Sashe 45
Kudi Kumbar Susa Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ganin hade haden nasu ya wuce gona da iri anan ne hamida ta dan ja baya ta dasa aya ma kanta,hakan nee ya sa tafi bada hanklin ta wajen mijin ta abbbakr
Soyayyar su suke kwasa suji dadi kamar yan kananan yara.
Duk bayan Sati biyu hamida zata zo nigeria shima in ya samu sarari ko bai gaya mata ba zata gansa ya zo wajen ta har saudi
Daga nn A hankli abubuwa suka soma ja tsakanin ta da ramat adaya bangaren kuma suna dada ninkuwa tsakanin ta bilkis
Harkan satar kudi da duk wani harkan kaxanta bikkisu ta iyasu kuma shi take cusa su wa zuciyar ramat ta inda ita kanta ramat din batayi tsammani ba
Har suka zo suka samu mafitan da xai sada su da sultan a saukake amma wai sai sun cike wasu dokoki
abun ya kwana yana damun ramat matuka a zuciarta dan kuwa ba a cikin saudi za'ayi deal din ba a dubai zasu dinke harkan tare da wasu hamshakan labarawa dangin sarauta amma su irin masa kaxamin harkokin nan ne sosai,batare da bata lokaci ba bikisu ta bayyana ma ramat cewa zasuyi asalin karuwanci ne karara na kwanaki 14 da wayannan hamshakan.
Dama Dokar deal da su shine ayi ta kwana da su ana holewar insun gama da kai se kafin nan su samar maka shiga inda ake bukata
Da kyar ma ramat ta iya gaya ma hamida qudirin su inda hamida tayi tur da wannan tsari abun har ya so ya kawo musu tsabani
Tace hamida kin bani mamaki, to in har baxaki bini ba duk abunda ya zo ya sameki daga baya ke kika jawo
Cikin yin mata fada hamida ta nuna mata illar kawancen ta da bilkisu a matsayin ta na matar aure wani bin ramat takan sassauto tayi la'akari Amma daga maganan ya dawo ya shige kunnen bilkisu se ta dada zuga ramat tace mata ai bakinciki hamida take mata dan taga harkan ze kawo wuta sosai
Ramat tun bata so ta yadda har ta zo ta sa hakan aranta
Musamman in hamida ta kawo maganan rayuwarta da aliu,da wanda zataje ta jefa kanta a yanzu,tasa ita kanta ramat tana bukatar namiji amma dake duniya ne agaban ta shiyasa take matsewa.
Kullum suka tashi musu ramat xata hado harda haushin rashin temaka mata dayayi ta zazzage shi agaban hamida
Tace duk abunda naje nayi da maxa aliyu shi ya nema makansa ai dayana so na da cikin dakikika zai nema mun hanya,ai nasan yanayin mu'amalar sa ta nan wallhy duk abunda ya nema da gudu zasu bashi
Aganin ramat hamida is just obsess with nata mijin shiyasa take so itama tabar neman duniya ta koma wa aliyu
Kuma a yadda bilkisu take nuna mata,"cewa take hamida tana jin haushin tarayyar su ne shiyasa take mata bakin cikin duk wani abu me kyau da xai fito ta wajen ta
Haka rayuwar su take tafiya from bad to worst tin ana haduwa ayi magana har ya dawo musu cece kuce daga nan abun ya dawo shiru shiru shi yafiyawa a tsakanin su
Ramat tana mugun son hamida amma ayanzu gaba daya bata ji bata gani duniyar kawai take so ta sama
Ita kuwa hamida gani take duk son kudin ta baxata taba cin amanan aure ba aganin ta tafi karfin haka barin ma da abbakr ya dage yanzu iya wuya yana bata hakkin ta yadda ya dace kuma ykan bata kudade koda tana da su
Hamida Tana da kaxamin son kudi amma dabiun ramat da bilkisu sai ya gundure ta sosai
Babu ta inda ramat bata yi dan su sasan ta suje tare da hamida ba amma haka hamidar taki fir
To Ranar da zasu tafi dubai ita da bilkisu,,Da matukar bacin rai sosai suka rabu da hamida...
Hakan be sa hamida ta kyale ta ba time to time tana kiran ta tana mata nasiha akan hakkin auren aliyu dake kanta,wni bin har jikin ta yayi sanyi
Amma Dayake bilkisu na nan kusa tuni seta goge ma ramat duk nasihar hamida da sta sabbin hudubar shedan din
Ramat takance ta san duk rintsi duk tsiya hamida baxata taba tona mata asiri ba,amma hamshakiya bilki ko daide na lokaci guda bata taba yarda da hakan va
Tace ma ramat kawata kwana 14 kawai xakiyi rayuwar ki ki more rayuwar ki sannan kii same abunda kike bukata na duniya,Kullum a cikin zulma ramat takeyi ita kuma tana dada shiga
Hamida dataga babi madakata ramat ta zulme sosai sai kawai ta fita sha'anin su ta fara working iya abunda zata samu ta shirya tsaf da niyyar xata bar saudia
Bayan su ramat sun yi kwana 10 acan dubai nan abbakar yazo yyi kwana daya a saudiya..
Hamida tace mashi ita kam xata bishi su dawo nigeria tana ganin kamar ta gama nata part din.
Abbakar yasha mamaki matuka dan asanin sa basu na saka ranan dawowa ba,yayi yayi hamida ta fada mai gaskiyan meke faruwa amma haka taki sam daya matsa mata setake ce da shi kawai tasauya ra'ayi ne taga kamar zaman auren ta zaifi mata
Zaman saudiyar sannan tana so ta nitsu dan ta juya kudin ta
Duk da ma bawai ta fasa neman kudin ramat bane,kawai dai na saudian ne ta yafeshi ..
da kyar ta bada zuciarta hakuri dan har suka tattara sukayi airpot abun na mata zafi aranta sosai.
Taso ace tasamo kudin harkan man fetur din nn da ko babu komai tasan zata zamto wata karaman billionaire inta juya su anan nigeria amma ayanzu haka bata wani dinke manyan manyan harkoki ba sabida Ramat ta bi ko ina ta toshe da tsabar son zuciyarta damuwar ta befi ta mallaki rijiyar man fetur ko da guda daya ba sannan ahakan ma tana faman shige da fice ne tana so ace aliyu ya mallaka mata exlusive estate dinsa na saudiya.
Millions din da hamida ta dan samo da su ta dawo nigeria da su inda tun ajirgi take kasa yadda xata juya su dan kar su watse
Hakan ya sa ta amince da cewa zatayi zaman hutawa da nazari me kargo a katsina tare da mijin ta na iya tsawon watannin da zai gama aikin sa anan kafin su dawo abuja ta dora daga inda ta tsaya.
A ranar da suka wuce katsina aranan shikuma aliyu ya kamo hanyar zuwa kaduna wajen abokin sa ameer zuciyar sa cike da kewa da mararin ganin yar babyn sa
Jud bata ma san mahaifiyarta ta dawo kasar ba dan yau kusan sati uku kenan basuyi waya ba
sai dai aliyu da yyi tafiya baya nan dinnan yakan bada dama akan driver yana kaita ziyara wajen inna
anan kuma Duk yadda inna taso ace jud tana mata yar kwana biyu amma haka take ki sam
Intazo kullum sedai ta wuni mata can da yamma sai ta koma gidan aliyu dan ayanzu zuciyarta ta riga tayi muguwar shakuwa da nan
Allah Allah take aliyu ya gama yadawo ko ba dan yanayin yadda suke samun shakuwa ba,har can cikin ranta take matukar jin kewar sa da boyayyar kaunar sa
Har ya isa kaduna shagwaba take masa acikin yanayin son shi da bata son ta bayanna mashi a fili sosai
"Zuciyar sa takanyi matukar sanyi in suna tare amma da zarar hanklin sa ya dan dawo jikin sa fully seya dinga jin wani irin nauyi da kunyar abun dayakeyi da jud a zuciyar sa sosai
duk dama yana yawan jin special feelings me karfi a zuciyar sa in yana tare da ita ..
Dukanin Bayanan da likitar sa tayi masa ya gamsu kuma ya fahiimce cewa sauki zai samu nan bada wani lokaci ba.
Tun yana lagos in suna waya hakan zaiyi ta tursasa ta yana dan cusa mata tambayoyi game da yadda takeji ajikin ta in ciwon ya tashi.
tun tana dan kaucewa sabida kunyan furta wasu abubuwan amma data lura aliu da gaske yakeyi dakan ta ta sake sosai kusan komai nata a yanzu haka shikadai yake sani.
Tsananin kula da nuna so suke zubawa wa junan su sede babu wanda yayi shirin furtawa
Yanzu ana hutu ne a schl dan haka jud bata da wani aikinyi se na amsa kirar sa da hira da shi chat ko a video call.
Dama yar kwana biyu yace mata zaiyi a kadunan amma dayaje sai yaci karo da cewa ameer zaiyi lauching wani project dinsa,a dan zaman sati da yace zai karayi hakan yasa jud ta kasa daurewa Kullum sukayi waya se ta narke mishi tana nuna rashin jin dadin ta akai haka kawai takejin ta a mugun matse tayi wani irin mugun sa damuwar aliyu acan ckin aranta
All her life bata taba samun wani babba wanda ya tsaya mata kai da kafa akan damuwar ta na ciwon sha'awa ba kamar aliyu
Abubuwan data gaggaya ma aliyu game da kanta tasan har ta mutu baxata iya shring dinshi da iyayen ta ba
Takanyi la'akari da cewa ai Aliyu shida kansa ya sauke girman sa da duk wani matsayin sa ya shaku da ita sannan ya bata wannan cikaken damar tare da shi..
ranan daya cika kwana na biyar a kd jud tayi yar fushin kuruciya na soyayya saita kashe wayarta har washe gari aliyu yana kira bai same ta ba koda yayi ta neman shiru yaji babu dadi sosai aransa
washe gari sassafe ya kira safiya ya nata tambyar ko lpya anan yaji cewa jud tana nan cikin koshin lpya .
Zama yayi nan da nan ya tura mata sakon tex,a amsar da ta basa ne yasa ya fahimce cewa fishi takeyi da shi..
Murmushi yayi tayi yana jin dadin abun aransa,.yana matukar son mace me salo salo na iya nuna soyayya da shagwaba
Aransa yakanso yayi duk abunda take so din badon baya sonta
Soyayyar su suke kwasa suji dadi kamar yan kananan yara.
Duk bayan Sati biyu hamida zata zo nigeria shima in ya samu sarari ko bai gaya mata ba zata gansa ya zo wajen ta har saudi
Daga nn A hankli abubuwa suka soma ja tsakanin ta da ramat adaya bangaren kuma suna dada ninkuwa tsakanin ta bilkis
Harkan satar kudi da duk wani harkan kaxanta bikkisu ta iyasu kuma shi take cusa su wa zuciyar ramat ta inda ita kanta ramat din batayi tsammani ba
Har suka zo suka samu mafitan da xai sada su da sultan a saukake amma wai sai sun cike wasu dokoki
abun ya kwana yana damun ramat matuka a zuciarta dan kuwa ba a cikin saudi za'ayi deal din ba a dubai zasu dinke harkan tare da wasu hamshakan labarawa dangin sarauta amma su irin masa kaxamin harkokin nan ne sosai,batare da bata lokaci ba bikisu ta bayyana ma ramat cewa zasuyi asalin karuwanci ne karara na kwanaki 14 da wayannan hamshakan.
Dama Dokar deal da su shine ayi ta kwana da su ana holewar insun gama da kai se kafin nan su samar maka shiga inda ake bukata
Da kyar ma ramat ta iya gaya ma hamida qudirin su inda hamida tayi tur da wannan tsari abun har ya so ya kawo musu tsabani
Tace hamida kin bani mamaki, to in har baxaki bini ba duk abunda ya zo ya sameki daga baya ke kika jawo
Cikin yin mata fada hamida ta nuna mata illar kawancen ta da bilkisu a matsayin ta na matar aure wani bin ramat takan sassauto tayi la'akari Amma daga maganan ya dawo ya shige kunnen bilkisu se ta dada zuga ramat tace mata ai bakinciki hamida take mata dan taga harkan ze kawo wuta sosai
Ramat tun bata so ta yadda har ta zo ta sa hakan aranta
Musamman in hamida ta kawo maganan rayuwarta da aliu,da wanda zataje ta jefa kanta a yanzu,tasa ita kanta ramat tana bukatar namiji amma dake duniya ne agaban ta shiyasa take matsewa.
Kullum suka tashi musu ramat xata hado harda haushin rashin temaka mata dayayi ta zazzage shi agaban hamida
Tace duk abunda naje nayi da maxa aliyu shi ya nema makansa ai dayana so na da cikin dakikika zai nema mun hanya,ai nasan yanayin mu'amalar sa ta nan wallhy duk abunda ya nema da gudu zasu bashi
Aganin ramat hamida is just obsess with nata mijin shiyasa take so itama tabar neman duniya ta koma wa aliyu
Kuma a yadda bilkisu take nuna mata,"cewa take hamida tana jin haushin tarayyar su ne shiyasa take mata bakin cikin duk wani abu me kyau da xai fito ta wajen ta
Haka rayuwar su take tafiya from bad to worst tin ana haduwa ayi magana har ya dawo musu cece kuce daga nan abun ya dawo shiru shiru shi yafiyawa a tsakanin su
Ramat tana mugun son hamida amma ayanzu gaba daya bata ji bata gani duniyar kawai take so ta sama
Ita kuwa hamida gani take duk son kudin ta baxata taba cin amanan aure ba aganin ta tafi karfin haka barin ma da abbakr ya dage yanzu iya wuya yana bata hakkin ta yadda ya dace kuma ykan bata kudade koda tana da su
Hamida Tana da kaxamin son kudi amma dabiun ramat da bilkisu sai ya gundure ta sosai
Babu ta inda ramat bata yi dan su sasan ta suje tare da hamida ba amma haka hamidar taki fir
To Ranar da zasu tafi dubai ita da bilkisu,,Da matukar bacin rai sosai suka rabu da hamida...
Hakan be sa hamida ta kyale ta ba time to time tana kiran ta tana mata nasiha akan hakkin auren aliyu dake kanta,wni bin har jikin ta yayi sanyi
Amma Dayake bilkisu na nan kusa tuni seta goge ma ramat duk nasihar hamida da sta sabbin hudubar shedan din
Ramat takance ta san duk rintsi duk tsiya hamida baxata taba tona mata asiri ba,amma hamshakiya bilki ko daide na lokaci guda bata taba yarda da hakan va
Tace ma ramat kawata kwana 14 kawai xakiyi rayuwar ki ki more rayuwar ki sannan kii same abunda kike bukata na duniya,Kullum a cikin zulma ramat takeyi ita kuma tana dada shiga
Hamida dataga babi madakata ramat ta zulme sosai sai kawai ta fita sha'anin su ta fara working iya abunda zata samu ta shirya tsaf da niyyar xata bar saudia
Bayan su ramat sun yi kwana 10 acan dubai nan abbakar yazo yyi kwana daya a saudiya..
Hamida tace mashi ita kam xata bishi su dawo nigeria tana ganin kamar ta gama nata part din.
Abbakar yasha mamaki matuka dan asanin sa basu na saka ranan dawowa ba,yayi yayi hamida ta fada mai gaskiyan meke faruwa amma haka taki sam daya matsa mata setake ce da shi kawai tasauya ra'ayi ne taga kamar zaman auren ta zaifi mata
Zaman saudiyar sannan tana so ta nitsu dan ta juya kudin ta
Duk da ma bawai ta fasa neman kudin ramat bane,kawai dai na saudian ne ta yafeshi ..
da kyar ta bada zuciarta hakuri dan har suka tattara sukayi airpot abun na mata zafi aranta sosai.
Taso ace tasamo kudin harkan man fetur din nn da ko babu komai tasan zata zamto wata karaman billionaire inta juya su anan nigeria amma ayanzu haka bata wani dinke manyan manyan harkoki ba sabida Ramat ta bi ko ina ta toshe da tsabar son zuciyarta damuwar ta befi ta mallaki rijiyar man fetur ko da guda daya ba sannan ahakan ma tana faman shige da fice ne tana so ace aliyu ya mallaka mata exlusive estate dinsa na saudiya.
Millions din da hamida ta dan samo da su ta dawo nigeria da su inda tun ajirgi take kasa yadda xata juya su dan kar su watse
Hakan ya sa ta amince da cewa zatayi zaman hutawa da nazari me kargo a katsina tare da mijin ta na iya tsawon watannin da zai gama aikin sa anan kafin su dawo abuja ta dora daga inda ta tsaya.
A ranar da suka wuce katsina aranan shikuma aliyu ya kamo hanyar zuwa kaduna wajen abokin sa ameer zuciyar sa cike da kewa da mararin ganin yar babyn sa
Jud bata ma san mahaifiyarta ta dawo kasar ba dan yau kusan sati uku kenan basuyi waya ba
sai dai aliyu da yyi tafiya baya nan dinnan yakan bada dama akan driver yana kaita ziyara wajen inna
anan kuma Duk yadda inna taso ace jud tana mata yar kwana biyu amma haka take ki sam
Intazo kullum sedai ta wuni mata can da yamma sai ta koma gidan aliyu dan ayanzu zuciyarta ta riga tayi muguwar shakuwa da nan
Allah Allah take aliyu ya gama yadawo ko ba dan yanayin yadda suke samun shakuwa ba,har can cikin ranta take matukar jin kewar sa da boyayyar kaunar sa
Har ya isa kaduna shagwaba take masa acikin yanayin son shi da bata son ta bayanna mashi a fili sosai
"Zuciyar sa takanyi matukar sanyi in suna tare amma da zarar hanklin sa ya dan dawo jikin sa fully seya dinga jin wani irin nauyi da kunyar abun dayakeyi da jud a zuciyar sa sosai
duk dama yana yawan jin special feelings me karfi a zuciyar sa in yana tare da ita ..
Dukanin Bayanan da likitar sa tayi masa ya gamsu kuma ya fahiimce cewa sauki zai samu nan bada wani lokaci ba.
Tun yana lagos in suna waya hakan zaiyi ta tursasa ta yana dan cusa mata tambayoyi game da yadda takeji ajikin ta in ciwon ya tashi.
tun tana dan kaucewa sabida kunyan furta wasu abubuwan amma data lura aliu da gaske yakeyi dakan ta ta sake sosai kusan komai nata a yanzu haka shikadai yake sani.
Tsananin kula da nuna so suke zubawa wa junan su sede babu wanda yayi shirin furtawa
Yanzu ana hutu ne a schl dan haka jud bata da wani aikinyi se na amsa kirar sa da hira da shi chat ko a video call.
Dama yar kwana biyu yace mata zaiyi a kadunan amma dayaje sai yaci karo da cewa ameer zaiyi lauching wani project dinsa,a dan zaman sati da yace zai karayi hakan yasa jud ta kasa daurewa Kullum sukayi waya se ta narke mishi tana nuna rashin jin dadin ta akai haka kawai takejin ta a mugun matse tayi wani irin mugun sa damuwar aliyu acan ckin aranta
All her life bata taba samun wani babba wanda ya tsaya mata kai da kafa akan damuwar ta na ciwon sha'awa ba kamar aliyu
Abubuwan data gaggaya ma aliyu game da kanta tasan har ta mutu baxata iya shring dinshi da iyayen ta ba
Takanyi la'akari da cewa ai Aliyu shida kansa ya sauke girman sa da duk wani matsayin sa ya shaku da ita sannan ya bata wannan cikaken damar tare da shi..
ranan daya cika kwana na biyar a kd jud tayi yar fushin kuruciya na soyayya saita kashe wayarta har washe gari aliyu yana kira bai same ta ba koda yayi ta neman shiru yaji babu dadi sosai aransa
washe gari sassafe ya kira safiya ya nata tambyar ko lpya anan yaji cewa jud tana nan cikin koshin lpya .
Zama yayi nan da nan ya tura mata sakon tex,a amsar da ta basa ne yasa ya fahimce cewa fishi takeyi da shi..
Murmushi yayi tayi yana jin dadin abun aransa,.yana matukar son mace me salo salo na iya nuna soyayya da shagwaba
Aransa yakanso yayi duk abunda take so din badon baya sonta