Sashe 27
Masarautar Jordan Part 1 Complete Hausa Novel · about 1 min read
"Na nawa kuma ai ta zibda cikin naso ta haifi yaron da Abba yaganshi, cikin safina ba gama garin ciki bane, dan cikine da yake da gata gaba da baya, akan cikin nan kuwa nasan sai Safinah ta zama abin alfahari a cikin danginmu amna dake lusara ce dan farin cikin Abba ta zubda shi."
Rike baki Fatima tayi tana zare idanunta, kafin tace.
"Amma wallahi akwai kura! Dan kuwa Anyi rigima akan cikin..."
Nan ta gaya musu aikuwa Nana Asma'u me zatayi banda dariya, tace.
"Lallai akwai wuta a gaba."
Rike baki Fatima tayi tana zare idanunta, kafin tace.
"Amma wallahi akwai kura! Dan kuwa Anyi rigima akan cikin..."
Nan ta gaya musu aikuwa Nana Asma'u me zatayi banda dariya, tace.
"Lallai akwai wuta a gaba."