Sashe 5
Kudi Kumbar Susa Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"A zahiri Kowaccen su mayya ce wajen burin tara abun duniya amma kowacce da irin nata salon da take takama da shi
Within the yrs Kawancen su yayi karfi sosai,sabida ramlat bata iya rayuwa sai da taimakon hamida wajen bin malamai Hakama hamida bata iya rayuwa sai da taimakon ramlat wajen samun kudi.
hamida ta ajiye maitan ta nason ta zama macen kanta ne ta nanike a kasan ramlat tana cin arziki duk sabida samun cikar burikan ta..
Hamida ta tsani talauci ta na kuma matukar daraja kudi...
Sanadiyar hakan yasa ta ninnike makirci har sai da tasa suka hada abokantaka mai karfi tsakanin mazajen su Alhaj aliyu da alhaj abubukar alkali
amma da shike dukan su mutanen kirki ne sai hakan bai rage su da komi ba sai ma alheri.
"Inkiyar ramlat sai ya zamto RAMAT,wato RAMLA MATORI wanda ya samu asali ne daga ranae data aure aliyu bulama
Acikin shekarun da suka wuce din Ramat ta bushi tsiyar ta sosai musamman lokacin da alhajy aliyu yake cikin kuwwan siyasar sa dan bakaramun tashen arziki da farin jini yayi ba.
Anan ne kusan kowa yasan ramat Muguwar mace ce
Tana da zazzafan harshe,iya kaskntarwa da kuma kyashi sam abun alheri baya yuwa in har tana numfashi
hakan yasa ake shayin ta bana wasa ba,abubuwa dayawa na alheri in za'ayi ma jama'a a gidan to sai dai bata nan,matar tana da masifa ne na jahilci dan a lokaci kalilan ta raba alhj aliyu
Da mafi yawa daga cikin dangin sa da abokan sa
A da chan ta farko farkin auren su Mahaifiyar sa hajiya binta ma data dage akan sa,sai ya zamto daga in tace tana bukatar ganin sa ko tana so ya mata wani da dukiyar sa
Sai ramat ta hau bori tana fushi wani bin har yaji takeyi
Hakan ya jawo sa'in sa mai tsananin zafi tsakanin yan uwansa da dangin sa da shi da ita
Boro boro xatace baza a musu ba,kuma ko anyi takan so ta saka makirci a akwace ita dai komi ham ham take masa a inda aka fi karfin ta ne sai taja kawarta hamida suje gaban malamai.
Malaman nata suka sa tayi karfi sosai,".
Bayan bata sa'an da sukeyi akwai tarin tsaban kudi,.."ramat jewaries,ramat oil and gas..ramat super marketsshares,contrctcs,land and prperties so many shared da sunan ta wanda ta mallaka da wanda take hannu da hannu, Kafin xagowar wani lokaci a zaman auren nasu ramat tayi arzikin da itakanta bazata iya kiyastwa ba.
Kuma babu mai cin arzikin ta sai kawarta hamida
Duk bakin halin da kyashi irin na ramla most times bata iyawa da kawarta hamida,hamida shu'umar mace ce me tunani dan kanta,wani bin ko dan dole Ramat takan bata tsabar kudi da kayan Duniya,suyi amfani da shi duka suna juya mazajen su yadda ransu yake so.
A haka har abun ya ishe hjya binta bulama sosai,sau tari takan yi kumfar baki,akan wasu abubuwan da ramla takeyi har ma takance xata tsine ma danta aliu...haka zatayi ta bori Da kyar sai manya a dangi sun sa masa baki sunyi ta bada hakuri,da addua da komi har ya soma dawowa hayyacin sa yana dan bin umarnin mahaifiyr sa..
nan ma da wuri tun abun baiyi nisa ba ramat ta tura hamida wajen malamin su acan wani garin waishi 'gar' inda aka hada magani acikin laya aka tsoma shi acikin kwatami mai mugun wari aka dama shi da sunan hjya binta..
To duk sanda hjy binta ta shigo ko ta matso kusa da danta ya rika jin wani irin gurbataccen wari kenan,soo unbearable wanda baxai iya daurewa ba.
A Hakan sanda tayi sanadiyar aliu ya sha saka mahaifiyar sa kuka da bakin ciki mai tsanani daga sun hadu da danta sai taga yana rufe hanci yana kau da kai wani bun harda tsit da yawu,ita dai tasan bata wari amma shikam sosai yake gudun ta dan wannan warin.
Ramat kuwa da shike tasan me tayi,daga taga hjy binta ta shigo gidan sai ta fara azizita abun tana rike cikin ta tana cewa warin me nake ji haka?
Aliyu kana ji kuwa,toh tsaban makairci har amai takan yi agaban hjy binta,Abun sanda ya dame kowa dan babu maijin warin sai alhaj aliyu shikadai shikansa kuma ya rasa me xaiyi, ahaka hjy
binta tayi zuciya tace bata kara kula shi tunda abun shin har yakai ga tozarci.
Ramat sosai taji dadin janyewar hjy binta akan danta ga shi duk dangi sun goya mata baya suma sun fita a harkan sa,a lokacin ta zage sosai tana basho sex,duk waki tattalin namiji tanai masa har abun burgewa
Hakan yasa ramat ta dada bude harkokin kudi ta kuma jefa kanta cikin neman duniya sosai,babban burin ta ayanzu shine ta ta tara dukiya mai dumbin yawa sannan ta mallake alhaj aliyu itaka kadai...
Hakan zaiyu kuwa mmm Duniya buduwarn wawa,lokaci kalilan da kudin suka fara zuwa mata sai ta sauya halaye duk dama bata ma lura
Ba.
Ganin kuwa kowa ya fita a harkansa kuma ga kudin yana shigowa Sai ta fara maida shi tamkar ba komi awajen ta ba,a yanzu dawainiyar auren ma babu ruwan ta da kula da shi tafi maida kanta da tunanin ta wajen kudi,daga yau tana london gobe tana dubai jibi tana italy sam bata iya zama.
Aliu kuwa Sanda yayi shekara baya kula kowa a dangin sa da kyar kafin abubuwa suka dame mahaifiyar sa
Ta shiga neman mafita sosai,da addua da taimakon Allah da kyar aka gaya mata asalin wacece ramlat aka kuma warware mata sihirin dake jikin ta
Malamai sukan yi istihara mai karfi akan lamarin,hakan ya dada bude mata ido akan hatsarin dake tattare da ramlat a rayuwar su
Hjy binta Ta kanyi kuka sosai amma Babu yadda akayi da qaddarar Allah.
"Ba bata lokaci ta hada kan dangi ta sa aka dukufa ana addua ana nema ma danta sauki har da kyar har ya dawo gareta har ya nemi gafarar ta...
Lokacin Ramat duniya na kai mata tana chan kasashen katare tabar komi a hannun hamida babban kawarta bata ma san ana haka ba
Daga nan ne hjy binta ta samu daman mikewa tsaye itama da dadi da babu tana sawa ana sadaka ana yin masa adduoi dan ya dawo hayyacin sa amma abun sai a hankali.
Within the years,sau takwas ana sa shi ya kara aure amma acikin yunkurin hakan ba abunda yake haifar musu sai iftila'i da abubuwan jarabawa na ban al'ajabi
"hade da sauran mugayen halin ramat,tana da tsananin kishi,dan haka da zarar an kawo maganan aure ma alhj aliyu wuta wuta xata hau dokin kata'i da balbalin tada boma boman hargtsin masifa har sai inda taga an tarwatsa auren nan.
A Mace na farko dana na biyu,da tsantsar barazana da fitina ita da kawarta suka korasu
Na uku zuwa dana hudu kuwa har iyayen su sanda abun ya shafa,dan ramlar har kidnaping takan sa ayi kuma takan nuna musu kisa ba abu mai wuya bane awajen ta in har aka ce za'a aure mata miji.
Akan Mace Na biyar da taga dangin sa sun nace,sai ta sa hjy hamida ta fara kaisu wajen malamai ana dasa tsanar mata a zuciyar aliu,haka xaiyi ta cewa bata mun ba a sauya akawo wata har sai angaji an kyale shi.
Ana haka kwasam aliyu ya hadu da wata baxaura yar kano ce,itace kam ba laifi sunyi fito na fito da ramat da hamida sosai har asirin su yaso tonowa.
Ansha gwabzuwa ana dambatuwa ana hayagaga ana munanan threats ma juna Domin itama baxauran tasan kan malamai kuma sanda ta yi yadda tayi ta aure alhaj aliyu,amma duk da haka,ranar da akayi auren ranar suka maida ta tsuntsuwa akan gadon ta.
Hakan sosai ya girgiza aliyu da dangin sa da duk wanda yaji labarin
Har ya sa shi yanke hukuncin cewa zai saurara ma kara aure tunda abun bai karbe shi ba
Bai sani ba ashe tsaban ramat ta tsani kishiya yasa ta sadaukar da kanta da jinin mahaifar ta wa malamai ba dare ba rana idanuwan ta nakan kowani shege.
lokacine da kowa yake ta kansa tsakanin ramlat da dangin alhaj aliyu kowa na fadi tashi wajen rike wajen sa arayuwar aliyu
rayuwar na tafiya a dadi ba dadi wasa wasa sai gashi har Alhaji aliyu ya cika shekaru 38 ita kuma ramlat a lokacin tana shekaru 32 cif cif..
Hjy binta har wa yau ta na tsaye akan aduoin ta hakama ramat tasa hamida akan komi nata duka suka bushe idon su akan neman mafita wajen sihiri
Shan jini da subbace subbace da magana da aljanu duk sun iya shi yanzu,shiyasa har yau basu shayin kowani irin matsala a rayuwar su....
Bayan faruwar hakan ne ana neman wajen shekaru shida da auren sa da bazaura sai ga Fatima yar sarkin skt ta dawo rayuwar sa,hakan yasa akayi auren agaggauce ba ama sanar da ramat ba sai a kurarrren lokaci but unfurnately shima auren Allah bai yi zai zauna ba,and for the first time ramlat bata tada hayaniya ba,babu wanda yasan tayi hakan ne dan ta kau da zargi da yan kage,ita da kawarta hamida su ka dai suka san akan fatima ramla ta fara kafa tarihin aikata kashe kishiya
_PLS DO NOT READ IF YOU DO NOT PAY......_
*Wanda ya fitar tsakanin sa da wanda suka biya ne domin hakkin su ne*
*KUDI..kumbar susa*
_YADDA AKE BIYA,HOW TO SUBSCRIBE,plus payment details_
_FARASHIN SA👇🏿_
#300 naira ne
#450 naira for VIPs
*1- Biya Ta bank acct*
_Use👇🏿_
Account name:
Surayyah muhammad suleh
Acct number 0152983148
Bank: GTB
*Sai ki tura screen shot shedan ki wa 👉🏿08036651119*
*2.MTN RECHARGE CARD OR VTU TRANSFER👇🏿*
*08060712446*
*Sai ki tura screen shot shedan ki wa 👉🏿08036651119*
*3:yan kasashen da ba nigeria ba masu biya ta PAYPAL,OR*
Use👇🏿
Account name:
Surayyah muhammad suleh
Acct number 0152983148
Bank: GTB
Phone Number :07058797141
CITY:bauchi: _PLS DO NOT READ IF YOU DO NOT PAY......_
*Wanda ya fitar tsakanin sa da wanda suka biya ne domin hakkin su ne*
005...Yau ta kasance ashirin da shida ga watan biyar wanda yayi dai dai da shekara daya cif da rasuwar amarya fatima muhammad
Daga wani bangaren,wata budurwace ta fito cikin sanda da kwarewa satar fita tunda daga dakin ta har ixuwa ta bayan gidan nasu...
Within the yrs Kawancen su yayi karfi sosai,sabida ramlat bata iya rayuwa sai da taimakon hamida wajen bin malamai Hakama hamida bata iya rayuwa sai da taimakon ramlat wajen samun kudi.
hamida ta ajiye maitan ta nason ta zama macen kanta ne ta nanike a kasan ramlat tana cin arziki duk sabida samun cikar burikan ta..
Hamida ta tsani talauci ta na kuma matukar daraja kudi...
Sanadiyar hakan yasa ta ninnike makirci har sai da tasa suka hada abokantaka mai karfi tsakanin mazajen su Alhaj aliyu da alhaj abubukar alkali
amma da shike dukan su mutanen kirki ne sai hakan bai rage su da komi ba sai ma alheri.
"Inkiyar ramlat sai ya zamto RAMAT,wato RAMLA MATORI wanda ya samu asali ne daga ranae data aure aliyu bulama
Acikin shekarun da suka wuce din Ramat ta bushi tsiyar ta sosai musamman lokacin da alhajy aliyu yake cikin kuwwan siyasar sa dan bakaramun tashen arziki da farin jini yayi ba.
Anan ne kusan kowa yasan ramat Muguwar mace ce
Tana da zazzafan harshe,iya kaskntarwa da kuma kyashi sam abun alheri baya yuwa in har tana numfashi
hakan yasa ake shayin ta bana wasa ba,abubuwa dayawa na alheri in za'ayi ma jama'a a gidan to sai dai bata nan,matar tana da masifa ne na jahilci dan a lokaci kalilan ta raba alhj aliyu
Da mafi yawa daga cikin dangin sa da abokan sa
A da chan ta farko farkin auren su Mahaifiyar sa hajiya binta ma data dage akan sa,sai ya zamto daga in tace tana bukatar ganin sa ko tana so ya mata wani da dukiyar sa
Sai ramat ta hau bori tana fushi wani bin har yaji takeyi
Hakan ya jawo sa'in sa mai tsananin zafi tsakanin yan uwansa da dangin sa da shi da ita
Boro boro xatace baza a musu ba,kuma ko anyi takan so ta saka makirci a akwace ita dai komi ham ham take masa a inda aka fi karfin ta ne sai taja kawarta hamida suje gaban malamai.
Malaman nata suka sa tayi karfi sosai,".
Bayan bata sa'an da sukeyi akwai tarin tsaban kudi,.."ramat jewaries,ramat oil and gas..ramat super marketsshares,contrctcs,land and prperties so many shared da sunan ta wanda ta mallaka da wanda take hannu da hannu, Kafin xagowar wani lokaci a zaman auren nasu ramat tayi arzikin da itakanta bazata iya kiyastwa ba.
Kuma babu mai cin arzikin ta sai kawarta hamida
Duk bakin halin da kyashi irin na ramla most times bata iyawa da kawarta hamida,hamida shu'umar mace ce me tunani dan kanta,wani bin ko dan dole Ramat takan bata tsabar kudi da kayan Duniya,suyi amfani da shi duka suna juya mazajen su yadda ransu yake so.
A haka har abun ya ishe hjya binta bulama sosai,sau tari takan yi kumfar baki,akan wasu abubuwan da ramla takeyi har ma takance xata tsine ma danta aliu...haka zatayi ta bori Da kyar sai manya a dangi sun sa masa baki sunyi ta bada hakuri,da addua da komi har ya soma dawowa hayyacin sa yana dan bin umarnin mahaifiyr sa..
nan ma da wuri tun abun baiyi nisa ba ramat ta tura hamida wajen malamin su acan wani garin waishi 'gar' inda aka hada magani acikin laya aka tsoma shi acikin kwatami mai mugun wari aka dama shi da sunan hjya binta..
To duk sanda hjy binta ta shigo ko ta matso kusa da danta ya rika jin wani irin gurbataccen wari kenan,soo unbearable wanda baxai iya daurewa ba.
A Hakan sanda tayi sanadiyar aliu ya sha saka mahaifiyar sa kuka da bakin ciki mai tsanani daga sun hadu da danta sai taga yana rufe hanci yana kau da kai wani bun harda tsit da yawu,ita dai tasan bata wari amma shikam sosai yake gudun ta dan wannan warin.
Ramat kuwa da shike tasan me tayi,daga taga hjy binta ta shigo gidan sai ta fara azizita abun tana rike cikin ta tana cewa warin me nake ji haka?
Aliyu kana ji kuwa,toh tsaban makairci har amai takan yi agaban hjy binta,Abun sanda ya dame kowa dan babu maijin warin sai alhaj aliyu shikadai shikansa kuma ya rasa me xaiyi, ahaka hjy
binta tayi zuciya tace bata kara kula shi tunda abun shin har yakai ga tozarci.
Ramat sosai taji dadin janyewar hjy binta akan danta ga shi duk dangi sun goya mata baya suma sun fita a harkan sa,a lokacin ta zage sosai tana basho sex,duk waki tattalin namiji tanai masa har abun burgewa
Hakan yasa ramat ta dada bude harkokin kudi ta kuma jefa kanta cikin neman duniya sosai,babban burin ta ayanzu shine ta ta tara dukiya mai dumbin yawa sannan ta mallake alhaj aliyu itaka kadai...
Hakan zaiyu kuwa mmm Duniya buduwarn wawa,lokaci kalilan da kudin suka fara zuwa mata sai ta sauya halaye duk dama bata ma lura
Ba.
Ganin kuwa kowa ya fita a harkansa kuma ga kudin yana shigowa Sai ta fara maida shi tamkar ba komi awajen ta ba,a yanzu dawainiyar auren ma babu ruwan ta da kula da shi tafi maida kanta da tunanin ta wajen kudi,daga yau tana london gobe tana dubai jibi tana italy sam bata iya zama.
Aliu kuwa Sanda yayi shekara baya kula kowa a dangin sa da kyar kafin abubuwa suka dame mahaifiyar sa
Ta shiga neman mafita sosai,da addua da taimakon Allah da kyar aka gaya mata asalin wacece ramlat aka kuma warware mata sihirin dake jikin ta
Malamai sukan yi istihara mai karfi akan lamarin,hakan ya dada bude mata ido akan hatsarin dake tattare da ramlat a rayuwar su
Hjy binta Ta kanyi kuka sosai amma Babu yadda akayi da qaddarar Allah.
"Ba bata lokaci ta hada kan dangi ta sa aka dukufa ana addua ana nema ma danta sauki har da kyar har ya dawo gareta har ya nemi gafarar ta...
Lokacin Ramat duniya na kai mata tana chan kasashen katare tabar komi a hannun hamida babban kawarta bata ma san ana haka ba
Daga nan ne hjy binta ta samu daman mikewa tsaye itama da dadi da babu tana sawa ana sadaka ana yin masa adduoi dan ya dawo hayyacin sa amma abun sai a hankali.
Within the years,sau takwas ana sa shi ya kara aure amma acikin yunkurin hakan ba abunda yake haifar musu sai iftila'i da abubuwan jarabawa na ban al'ajabi
"hade da sauran mugayen halin ramat,tana da tsananin kishi,dan haka da zarar an kawo maganan aure ma alhj aliyu wuta wuta xata hau dokin kata'i da balbalin tada boma boman hargtsin masifa har sai inda taga an tarwatsa auren nan.
A Mace na farko dana na biyu,da tsantsar barazana da fitina ita da kawarta suka korasu
Na uku zuwa dana hudu kuwa har iyayen su sanda abun ya shafa,dan ramlar har kidnaping takan sa ayi kuma takan nuna musu kisa ba abu mai wuya bane awajen ta in har aka ce za'a aure mata miji.
Akan Mace Na biyar da taga dangin sa sun nace,sai ta sa hjy hamida ta fara kaisu wajen malamai ana dasa tsanar mata a zuciyar aliu,haka xaiyi ta cewa bata mun ba a sauya akawo wata har sai angaji an kyale shi.
Ana haka kwasam aliyu ya hadu da wata baxaura yar kano ce,itace kam ba laifi sunyi fito na fito da ramat da hamida sosai har asirin su yaso tonowa.
Ansha gwabzuwa ana dambatuwa ana hayagaga ana munanan threats ma juna Domin itama baxauran tasan kan malamai kuma sanda ta yi yadda tayi ta aure alhaj aliyu,amma duk da haka,ranar da akayi auren ranar suka maida ta tsuntsuwa akan gadon ta.
Hakan sosai ya girgiza aliyu da dangin sa da duk wanda yaji labarin
Har ya sa shi yanke hukuncin cewa zai saurara ma kara aure tunda abun bai karbe shi ba
Bai sani ba ashe tsaban ramat ta tsani kishiya yasa ta sadaukar da kanta da jinin mahaifar ta wa malamai ba dare ba rana idanuwan ta nakan kowani shege.
lokacine da kowa yake ta kansa tsakanin ramlat da dangin alhaj aliyu kowa na fadi tashi wajen rike wajen sa arayuwar aliyu
rayuwar na tafiya a dadi ba dadi wasa wasa sai gashi har Alhaji aliyu ya cika shekaru 38 ita kuma ramlat a lokacin tana shekaru 32 cif cif..
Hjy binta har wa yau ta na tsaye akan aduoin ta hakama ramat tasa hamida akan komi nata duka suka bushe idon su akan neman mafita wajen sihiri
Shan jini da subbace subbace da magana da aljanu duk sun iya shi yanzu,shiyasa har yau basu shayin kowani irin matsala a rayuwar su....
Bayan faruwar hakan ne ana neman wajen shekaru shida da auren sa da bazaura sai ga Fatima yar sarkin skt ta dawo rayuwar sa,hakan yasa akayi auren agaggauce ba ama sanar da ramat ba sai a kurarrren lokaci but unfurnately shima auren Allah bai yi zai zauna ba,and for the first time ramlat bata tada hayaniya ba,babu wanda yasan tayi hakan ne dan ta kau da zargi da yan kage,ita da kawarta hamida su ka dai suka san akan fatima ramla ta fara kafa tarihin aikata kashe kishiya
_PLS DO NOT READ IF YOU DO NOT PAY......_
*Wanda ya fitar tsakanin sa da wanda suka biya ne domin hakkin su ne*
*KUDI..kumbar susa*
_YADDA AKE BIYA,HOW TO SUBSCRIBE,plus payment details_
_FARASHIN SA👇🏿_
#300 naira ne
#450 naira for VIPs
*1- Biya Ta bank acct*
_Use👇🏿_
Account name:
Surayyah muhammad suleh
Acct number 0152983148
Bank: GTB
*Sai ki tura screen shot shedan ki wa 👉🏿08036651119*
*2.MTN RECHARGE CARD OR VTU TRANSFER👇🏿*
*08060712446*
*Sai ki tura screen shot shedan ki wa 👉🏿08036651119*
*3:yan kasashen da ba nigeria ba masu biya ta PAYPAL,OR*
Use👇🏿
Account name:
Surayyah muhammad suleh
Acct number 0152983148
Bank: GTB
Phone Number :07058797141
CITY:bauchi: _PLS DO NOT READ IF YOU DO NOT PAY......_
*Wanda ya fitar tsakanin sa da wanda suka biya ne domin hakkin su ne*
005...Yau ta kasance ashirin da shida ga watan biyar wanda yayi dai dai da shekara daya cif da rasuwar amarya fatima muhammad
Daga wani bangaren,wata budurwace ta fito cikin sanda da kwarewa satar fita tunda daga dakin ta har ixuwa ta bayan gidan nasu...