba sai Ya hashim Daya bisu Sai Fatan Allah yasa adace.
Ki biya ki karanta cikin Salama.
*Anitha...*
8/19/20, 8:03 AM - Ummi Tandama: *MR BELLO..!*
_(The young Teacher)_
*Wattpad:Janafnancy13*
_Mallakar:Janafty💞_
*Littafina na kudi ne,kibiya ki karanta cikin salama,akan â‚?200 kachal,Vips â‚? 400 ne,kada ki karanta min littafi indai baki biyani ba,Domin neman karin bayani zaku iya nemana ta wannan Nombar 09069067488*
      *🅿�22*
*INDIA*
_New Delhi_
Suna Sauka Ababban Filin Saukan Jirage na Kasar India New Delhi,Motar Babban Asibitin kashi na kasar Wato *FORTIS HOSPITAL NEW DELHI* Asibitin da Aka kawo *CAPTAIN ALIYU ABDULNASEER TAMBARI BUZU* (Littafin ALIYU GADANGA).
 Already dama Tun Suna kano Dr.Nura ya Turamusu Dukkan Wasu Bayanan Gwaje gwajen da Suka ma Bello zuwa asibitin Bayan sunyi magana Da babban Likitan kashi na Asibitin Dr Khabirkhan ba Idiyan Likita ne wanda ya karanci Shashen kashi,Hatta Da hotel din da Zasu sauka Sai da Dr.Nura yayi musu booking.
Suna Zuwa cikin Asibitin Dr.Khabirkhan ya karbesu Hannu Bibbiyu nan da nan aka Shiga da Bello Zuwa Cikin Dakin Bincike Duk da bayanan da Dr Nura ya Turomishi ta Email dinsu dokar asibiti ne kuma da Tsarin aiki Daga Barayinsu sai sun Sake Dorashi Bisa Na'u'rorinsu domin gano Inda mtsalar take,Nan Suka Wuni a Asibitin basu samu wani bayani ba Tunda har Zuwa Lokacin basu Fito da Bello Daga Dakin Gwaji ba
*JW MARROTT HOTEL NEW DELHI..* Suka Sauka Aneesa da Daada Dakinsu Daya ya Muktar da Anty Rahila da ya"yansu Dakinsu Daya sai Ya Hashim Da ya sunusi suma Dakinsu Daya,kowa kagani cikin damuwa Sukuku,Kamar ma Aneesa Taji lbri Wacce Duk ta Zabge Atsaye Idanuwanta Sunyi Zuru zuru ga Rashin barci ga Damuwa kukan kam sai na Zucci ta daina yin na Sarari.
****
*KADUNA*
kasim tsaye Cikin Falonshi Wayace Akunnansa yana mgana Lokaci Daya yana Daga Lemon Maltinan Dake Hannunshi yana Kurba,Lokaci daya ya saki Wata Dariya mai cike da Nishadi kafin ya Dakata yana Fadin"Wato Haruna na yarda da Aikin wannan Bokan,Kai kaji lbrin kuwa Dazu Abba Kabiru ke gayamin Duk likitocin Dake Asibitin Murtala Aminu kano Sun kasa gano mtsalan komai yanzu Haka suna India Sun Kaishi inda kwarraru Suke...Hhhh..Lalle araina nace Haka zasu je kuma Haka zasu Dawo.."
Ya karishe Fada yana kara Kecewa Da dariya kafin ya Dakata yana Sauraran Haruna Dake Fadin"Bana gayamaka ba...? Ai ko Duka asibitocin Kasashen Duniyan nan zasu zagaya dashi Wlh Haka zasu Dawo Dashi domin babu likitan da Zai iya sanin mafarin komai sai wanda ya kullashi Shi kadai zai iya warware komai.."Dariya Kasim ya sake saki kafin yace"Tun bayan Faruwan lamarin bantaba jin kaina Cikin Farinciki ba Irin na Yau...Nagode Sosai Haruna kasa na Farajin kamshin Aneesa ta kusa Zama nawa.."