Sashe 64
Kudi Kumbar Susa Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
A razane inna ta mike,cikin nuna tsananin murna da kewa tace hamdiya?
Da gudu anty hamdiya ta taho ta fada jikin inna ta fashe da kuka,wani rungumo ta inna tayi cikin harshen fillanci suka gama long essayn su na ashe zaki dawo gareni,"jud har ta manta da kukan bata dai share hawayen ta tsaban yadda taga anty hamdiyr ta mata n daban afili
wow..ashe haka anty take da kyau kamar mama na,so classy kamar mummy na
Ta mike a sadade cikin disassiyar murya tace anty,anty hamdiya ta sake inna tace my baby,ta jawo hannun ta tana me kare mata kallo can sai ta rungume ta.
Kukan me kikeyi?
Inna me aka mata take kuka..ure not picking ma calls why
Ta bata rai tana sangarce murya tana satan kallon inna,inna tace kyaleta ni na kwace wayar bataji ne
Ta kalle jud tace ah'a me haka da rashin ji bakisan kin girma bako,jud tayi shiru abun ta,anty hamdiya ta shiga lallabata cikin kulawa share hawayen ki to,nan suka zauna hira jud din ne taje ta kawo ma antyn nata ruwa da abinci,ayar hirar nasu ne ta fahimce komai dangane da dangantakar su harda business din anty hamdiya, suna kan hirar inna ta umarce jud akan dataje ta kimtsa ma anty hamdiya kayayyin ta aikuwa ta hada har da wayarta ta sabule ta haura sama da shi,tana turo kofar tayi saurin fadawa kan gado first missd call datagani na aliyu shi ta bi...ringin daya kawai yy ta dauka da wani irin rikitaccen shagwaba ta toshe masa kunne,cikin nuna damuwar sa yace ina kika shiga?nan ta shiga bashi labarin case dinsu da inna shidai dariya kawai yayi,wani sabuwar filin hirar suka bude da shi inda ta lume can cikin shaukin soyayya har akayi magrib da isha'i har yan karatu sun zazzauna suna jiran ta a falo amma sai shiru...
Ant hamdiya tace bari inje na karssa kimtsawa da kaina hala ko aikin ya mata yawa ne inna ta kyabe baki dan se yanzu ta lura babu wayar anan gefen ta tace bawani aikin daya mata yawa gyara gado da sharar har zai ci awa uku?sede in tana wani abu,barikiga..inna ta
Mike tsaye da bismilla ant hamdiya ta biyo bayanta,jud se sharara wayarta takeyi tsaban dadi har tana jefa da kafafun ta har suka shigo bata ko kula ba,inna ta dube anty hamdiya ta girgiza anty hamdiya tayi murmushi,asanda inna ta karasa ta fauce wayar a kunnen ta wanda ya sata saurin razana ta mike tsaye'inna ta bata rai tace aikin kenan kinyi sallah?tsuru tsuru tayi da ido arazane ahanlkl kamar munafuka tace a'ah..inna ta katse wayar tayi swichoff tace hamdiya kingani ko?ki duba batayi komai ba anyi magrib isha tana kwance tba waya.to ki cigaba da kwanciyar wayar tana hannu na...jud ta sa kukan shagwaba tace kiyi hkri inna, inna bata kula ba ta barsu anan,anty hamdiya tana ta mamakn ta
Haka ta gama rikicin rigamar ta koda hamdiya ta tambaye da wa take wayar sam taki ta fadi gaskiya Anty tace taje tayi alwala ita zata karashe gyaran dakin,hakan akayi kuwa tana gamawa inna ta aika akan tazo tayi ma yara hadda da tana so bata so sede ta sauko tayi,
Haka daren tayi kwanan bakin ciki da damuwa,washe gari haka ma inna ta zafafa ta hanata ruke wayarta sam ta sassakata aiki,anty hamdiya ce kawai me aukin raba fitinar kwana biyu da wayar baya hannun ta bakaramun galabaicewa tayi ba kullum acikin kukkuni,hakan ya sa tayi amfani da damar janta ajiki da anty hamdiya take tafara satar wayarta ta labe a kitchen tana yi,yanzu ne haklin ta ya kwanta data sanar da shi wayarta na hannun inna,gashi dama monday zata fara zuwa schl,aliyu yace zai aiko driver ta yana kaita amma baida lokaci dan haka yace ta sanar ma inna.
Aikuwa jud tana zuwa inna tace sammm bata yarda ba seta gaya mata ta ina aliyu ya gaya mata hakan bayan wayarta baya hannun ta,nan jud ta shiga kame kame
kayan ta ma da aka kawo su daga can gidan haka inna tayi seixing duk suna wajen ta taki ta bata su sede duk bata damu ba.
Ita dama wayar take
Bukata kuma kullum suka hade da anty hamdiya seta dauki nata ta kirashi,anty hamdiya tana ta lura da ita sosai.
Tagama fahimtar jud ta fada soyayya ne zazzafa wanda yakecin zuciyarta yana kuma hanata saman sukuni.
Anty batace da ita bari,hakan yasa ta sake tana sha'anin ta daga zarar inna ta matso seta fice
Kullum fadar inna jud bata meda hankali,tace hamdiya yakamata ki sata agaba ta gaya maki waye wannan yake sata hauka...bata tsinana komai se aukin kirar sa..da hakan zatayi karatu?Allah kaimu sati abbakar ya dawo wallhy jud seta fidda miji,anty hamdiya tace barni da ita inna kiyi baccin ki gobe zanzo na gaya maki koma wanene take kira._KKSPls inbaka biya ba karka karanta game bukatar sayan littafin ya turo katin mtn ta 300 ko 450vip ma 08060712446,ko ta acct 0152983148 surayyah muhammad suleh gtb.kuji tsoron Allah kubar masu shi_
7/17/20, 9:20 PM - Ummi Tandama: _KKSPls inbaka biya ba karka karanta game bukatar sayan littafin ya turo katin mtn ta 300 ko 450vip ma 08060712446,ko ta acct 0152983148 surayyah muhammad suleh gtb.kuji tsoron Allah kubar masu shi_
46..bayan fitar inna dakin sega jud ta fito daga bayan gidan anty hamdiya ta a sadade tana leke kamar marar gaskiya tace anty dan Allah kiyi hakri ki rufamin asiri,bafa wayar wani abu bane gaisawa mukeyi fa,anty hamdiya ta riko hannun ta ta jawo ta gaban ta tace ...ke"..fadamun gaskiya,waye ne ke damunki haka tace ant babu kowa,tace hmmm in baki fadamin gaskiya ba bazan karba miki wayarkiba tace gaskiyar kenan anty ba abunda kike tunani bane amma in kika karba mun wayar bazan sake ba i promsie you
Anty tace Jud kenan bza dai ki gayamin ba,feel free to share with me dan babu abuda zanyi miki,
Inma wayata kike so zan baki but u have to be sincere with me saurayinki ne?jud Tayi shiru can tace eh...meyasa baki so asanshi ne?,tace anty bazaki gane bane ai yace zai zo ya fada ma abbana dakan sa anty tace yasan su kenan?tace eh..to kuyi ahankali soyayya fa bata da tabbas jud
Nima bana son yadda kike barin komai akan wayar nan,ke bakida wayo ne?ai tsayawa xakuyi kiyi aikin ki tsaf komai ki gama seki dauki wayarki kuyi ta fama
Jud ta turo baki Tace anty bazaki gane bane,inna fa kullum cikin karatu take shikuma fa baida lokaci yin waya anytime wallhy timing kirar sa nakeyi dan nasan in ban daga ba se yadda Allah yai ni walh bansan ya zanyi ba seta shiga matse ido kamar zatyi kuka hamdiya tace to naji inadai matsalaki kenan tace eh, tace ok,zan baki wayata kina waya da shi amma da sharadin zaki sake agaban inna kina ayyukanki tace toh anty na dawo nan wajenki fa zama?tace a'a ai inna kam zata gane ki,Just do ur work in naga kin dage ma ai zan baki wayar kina kwana da shi tace really?da murnan ta ta taso ta rungume dan tasan Aliyu yafi samun time din ta da dare anty thank you so much anty tayi murmushi,baza dai agayamin waye surkin nawa bako?tayi shiru tana sunkuyar da kai anty tace to shkanan jeki kwanta seda safe,nan sukayi sallama ta nufi room din ta
Lumshr ido anty hamdiya tayi,dan babu wani abu data gane game da jud illa sakaci irin na hamida,daga gani ba a jan yarinyar ajiki to tayaya za'a san metake ciki bare atemaketa?tace zan bata wayar amma ahankli sena san dawaye take soyewa dan maza basu da tabbas yanzu
Bayan kwana biyu inna da kanta taga sauyi a fanin jud kullum zatayi komin ta neat cikin dauriya
Most time tana makale da wayar ant hamdiya a marrata inta labe seta yi duk abunda zatayi
Ranar da aka koma schl bataje ba se washe gari,da haka jud ta saba sosai da anty hamdiya sede taki furta mata komai game da aliyu
Fannin su ramat kuwa Abubuwan babu sauki domin kuwa warkewan tan sai a hankali jini ya dauke kam amma yawan amai da loss of weight ya sata agaba ayi gaba ne adawo baya,yau zaka ganta garau washe gari seta kwanta zazzabi ga shege kullum acikin zabga mata karya yake yana cewa ai ansa mata hannu ne kuma komai zai wuce sukuma suna famar zabga masa kudi,tsakanin bilkisu da hamida kuwa ba sauki dan sukan kwaana su tashi basuce ma juna uffan ba wasa wasa har hamida ta kara kwana biyar a saudia amma ramat bata warware duka ba,hakan kuma bai hana su shirin dukan hidiman da za'ayin ba,bilkusu ce take ta famar shirya komi hotel din da za'ayi,invititations da duk wani contacts na business wanda zasu taya ramat murna da kara samun karfin kasuwanci duk t galabaice ta shiga nan ta futa nan bata hutu,dan tunda ta lura hamida ce ta taimaka aka cire cikin take famar kishi da yakin shigar dakan ta wajen nuna ma ramat cewa zata iya mata komai itama.
Abun ya ishe hamida sassaafe ta tashi ta hade kayan ta tace nifa ban ga amfanin zamana anan ba tunda dai ciwon ba sosai yake tasowa ba ya kamata in tafi dan jibi zamu koma abuja.ramat tace hamida bazaki tsaya ayi hidiman samun cigaba nadake ba?tace ramat nagaya miki bazan iya ba.baga kawarki bilkisy ba ai zatayi miki komi? Caharf bilkisu ta saka baki,"eh mana Allah raka taki gona ai dama mu mun sanku,anyi walkiya ta haska tuntuni kije kawai zan mata komai....
hamida bata ko kulata ba taja tsaki ta cigaba da abubda takeyi
Sosai ramat ta daga hanlkin ta amma haka hamida taki fir haka tanaji tanagani hamida tasa kayan ta a mota tayi aiport aka dawo da ita nigeria
Da gudu anty hamdiya ta taho ta fada jikin inna ta fashe da kuka,wani rungumo ta inna tayi cikin harshen fillanci suka gama long essayn su na ashe zaki dawo gareni,"jud har ta manta da kukan bata dai share hawayen ta tsaban yadda taga anty hamdiyr ta mata n daban afili
wow..ashe haka anty take da kyau kamar mama na,so classy kamar mummy na
Ta mike a sadade cikin disassiyar murya tace anty,anty hamdiya ta sake inna tace my baby,ta jawo hannun ta tana me kare mata kallo can sai ta rungume ta.
Kukan me kikeyi?
Inna me aka mata take kuka..ure not picking ma calls why
Ta bata rai tana sangarce murya tana satan kallon inna,inna tace kyaleta ni na kwace wayar bataji ne
Ta kalle jud tace ah'a me haka da rashin ji bakisan kin girma bako,jud tayi shiru abun ta,anty hamdiya ta shiga lallabata cikin kulawa share hawayen ki to,nan suka zauna hira jud din ne taje ta kawo ma antyn nata ruwa da abinci,ayar hirar nasu ne ta fahimce komai dangane da dangantakar su harda business din anty hamdiya, suna kan hirar inna ta umarce jud akan dataje ta kimtsa ma anty hamdiya kayayyin ta aikuwa ta hada har da wayarta ta sabule ta haura sama da shi,tana turo kofar tayi saurin fadawa kan gado first missd call datagani na aliyu shi ta bi...ringin daya kawai yy ta dauka da wani irin rikitaccen shagwaba ta toshe masa kunne,cikin nuna damuwar sa yace ina kika shiga?nan ta shiga bashi labarin case dinsu da inna shidai dariya kawai yayi,wani sabuwar filin hirar suka bude da shi inda ta lume can cikin shaukin soyayya har akayi magrib da isha'i har yan karatu sun zazzauna suna jiran ta a falo amma sai shiru...
Ant hamdiya tace bari inje na karssa kimtsawa da kaina hala ko aikin ya mata yawa ne inna ta kyabe baki dan se yanzu ta lura babu wayar anan gefen ta tace bawani aikin daya mata yawa gyara gado da sharar har zai ci awa uku?sede in tana wani abu,barikiga..inna ta
Mike tsaye da bismilla ant hamdiya ta biyo bayanta,jud se sharara wayarta takeyi tsaban dadi har tana jefa da kafafun ta har suka shigo bata ko kula ba,inna ta dube anty hamdiya ta girgiza anty hamdiya tayi murmushi,asanda inna ta karasa ta fauce wayar a kunnen ta wanda ya sata saurin razana ta mike tsaye'inna ta bata rai tace aikin kenan kinyi sallah?tsuru tsuru tayi da ido arazane ahanlkl kamar munafuka tace a'ah..inna ta katse wayar tayi swichoff tace hamdiya kingani ko?ki duba batayi komai ba anyi magrib isha tana kwance tba waya.to ki cigaba da kwanciyar wayar tana hannu na...jud ta sa kukan shagwaba tace kiyi hkri inna, inna bata kula ba ta barsu anan,anty hamdiya tana ta mamakn ta
Haka ta gama rikicin rigamar ta koda hamdiya ta tambaye da wa take wayar sam taki ta fadi gaskiya Anty tace taje tayi alwala ita zata karashe gyaran dakin,hakan akayi kuwa tana gamawa inna ta aika akan tazo tayi ma yara hadda da tana so bata so sede ta sauko tayi,
Haka daren tayi kwanan bakin ciki da damuwa,washe gari haka ma inna ta zafafa ta hanata ruke wayarta sam ta sassakata aiki,anty hamdiya ce kawai me aukin raba fitinar kwana biyu da wayar baya hannun ta bakaramun galabaicewa tayi ba kullum acikin kukkuni,hakan ya sa tayi amfani da damar janta ajiki da anty hamdiya take tafara satar wayarta ta labe a kitchen tana yi,yanzu ne haklin ta ya kwanta data sanar da shi wayarta na hannun inna,gashi dama monday zata fara zuwa schl,aliyu yace zai aiko driver ta yana kaita amma baida lokaci dan haka yace ta sanar ma inna.
Aikuwa jud tana zuwa inna tace sammm bata yarda ba seta gaya mata ta ina aliyu ya gaya mata hakan bayan wayarta baya hannun ta,nan jud ta shiga kame kame
kayan ta ma da aka kawo su daga can gidan haka inna tayi seixing duk suna wajen ta taki ta bata su sede duk bata damu ba.
Ita dama wayar take
Bukata kuma kullum suka hade da anty hamdiya seta dauki nata ta kirashi,anty hamdiya tana ta lura da ita sosai.
Tagama fahimtar jud ta fada soyayya ne zazzafa wanda yakecin zuciyarta yana kuma hanata saman sukuni.
Anty batace da ita bari,hakan yasa ta sake tana sha'anin ta daga zarar inna ta matso seta fice
Kullum fadar inna jud bata meda hankali,tace hamdiya yakamata ki sata agaba ta gaya maki waye wannan yake sata hauka...bata tsinana komai se aukin kirar sa..da hakan zatayi karatu?Allah kaimu sati abbakar ya dawo wallhy jud seta fidda miji,anty hamdiya tace barni da ita inna kiyi baccin ki gobe zanzo na gaya maki koma wanene take kira._KKSPls inbaka biya ba karka karanta game bukatar sayan littafin ya turo katin mtn ta 300 ko 450vip ma 08060712446,ko ta acct 0152983148 surayyah muhammad suleh gtb.kuji tsoron Allah kubar masu shi_
7/17/20, 9:20 PM - Ummi Tandama: _KKSPls inbaka biya ba karka karanta game bukatar sayan littafin ya turo katin mtn ta 300 ko 450vip ma 08060712446,ko ta acct 0152983148 surayyah muhammad suleh gtb.kuji tsoron Allah kubar masu shi_
46..bayan fitar inna dakin sega jud ta fito daga bayan gidan anty hamdiya ta a sadade tana leke kamar marar gaskiya tace anty dan Allah kiyi hakri ki rufamin asiri,bafa wayar wani abu bane gaisawa mukeyi fa,anty hamdiya ta riko hannun ta ta jawo ta gaban ta tace ...ke"..fadamun gaskiya,waye ne ke damunki haka tace ant babu kowa,tace hmmm in baki fadamin gaskiya ba bazan karba miki wayarkiba tace gaskiyar kenan anty ba abunda kike tunani bane amma in kika karba mun wayar bazan sake ba i promsie you
Anty tace Jud kenan bza dai ki gayamin ba,feel free to share with me dan babu abuda zanyi miki,
Inma wayata kike so zan baki but u have to be sincere with me saurayinki ne?jud Tayi shiru can tace eh...meyasa baki so asanshi ne?,tace anty bazaki gane bane ai yace zai zo ya fada ma abbana dakan sa anty tace yasan su kenan?tace eh..to kuyi ahankali soyayya fa bata da tabbas jud
Nima bana son yadda kike barin komai akan wayar nan,ke bakida wayo ne?ai tsayawa xakuyi kiyi aikin ki tsaf komai ki gama seki dauki wayarki kuyi ta fama
Jud ta turo baki Tace anty bazaki gane bane,inna fa kullum cikin karatu take shikuma fa baida lokaci yin waya anytime wallhy timing kirar sa nakeyi dan nasan in ban daga ba se yadda Allah yai ni walh bansan ya zanyi ba seta shiga matse ido kamar zatyi kuka hamdiya tace to naji inadai matsalaki kenan tace eh, tace ok,zan baki wayata kina waya da shi amma da sharadin zaki sake agaban inna kina ayyukanki tace toh anty na dawo nan wajenki fa zama?tace a'a ai inna kam zata gane ki,Just do ur work in naga kin dage ma ai zan baki wayar kina kwana da shi tace really?da murnan ta ta taso ta rungume dan tasan Aliyu yafi samun time din ta da dare anty thank you so much anty tayi murmushi,baza dai agayamin waye surkin nawa bako?tayi shiru tana sunkuyar da kai anty tace to shkanan jeki kwanta seda safe,nan sukayi sallama ta nufi room din ta
Lumshr ido anty hamdiya tayi,dan babu wani abu data gane game da jud illa sakaci irin na hamida,daga gani ba a jan yarinyar ajiki to tayaya za'a san metake ciki bare atemaketa?tace zan bata wayar amma ahankli sena san dawaye take soyewa dan maza basu da tabbas yanzu
Bayan kwana biyu inna da kanta taga sauyi a fanin jud kullum zatayi komin ta neat cikin dauriya
Most time tana makale da wayar ant hamdiya a marrata inta labe seta yi duk abunda zatayi
Ranar da aka koma schl bataje ba se washe gari,da haka jud ta saba sosai da anty hamdiya sede taki furta mata komai game da aliyu
Fannin su ramat kuwa Abubuwan babu sauki domin kuwa warkewan tan sai a hankali jini ya dauke kam amma yawan amai da loss of weight ya sata agaba ayi gaba ne adawo baya,yau zaka ganta garau washe gari seta kwanta zazzabi ga shege kullum acikin zabga mata karya yake yana cewa ai ansa mata hannu ne kuma komai zai wuce sukuma suna famar zabga masa kudi,tsakanin bilkisu da hamida kuwa ba sauki dan sukan kwaana su tashi basuce ma juna uffan ba wasa wasa har hamida ta kara kwana biyar a saudia amma ramat bata warware duka ba,hakan kuma bai hana su shirin dukan hidiman da za'ayin ba,bilkusu ce take ta famar shirya komi hotel din da za'ayi,invititations da duk wani contacts na business wanda zasu taya ramat murna da kara samun karfin kasuwanci duk t galabaice ta shiga nan ta futa nan bata hutu,dan tunda ta lura hamida ce ta taimaka aka cire cikin take famar kishi da yakin shigar dakan ta wajen nuna ma ramat cewa zata iya mata komai itama.
Abun ya ishe hamida sassaafe ta tashi ta hade kayan ta tace nifa ban ga amfanin zamana anan ba tunda dai ciwon ba sosai yake tasowa ba ya kamata in tafi dan jibi zamu koma abuja.ramat tace hamida bazaki tsaya ayi hidiman samun cigaba nadake ba?tace ramat nagaya miki bazan iya ba.baga kawarki bilkisy ba ai zatayi miki komi? Caharf bilkisu ta saka baki,"eh mana Allah raka taki gona ai dama mu mun sanku,anyi walkiya ta haska tuntuni kije kawai zan mata komai....
hamida bata ko kulata ba taja tsaki ta cigaba da abubda takeyi
Sosai ramat ta daga hanlkin ta amma haka hamida taki fir haka tanaji tanagani hamida tasa kayan ta a mota tayi aiport aka dawo da ita nigeria