Sashe 2
Kudi Kumbar Susa Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
***
Bangaren angon shima cike da farin ciki da annashuwa ya fito daga sashen mahaifiyar sa Wanda Tsananin farin ciki da annashuwa ke lullube da yanayin ta.
a kusan kowani lokaci makamancin haka hjy binta bulama takan gode ma Allah sosai Albarka take saka ma auren tamkar wacce Bata damu da fargaban dake cinta arai bayan istihara da fadin malamai dake cewa danta Aliyu Shettima bazai zauna da wata ya mace nan kusa ba
itadai tunda anyi auren lpya aganin ta Allah yafi karfin kowanni al'amari
Kara auren alhj aliyu wani Babban Burin ta ne wanda bata wasa da shi,Kai ba itaba bama harma da yan uwa da dukkan dangin sa kowa a matse yake yaga yuwuwar Sabon aure a rayuwar dansu koda ranar mutuwar su ne Kullum adduar su kenan ko da dansu aliyun zaiji sakat a rayuwan sa.
A Tsawon shekarun nan babu irin launin tijara da kalubale da basu fuskan ta ba wajen uwargidan sa hjy ramlat ba,sedai hakan bai sa sun rusuna ba Daga alhj aliyu ya sami mata za ayi maza maza a rufa masa baya akarbe ta hannu bibbiyu adaura auren.
But Sabida iftilain da ya afka masa akan matayen musanman akan mace daya aura na karshe data dawo tsuntsuwa ranar tarewar ta,akan haka Yau kusan shekara shida kenan rabon sa da sake tunanin yin wani aure,Shikan sa alhaji yana maitan son yaga yy auren amma gaba daya sai baya gane kansa bare yawancin tunanin sa.
Ayau,Addua hjy binta take dada masa Tana kuma dada nuna masa jin dadin ta abisa karamci,yarda da girma da sarki sultan muhammad yayi musu.
Duba da yadda duniya take yawo da labarin unsuccesful marriages dnsa Mai martaba Sarki sultan muhammad bai damu ba,domn kuwa shika dai ya yarda ya basu amanar yarsa fatima
Shiyasa Alhj Aliyun Shima ya fahimce mahaifiyar san sosai datake cewa ya rike fatima amana,sosai kuma ya aje girman karamcin sarki har cikin ransa .
Dan Nasiha hjy binta tayi masa sannan ta sa masa albarka ta sallame shi
Bayan nan Shi kadai ya taho gida,dan an manyata so there is less need for all fomalities shiyasa tun da yamma aka sa masu kulawa da tsare tsaren auren suka sallame kawayen amarya da masu komawa agoben da goma na arziki.
Daga shigan sa gidan nasa
"...shashin hjy ramat ya fara kusa kai dan tunda akace mata zai yi aure ranar juma'a magana mai dadi na fatan baki basuyi ba har yanxu..
Dama 3 days to the weding aka gaya mata batun aurenf sai dai ta basu mamaki matuka da bata zagi kowa kuma ba ta hana yuwar komi ba
Yawanci Sai dai ta girgixa kan ta tayi masa tsaki mai sauti
"Xakayi nadaman wulakan tani Bulama,ba Wani xakayi wa kishiya har kana boyewa ba?To Lallai Ka debo ruwan dafa kanka.
Kalaman ramat kenan..kuma kullum azafafe cikin kunan rai take jefa masa
Shidai Baya ce mata uffan dan a koyaushe ya zauna Daga ya tuno ta sai dai yayi murmushi yana mai kada kansa cikin nazari
Aganin sa ko a cikin sahun mata masu nuna tsana ma kishiya a duniya bai taba ganin nau'in balai irin na first wife dinsa ramat ba
Yana saka kafar sa a site dinta kuwa yaji kanshi yayi wani mummunan sarawa,wani dishi dishi yake gani inda ya tsinkayo muryan
Babbar mai aikin ta wato safiya,a ladabce ta rusuna ta gaishe shi tare saf bashi labarin cewa hajiya ramat din ta bada doka akan cewa duk wani mai himman ganin ta ya bari sai da safe bata son ganin kowa.
"Wannan raini ya dame shi matuka,da arzikin shi da mutuncin shi mai aiki ce zata tsare sa
Shida gidan shi tana saka masa dokan inda zai shiga?
Har Ya budi baki zaiyi magana wani irin sarawa kanshi ya dadayi sanda ya dafe goshin sa,daga nan bai gane komi shikansa baisan ya akayi ya sallame ta ya juya yabar wajen ba.
Yana tafiya kuwa safiya ta isar da sakon ta ciki...Har tana batar kalma ta durkusa gaban su...
"Hajiya alhajin ya koma....
Wani wal wal din walkiyar ababen hannu dana wuya ne yake haskawa manyan mata biyu ne zaune cikin shiga ta alfarma
Hjyn ramlan ne a zaune akan kujera na farko ita da babban aminiyar ta hajiya hamida agefe duk sun yi kyam suna faman shan qamshi
tsaban iya kaskntarwa ko kallo bata iya maida ma safiya ba bare ta samu amsar taf
Sai Cahn dataga dama sai ta juyo,Maganan ma takanyi shi ne kasan fatar bakin taf kamar bazatayi ba
" tace ki tashi ki bishi ki tabbata ya shige sashin amaryan na sa bayan yayi mintina goma sai ki dawo ki gayamin
Da barin jiki safiya tace toh cikin ladabi ta mike ta fice after 15 minutes ta dawo tace musu eh yana ciki,na kasa kunne da alaman yanayi ma amaryan san nasiha ne.
Gyada kai kawai ramat tayi suka sallame ta
Tana barin wajen aminiyar ta hajiya hamida ta mike hurjan jan tare da sake mayafin ta cikin azama..tace tashi,ramat muje ki shirya kema
Babu bata lokaci Cikin dakin su suka nufa ba Inda hjyf hamida ta fito da wata bakar jaka daga wardrobe wanda bata tsaya bude shi complet bama ta zaro wasu jajayen yaduna matsu tsantsi ta shiga warware su
agaban ta hjy ramlat ta tube tsindir ta nade ta da kayan tsaf izuwa dunduniyar kafafun ta.
"Durkusa acan,ta mata nuni da tsakiyar fankaccen gadon ta dayaji puref white cotton yard daga gani ba tambaya kasan shima na tsafi ne.
A durkufe hjy ramla tasaka gwiwon ta a tsakiyar gadon inda aminiyar ta hjya hamida ta ciro karamin kwarya ta rufe idanun ta tsam tana tofe tofen harufan sihiri aciki
Bayan minti 2 ta bude idanuwan ta Kwaryan ta aje a tsakar kan hajy ramla,tabi ta rage wutar dakin zuwa dim inda fuskokin su kawai ake iya ganewa
Wasu ayoyin sihiri ta shiga karantowa da daddan sauti
"yah habusa,ya marhuk,alkada adabara majusa..
A hankali take maimaitawa Muryan ta har na rarrabewa,alamu sun nuna kusan dukkan imanin ta tasa take rerawaf fuskn ta dauke da yanayi mai nuna matukar yardan da tayi wa abunda takeyin
Anan Bata tsaya ba har sanda ta kai aya sannan hjya ramla ta shiga maimaita wa itama har sanda kwaryan dake kanta
Dakan shi ya bule dakin da wani irin spritual smoke mai raxanar wa..
Ganin komi ya kammala sai ta dauko karamin karrrawa tana bugawa gyelen gyelen a gefen kunnen ta na hagu da dama
Tace"...habbusa ga ramlat dinka tazo da bukatar ta,sai Ta dawo ta karkada shi a gefen hagu da karfi tace
.
Ya habbusa...ya ubangiji na,ina rokn ka da ka tafiyar da ita kamar ruwa mai tsananin karfi da bai da matsaya sai madakatan karshen rayuwar sa.Ta tafi,ta kurmance kar ta tsaya har abadan abada.
Cikin wani irin sauti mai kuna ta kuma cewa Habbusssa
.. .karrawan ta buga one more time sannan duka suka rufe ido suna mai rike hannun juna
Ko secnd basuyi ba Wani iska mai tsananin zafi ya shiga ratsa su, bat kwaryan ya bace a dakin jim kadan komi ya washe kamar ba ayi komi anan ba.
Cikin sauri hjy ramla ta sauko suka nannade bedsheet din ta mika ma kawarta hjy hamiida
"Nidai baxan fito gobe ba sai ki kaimasa ladan aikin sa ni zan tsaya na fuskan ce kowacce shegiya acikin gidan nan
Hjy hamida tace toh kema ai sai kije ki huta acan dayan dakin amma ba anan ba...Ni ma na tafi,kedai kisan yadda xakiyi nagaya maki bana son asaka mana ido wannan karon kinsan yarinyar yar gidan sarauta ce
Tsaki kawai taja tace hamida bana shayin su..."Ohon musu tunda ni suka so su taba,Allah sa tana fita a karo na farko mota ya buge ta yyi gutsil da namar ta akan kwalta..
Hjya hamida bata ce uffan ba har taja mayafin ta ta kama hanyar bude kofa,tsayuwar scnds tayi.
Tace"To nidai na tafi sai kin jini .
Tun kan ramat ta amsa ta rufe kofar ta fice mai gaba daya agidan....
*KUDI..kumbar susa is starting tomorow insha Allahu*
_YADDA AKE BIYA,HOW TO SUBSCRIBE,plus payment details_
_FARASHIN SA👇🏿_
#300 naira ne
#450 naira for VIPs
*1- Biya Ta bank acct*
_Use👇🏿_
Account name:
Surayyah muhammad suleh
Acct number 0152983148
Bank: GTB
*Sai ki tura screen shot shedan ki wa 👉🏿08036651119*
*2.MTN RECHARGE CARD OR VTU TRANSFER👇🏿*
*08060712446*
*Sai ki tura screen shot shedan ki wa 👉🏿08036651119*
*3:yan kasashen da ba nigeria ba masu biya ta PAYPAL,OR oda WORLD REMITS*
Use👇🏿
Account name:
Surayyah muhammad suleh
Acct number 0152983148
Bank: GTB
Phone Number :07058797141
CITY:bauchi
Problem,complain or Any enquiry chat 08060712446.
*KUDI..*
_Kumbar susa_ !
_SURAYYAHMS_
2...
Bangaren amarya fatima kuwa bayan sun idda nafila shafin hira mai dadi mai tsafta suka bude tsakanin ta da angon ta alhj aliyu,acikin hirar har yake mata tambayoyi dayawa daya shafi addini wanda aganin shi ya kamata ace kowacce ya mace tana sane da su kafin auren ta
Yau dai Wani nishadi da kwanciyar hankli ke ratsa shi wanda ya dade baiji irin sa ba,duk dama yasha gwada kawo mata amma Allah bai nashi nasarar samun nazama ba amma fatima ta dabance aransa
he feels so differnt with her ita ba zabin mahaifiyar sa ko dangin sa bane old time love ce wanda ya sa rai ita zata warkan da zuciyar sa akan abunda daya dade yana damu wa da shi akan rayuwar auren sa.
Ko ba ace ba yasan matarsa ramlat tamkar buhun kaya ne akansa kamar yadda ta zame kashin kifi wajen uwar sa da kuma dangin sa.
Sudai Basu taba cewa ramat itace makasudin rashin zaman amaren nasa ba anma abun a fili yake tunda takanyi ikirarin bata taba bari anyi auren sa lpya batare da ta tada mumunnan hargitsi ba sai akan wannan.
Karfe 10cas agogon batman dake jiki bango ya buga nan alhj aliu ya mike ya shige closet domin rage kayan jikin sa
Inda amarya fatima take xaune kunya yama hanata motsawa mayafin ta kawai ta iya cirewa ta kishingide akan makaken gadon ta tana aduoin da malamai suka bata
A haka cikin so da shakuwa alhj aliyu ya lallabata suka raya daren,cike da tatttali da nuna kwarancewar sa wajen iya nuna soyayya ya tarairaiye ta
Bangaren angon shima cike da farin ciki da annashuwa ya fito daga sashen mahaifiyar sa Wanda Tsananin farin ciki da annashuwa ke lullube da yanayin ta.
a kusan kowani lokaci makamancin haka hjy binta bulama takan gode ma Allah sosai Albarka take saka ma auren tamkar wacce Bata damu da fargaban dake cinta arai bayan istihara da fadin malamai dake cewa danta Aliyu Shettima bazai zauna da wata ya mace nan kusa ba
itadai tunda anyi auren lpya aganin ta Allah yafi karfin kowanni al'amari
Kara auren alhj aliyu wani Babban Burin ta ne wanda bata wasa da shi,Kai ba itaba bama harma da yan uwa da dukkan dangin sa kowa a matse yake yaga yuwuwar Sabon aure a rayuwar dansu koda ranar mutuwar su ne Kullum adduar su kenan ko da dansu aliyun zaiji sakat a rayuwan sa.
A Tsawon shekarun nan babu irin launin tijara da kalubale da basu fuskan ta ba wajen uwargidan sa hjy ramlat ba,sedai hakan bai sa sun rusuna ba Daga alhj aliyu ya sami mata za ayi maza maza a rufa masa baya akarbe ta hannu bibbiyu adaura auren.
But Sabida iftilain da ya afka masa akan matayen musanman akan mace daya aura na karshe data dawo tsuntsuwa ranar tarewar ta,akan haka Yau kusan shekara shida kenan rabon sa da sake tunanin yin wani aure,Shikan sa alhaji yana maitan son yaga yy auren amma gaba daya sai baya gane kansa bare yawancin tunanin sa.
Ayau,Addua hjy binta take dada masa Tana kuma dada nuna masa jin dadin ta abisa karamci,yarda da girma da sarki sultan muhammad yayi musu.
Duba da yadda duniya take yawo da labarin unsuccesful marriages dnsa Mai martaba Sarki sultan muhammad bai damu ba,domn kuwa shika dai ya yarda ya basu amanar yarsa fatima
Shiyasa Alhj Aliyun Shima ya fahimce mahaifiyar san sosai datake cewa ya rike fatima amana,sosai kuma ya aje girman karamcin sarki har cikin ransa .
Dan Nasiha hjy binta tayi masa sannan ta sa masa albarka ta sallame shi
Bayan nan Shi kadai ya taho gida,dan an manyata so there is less need for all fomalities shiyasa tun da yamma aka sa masu kulawa da tsare tsaren auren suka sallame kawayen amarya da masu komawa agoben da goma na arziki.
Daga shigan sa gidan nasa
"...shashin hjy ramat ya fara kusa kai dan tunda akace mata zai yi aure ranar juma'a magana mai dadi na fatan baki basuyi ba har yanxu..
Dama 3 days to the weding aka gaya mata batun aurenf sai dai ta basu mamaki matuka da bata zagi kowa kuma ba ta hana yuwar komi ba
Yawanci Sai dai ta girgixa kan ta tayi masa tsaki mai sauti
"Xakayi nadaman wulakan tani Bulama,ba Wani xakayi wa kishiya har kana boyewa ba?To Lallai Ka debo ruwan dafa kanka.
Kalaman ramat kenan..kuma kullum azafafe cikin kunan rai take jefa masa
Shidai Baya ce mata uffan dan a koyaushe ya zauna Daga ya tuno ta sai dai yayi murmushi yana mai kada kansa cikin nazari
Aganin sa ko a cikin sahun mata masu nuna tsana ma kishiya a duniya bai taba ganin nau'in balai irin na first wife dinsa ramat ba
Yana saka kafar sa a site dinta kuwa yaji kanshi yayi wani mummunan sarawa,wani dishi dishi yake gani inda ya tsinkayo muryan
Babbar mai aikin ta wato safiya,a ladabce ta rusuna ta gaishe shi tare saf bashi labarin cewa hajiya ramat din ta bada doka akan cewa duk wani mai himman ganin ta ya bari sai da safe bata son ganin kowa.
"Wannan raini ya dame shi matuka,da arzikin shi da mutuncin shi mai aiki ce zata tsare sa
Shida gidan shi tana saka masa dokan inda zai shiga?
Har Ya budi baki zaiyi magana wani irin sarawa kanshi ya dadayi sanda ya dafe goshin sa,daga nan bai gane komi shikansa baisan ya akayi ya sallame ta ya juya yabar wajen ba.
Yana tafiya kuwa safiya ta isar da sakon ta ciki...Har tana batar kalma ta durkusa gaban su...
"Hajiya alhajin ya koma....
Wani wal wal din walkiyar ababen hannu dana wuya ne yake haskawa manyan mata biyu ne zaune cikin shiga ta alfarma
Hjyn ramlan ne a zaune akan kujera na farko ita da babban aminiyar ta hajiya hamida agefe duk sun yi kyam suna faman shan qamshi
tsaban iya kaskntarwa ko kallo bata iya maida ma safiya ba bare ta samu amsar taf
Sai Cahn dataga dama sai ta juyo,Maganan ma takanyi shi ne kasan fatar bakin taf kamar bazatayi ba
" tace ki tashi ki bishi ki tabbata ya shige sashin amaryan na sa bayan yayi mintina goma sai ki dawo ki gayamin
Da barin jiki safiya tace toh cikin ladabi ta mike ta fice after 15 minutes ta dawo tace musu eh yana ciki,na kasa kunne da alaman yanayi ma amaryan san nasiha ne.
Gyada kai kawai ramat tayi suka sallame ta
Tana barin wajen aminiyar ta hajiya hamida ta mike hurjan jan tare da sake mayafin ta cikin azama..tace tashi,ramat muje ki shirya kema
Babu bata lokaci Cikin dakin su suka nufa ba Inda hjyf hamida ta fito da wata bakar jaka daga wardrobe wanda bata tsaya bude shi complet bama ta zaro wasu jajayen yaduna matsu tsantsi ta shiga warware su
agaban ta hjy ramlat ta tube tsindir ta nade ta da kayan tsaf izuwa dunduniyar kafafun ta.
"Durkusa acan,ta mata nuni da tsakiyar fankaccen gadon ta dayaji puref white cotton yard daga gani ba tambaya kasan shima na tsafi ne.
A durkufe hjy ramla tasaka gwiwon ta a tsakiyar gadon inda aminiyar ta hjya hamida ta ciro karamin kwarya ta rufe idanun ta tsam tana tofe tofen harufan sihiri aciki
Bayan minti 2 ta bude idanuwan ta Kwaryan ta aje a tsakar kan hajy ramla,tabi ta rage wutar dakin zuwa dim inda fuskokin su kawai ake iya ganewa
Wasu ayoyin sihiri ta shiga karantowa da daddan sauti
"yah habusa,ya marhuk,alkada adabara majusa..
A hankali take maimaitawa Muryan ta har na rarrabewa,alamu sun nuna kusan dukkan imanin ta tasa take rerawaf fuskn ta dauke da yanayi mai nuna matukar yardan da tayi wa abunda takeyin
Anan Bata tsaya ba har sanda ta kai aya sannan hjya ramla ta shiga maimaita wa itama har sanda kwaryan dake kanta
Dakan shi ya bule dakin da wani irin spritual smoke mai raxanar wa..
Ganin komi ya kammala sai ta dauko karamin karrrawa tana bugawa gyelen gyelen a gefen kunnen ta na hagu da dama
Tace"...habbusa ga ramlat dinka tazo da bukatar ta,sai Ta dawo ta karkada shi a gefen hagu da karfi tace
.
Ya habbusa...ya ubangiji na,ina rokn ka da ka tafiyar da ita kamar ruwa mai tsananin karfi da bai da matsaya sai madakatan karshen rayuwar sa.Ta tafi,ta kurmance kar ta tsaya har abadan abada.
Cikin wani irin sauti mai kuna ta kuma cewa Habbusssa
.. .karrawan ta buga one more time sannan duka suka rufe ido suna mai rike hannun juna
Ko secnd basuyi ba Wani iska mai tsananin zafi ya shiga ratsa su, bat kwaryan ya bace a dakin jim kadan komi ya washe kamar ba ayi komi anan ba.
Cikin sauri hjy ramla ta sauko suka nannade bedsheet din ta mika ma kawarta hjy hamiida
"Nidai baxan fito gobe ba sai ki kaimasa ladan aikin sa ni zan tsaya na fuskan ce kowacce shegiya acikin gidan nan
Hjy hamida tace toh kema ai sai kije ki huta acan dayan dakin amma ba anan ba...Ni ma na tafi,kedai kisan yadda xakiyi nagaya maki bana son asaka mana ido wannan karon kinsan yarinyar yar gidan sarauta ce
Tsaki kawai taja tace hamida bana shayin su..."Ohon musu tunda ni suka so su taba,Allah sa tana fita a karo na farko mota ya buge ta yyi gutsil da namar ta akan kwalta..
Hjya hamida bata ce uffan ba har taja mayafin ta ta kama hanyar bude kofa,tsayuwar scnds tayi.
Tace"To nidai na tafi sai kin jini .
Tun kan ramat ta amsa ta rufe kofar ta fice mai gaba daya agidan....
*KUDI..kumbar susa is starting tomorow insha Allahu*
_YADDA AKE BIYA,HOW TO SUBSCRIBE,plus payment details_
_FARASHIN SA👇🏿_
#300 naira ne
#450 naira for VIPs
*1- Biya Ta bank acct*
_Use👇🏿_
Account name:
Surayyah muhammad suleh
Acct number 0152983148
Bank: GTB
*Sai ki tura screen shot shedan ki wa 👉🏿08036651119*
*2.MTN RECHARGE CARD OR VTU TRANSFER👇🏿*
*08060712446*
*Sai ki tura screen shot shedan ki wa 👉🏿08036651119*
*3:yan kasashen da ba nigeria ba masu biya ta PAYPAL,OR oda WORLD REMITS*
Use👇🏿
Account name:
Surayyah muhammad suleh
Acct number 0152983148
Bank: GTB
Phone Number :07058797141
CITY:bauchi
Problem,complain or Any enquiry chat 08060712446.
*KUDI..*
_Kumbar susa_ !
_SURAYYAHMS_
2...
Bangaren amarya fatima kuwa bayan sun idda nafila shafin hira mai dadi mai tsafta suka bude tsakanin ta da angon ta alhj aliyu,acikin hirar har yake mata tambayoyi dayawa daya shafi addini wanda aganin shi ya kamata ace kowacce ya mace tana sane da su kafin auren ta
Yau dai Wani nishadi da kwanciyar hankli ke ratsa shi wanda ya dade baiji irin sa ba,duk dama yasha gwada kawo mata amma Allah bai nashi nasarar samun nazama ba amma fatima ta dabance aransa
he feels so differnt with her ita ba zabin mahaifiyar sa ko dangin sa bane old time love ce wanda ya sa rai ita zata warkan da zuciyar sa akan abunda daya dade yana damu wa da shi akan rayuwar auren sa.
Ko ba ace ba yasan matarsa ramlat tamkar buhun kaya ne akansa kamar yadda ta zame kashin kifi wajen uwar sa da kuma dangin sa.
Sudai Basu taba cewa ramat itace makasudin rashin zaman amaren nasa ba anma abun a fili yake tunda takanyi ikirarin bata taba bari anyi auren sa lpya batare da ta tada mumunnan hargitsi ba sai akan wannan.
Karfe 10cas agogon batman dake jiki bango ya buga nan alhj aliu ya mike ya shige closet domin rage kayan jikin sa
Inda amarya fatima take xaune kunya yama hanata motsawa mayafin ta kawai ta iya cirewa ta kishingide akan makaken gadon ta tana aduoin da malamai suka bata
A haka cikin so da shakuwa alhj aliyu ya lallabata suka raya daren,cike da tatttali da nuna kwarancewar sa wajen iya nuna soyayya ya tarairaiye ta