Sashe 25
Kudi Kumbar Susa Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
sannan zansa aljanu su rufe zuciyan sa da bakin kyalle ta inda baxai sake jin sha'awar kallon wata mace a waje ba,ina nufin mudiin ba a gidan sa yake ba to duk wacce zai gani awaje baze ji komi akanta ba,Yace sannan aliu zai zamo tamkar kifiyar da bata da seti zai zamto kamar yaro karami agaban bukatunki na yawon neman dunia daga yau base kin damu da shi ba kiyi abunda kikaga dama kuma zai kasance mai kuruciyar zuci sede kuruciyar bazata amfane shi akan wata macen daban ba sai akan mace na cikin gidan sa
Kin fahimce ne?
Wani Murmushi ramla tayi tana washe hakwara dan dama hakan take so ace aliu baya iya kallon matan wajr na gidan kawai zai kalla,hmm tabe baki kawai hamida tayi.
Shege Yace to kinji,dan haka se karki sake tara mata a gidan ki,kai masu aikin ki mata ma saiki rage su..
Xakisha mamaki in kika ga aliu yafara jirgita sallolin sa yana wasu abun kamar baisan kansa ba,zakiyi hakuri da sabbin halayen sa wannan duk matakin mu..yata ki kwantar da hankalin ki,wani shiru yy can sai ya ciro wani kullin gari mai axaban qamshi yace game da maganan baki so ya
guje miki akan gado duk sanda kika neme sa ga nan magani ki hada da jinin al'adar ki kisa masa a abun sha,sede in kikayi kuskure komai zai iya faruwa..
Tace ahh dodo ai kasanni ni babu wani kuskure a lamari na..yayi murmushi ya shafa ta kadan yana wani lashe baki Yace nasanki ramat..
Kedai karki mance duk abunda na gaya maki
A haka sukayi ta tattaunawa amma sosai hamida ta fahince cewa dodon kasa yana boye musu wani abun ne dan kar suji tsoro
Hamida ta lura kaf ta gane noke noken sa da zagaye xagayen sa da alaman yaki ne ya gaya musu menene al'amari me girma dayake ta nanatawa cewa zai faru arayuwar ramla
Haka har suka kammala zancen su harda na maganan tafiyar su kasuwanci a kasar saudia da suke faman shiri a boyen anan ma boka ya bada ramla cikakken shedan cewa ya hango mata nasara mai girma amma in har ta har xata rufe ido ta share tashar auren tan for tht moment ta rungumi neman duniyar harda bata shawara yace ramlatu daga kin tafi saudi karki sake ki dawo cikin sauri har sai kin samu biyan bukatan ki sabida in har kika dawo ma aliu to lallai baxaki sake komawa ba..
Ramla da hamida sukayi godiya,karfe tara da rabi na safiya suka kintsa kansu by 12noon sai gasu a harabar gidan alhaji abubakr alkali.
7: 18Koda sukayi parking a harabar basu fito a motar ba sanda sukaja kimanin mintinuna 30 suna tattaunawa.
Yau ne rana na farko da Hamida tace kawata nifa ban gamsu da maganganun shege ba tabbas akwai abunda ake dannewa ba aso ne muji...ramla tace hmmm da Allah share shi,chan ta matse masa hamida,nide yanzu tunda an wargaza ma aliu tunani ance kuma zanci nasaran harkoki na ai banda wata matsala a rayuwa,..
hamida tay shiru cikin tunani,chan tace to yanzu in mukaje saudin haka zaki barshi yayi ta fama babu macce har sai kin dawo?ke kanki kinsan in mukaje sai inda Allah yayi dawowar mu..ramla kar aliu ya mutu da ciwon sha'awa fa..
Salon katse maganan da sauri ramat ta Wani riko hannun ta tace Hamidaaaaaa..
ke dai kibar wannan maganan ni walllyy natsani murika sako gutsiri tsome akan abunda an riga an gama mana da shi,meyafi dadi ace miji bazai kalli na waje ba?"yan mata masu aikin ki fa?tace duk yau zan kore su..safiya ce kawai zata xauna itakan ai kinsan ta tsufa,hamida tace hmm toh,"kedai kiji da mijin ki hamida ya ma yarda miki muje din?hamida wannan karon fa baxan wani jiraki ba,nida nake so this week mu tafi?harkan nan na kudin man fetur ne kuma kinsan muna bukatar tsayawa dakan mu kafin muyi nasara
hamida tace nasani anma niko magana ban masa akai ba dan nasan hanyar da zanbi in nace ya barni din zai barni,sede
ramat akwai wata yar matsala, nasan indan in shawo kansa ya barni inje ne bazai zamo min damuwa ba,amma abbakr ya kwallafa yarsa aransa.. Akan jud baison na motsa ko ina,shi damuwar sa karna barta kara zube,bakiga dole kwana biu na sa ido akanta ba?cewa yy wai bata da lpya yana bukatar in kula masa da yarsa
..wani tsaki ramla taja budan bakin ta ke da wuya sai suka hango inna kainuwa ta fito daga gidan alhjn ne a bayan ta sun fito atare,babu bata lokaci hamida ta sauya fuska ta harde rai "kan ubancan waya bada wannan bakar munafukan daman zuwa min gida?ramla tace ba anga baki nan ba ai dole a sauka,to muje muji da wani munafurcin tazo kawata ya kamata fa ki sa boka ya nade kafar matar nan yawon ta ya fiye yawa..
Tsaban haushin ganin inna mita kawai hamida ta shigayi tana kukuni tana cewa wannan karamar kucakar zan kai gidan boka?barta ni nan na isheta...'cike da isa da bunkasa suka bude motan suka sauka inda tun kan su karaso suka jawo hanlkin su inna
Inna tace."Alhamdull gata nan ma ta dawo,toh abbakr ni zan wuce dan Allah a kula Allah ya kuma bada yarinya lpya,tun kan alhj ya amsa babu sallama babu komi hamida tace waye marar lpya agidan nan ko dai anzo ana cika mana kunne?cikin dauriya inna tace jud ne bataji dadi ba..hamida tace what?..alhj yayi saurin cewa ke dakata min,daga ina kike ne? waya baki izinin ficewa agidan nan kin bar yarinya zata mutu
..ai bata ko kula ba suka yi yuu ta wuce ciki duka suna biyo ta inda ta ci karo da jud kwance akan cushion a falor sai rawan dari takeyi..
tace subhanallah" jud..jud meya sameki?me aka miki?..tuni inna ta sauke kan ta kasa dan wani kallon raini da kaskanci da ramla take ma innan ko tace zata kulata abun bazaiyi musu dadi ba,hamida turo gwalin ta gaba tayi tace alhj meyasame ta,nide zan kai yata asibiti baxa a kashe min ita ba ramla pls tayani,..atare suka nufo zasu dauke jud..sai sukaji sautin.."dont u dare touch her a tsawace alhj abkr ya dakatar da su,"hamida nace ina kuka fito? Kuma d izinin waye,hade rai tayi Tace Wani abune ya taso ma ramla shine mukaje ko ramla?ramla tace kwarai kuwa kuma dare mukayi anan shiyasa muka kwana tace ehh anyi haka...Alhj sai yyi shiru ya tsura musu ido tsaban takaicin su har wani turiri yakeji a tsakar kansa,ya tsani tarayyar hamida da ramla,dan iya zaman sa da matar sa bata tashi masa rashin da'a mafi muni sai suna tare...
Aransa ya gama sawa ramla itace gurbatacciyar,dan haka ya rufe idon sa ya masife su cikin nuna bazai dauka ba..sannan yace kar ta sake barin masa ya acikin wani hali
Hkr sosai inna take bashi,sukam basu ma kulasa ba,ba wani abu bane yasa hamida bata son inna illa iya nuna wadatar zucin inna
Da rikon addinin ta.
Hamida Ta tsani talauci dan haka batayi da duk wanda yakejin kansa ababu ruwan sa da duniya
Ashe Tun jiya cikin dare jud take zazzabi,tarasa wanda zai taimaka mata shine ta kira inna kainuwan da kanta to ita ta kwana tana mata adduoi tana bata magani har aka samu sassauci...
Hamida duk taji zancen hakan amma hakan be hanata yin rashin kunya ma inna ba,ar cikin ran ta mita takeyi tana cewa daga tayi tsallaken kwana daya shine aka zo zuga mata miji?ita abar mata yarta batace tana bukatar taimkon kowa ba.tace ma abbkr tafiya kam sunyi ai kowa yana da uzuri arayuwan sa,"inna sam bata son raini dan haka ta sallame su sadaf sadaf tayi waje Shima abbakr be sake tanka musu ya bi bayan inna...
Sai kada kai da kaffauwa ramla keyi aranta tana jin haushin hamida data kyale abbakar yana isa yana bunkasa da ita acikin gidan..
Da Sigar damuwa hamida ta juya ta kalle yarta dake kwance Tace "Jud..mama iss here Taso ki gaya min damuwar ki..jud dake shiru tana kan jin hayaniyar sun da kyr ta dago kai cikin nishi tana maida numfashi tun kafin ta gyara zama hamida ta jawo ta jikin ta ta rungume ta cike da nuna tausayawa'
"ina ke miki ciwo?wani langwqamewa jud tyi batace uffan ba ta nuna marar ta,hamida tace tun yaushe yafara miki?a hnkli ta furta mama jiya da dare ne amma abba yakaini asibiti..adame tace me akace to,jud tayi shiru.. can tace yace wai in dinga hutawa,wani tsaki mai sauti ramla taja batare da tabaro jud ta idar da maganan ba,cikin masifa tace kinga shirmen ko?waike karamar yarinya ce da zaki dinga langwamewa kina jawa uwarki bakar magana?yanzu kinji dadi da aka raina mata wayo anan wajen wainikam ke wata irin yarinyace?wani kukan shagwaba jud ta fashe da shi tana me jin haushin ramat har cikin ranta,..da alama hamida ma bata so fadan da ramat din tayi ma yarta ba amma se bata wani nuna ba ta fra lallashin ta,tace its ok da Allah ai gaskiya ne,baby na ki warware ko?nida zanyi tafiya in barki shine zaki ballo min jaraba?
Hakan da hamida tayi sosai ya dada bata wa ramat rai
A shagwabe jud tace mama haka kawai ciki na yake kullewa wallhy banajin dadi...tace shuush ya isa haka..ince akwai maganin ciwon ciki?jud tayi shiru.. toh maxa tashi kije dakin ki kisha ina zuwa yanzu kinji?,cikin yauqi da kasala ta ja jikin ta ta nufi dakin nata,aka bar ramla da kyabe baki
Kallo daya Hamida ta mata itama ta kyabe baki"ramla
Wato ke sam jinin ki bai hadu da yara ba
Ramat Tace sam
musanman ma yarkin nan kin sakalta ta dayawa hamida,ki ga yadda take larnewa kamar wata me ciki? kenan bazata mike tayi abu dajikin ta kamar ya mace ba?gaskiya albasa batayi hannun ruwa ba hala ma mestrual pain ne ko?..hamida tace oho,nide tana yawan complain cewa tana mafarke mafarken aure, ciki na ciwo..kuma da nace ta fidda miji sai tace min a'ah...
Kin fahimce ne?
Wani Murmushi ramla tayi tana washe hakwara dan dama hakan take so ace aliu baya iya kallon matan wajr na gidan kawai zai kalla,hmm tabe baki kawai hamida tayi.
Shege Yace to kinji,dan haka se karki sake tara mata a gidan ki,kai masu aikin ki mata ma saiki rage su..
Xakisha mamaki in kika ga aliu yafara jirgita sallolin sa yana wasu abun kamar baisan kansa ba,zakiyi hakuri da sabbin halayen sa wannan duk matakin mu..yata ki kwantar da hankalin ki,wani shiru yy can sai ya ciro wani kullin gari mai axaban qamshi yace game da maganan baki so ya
guje miki akan gado duk sanda kika neme sa ga nan magani ki hada da jinin al'adar ki kisa masa a abun sha,sede in kikayi kuskure komai zai iya faruwa..
Tace ahh dodo ai kasanni ni babu wani kuskure a lamari na..yayi murmushi ya shafa ta kadan yana wani lashe baki Yace nasanki ramat..
Kedai karki mance duk abunda na gaya maki
A haka sukayi ta tattaunawa amma sosai hamida ta fahince cewa dodon kasa yana boye musu wani abun ne dan kar suji tsoro
Hamida ta lura kaf ta gane noke noken sa da zagaye xagayen sa da alaman yaki ne ya gaya musu menene al'amari me girma dayake ta nanatawa cewa zai faru arayuwar ramla
Haka har suka kammala zancen su harda na maganan tafiyar su kasuwanci a kasar saudia da suke faman shiri a boyen anan ma boka ya bada ramla cikakken shedan cewa ya hango mata nasara mai girma amma in har ta har xata rufe ido ta share tashar auren tan for tht moment ta rungumi neman duniyar harda bata shawara yace ramlatu daga kin tafi saudi karki sake ki dawo cikin sauri har sai kin samu biyan bukatan ki sabida in har kika dawo ma aliu to lallai baxaki sake komawa ba..
Ramla da hamida sukayi godiya,karfe tara da rabi na safiya suka kintsa kansu by 12noon sai gasu a harabar gidan alhaji abubakr alkali.
7: 18Koda sukayi parking a harabar basu fito a motar ba sanda sukaja kimanin mintinuna 30 suna tattaunawa.
Yau ne rana na farko da Hamida tace kawata nifa ban gamsu da maganganun shege ba tabbas akwai abunda ake dannewa ba aso ne muji...ramla tace hmmm da Allah share shi,chan ta matse masa hamida,nide yanzu tunda an wargaza ma aliu tunani ance kuma zanci nasaran harkoki na ai banda wata matsala a rayuwa,..
hamida tay shiru cikin tunani,chan tace to yanzu in mukaje saudin haka zaki barshi yayi ta fama babu macce har sai kin dawo?ke kanki kinsan in mukaje sai inda Allah yayi dawowar mu..ramla kar aliu ya mutu da ciwon sha'awa fa..
Salon katse maganan da sauri ramat ta Wani riko hannun ta tace Hamidaaaaaa..
ke dai kibar wannan maganan ni walllyy natsani murika sako gutsiri tsome akan abunda an riga an gama mana da shi,meyafi dadi ace miji bazai kalli na waje ba?"yan mata masu aikin ki fa?tace duk yau zan kore su..safiya ce kawai zata xauna itakan ai kinsan ta tsufa,hamida tace hmm toh,"kedai kiji da mijin ki hamida ya ma yarda miki muje din?hamida wannan karon fa baxan wani jiraki ba,nida nake so this week mu tafi?harkan nan na kudin man fetur ne kuma kinsan muna bukatar tsayawa dakan mu kafin muyi nasara
hamida tace nasani anma niko magana ban masa akai ba dan nasan hanyar da zanbi in nace ya barni din zai barni,sede
ramat akwai wata yar matsala, nasan indan in shawo kansa ya barni inje ne bazai zamo min damuwa ba,amma abbakr ya kwallafa yarsa aransa.. Akan jud baison na motsa ko ina,shi damuwar sa karna barta kara zube,bakiga dole kwana biu na sa ido akanta ba?cewa yy wai bata da lpya yana bukatar in kula masa da yarsa
..wani tsaki ramla taja budan bakin ta ke da wuya sai suka hango inna kainuwa ta fito daga gidan alhjn ne a bayan ta sun fito atare,babu bata lokaci hamida ta sauya fuska ta harde rai "kan ubancan waya bada wannan bakar munafukan daman zuwa min gida?ramla tace ba anga baki nan ba ai dole a sauka,to muje muji da wani munafurcin tazo kawata ya kamata fa ki sa boka ya nade kafar matar nan yawon ta ya fiye yawa..
Tsaban haushin ganin inna mita kawai hamida ta shigayi tana kukuni tana cewa wannan karamar kucakar zan kai gidan boka?barta ni nan na isheta...'cike da isa da bunkasa suka bude motan suka sauka inda tun kan su karaso suka jawo hanlkin su inna
Inna tace."Alhamdull gata nan ma ta dawo,toh abbakr ni zan wuce dan Allah a kula Allah ya kuma bada yarinya lpya,tun kan alhj ya amsa babu sallama babu komi hamida tace waye marar lpya agidan nan ko dai anzo ana cika mana kunne?cikin dauriya inna tace jud ne bataji dadi ba..hamida tace what?..alhj yayi saurin cewa ke dakata min,daga ina kike ne? waya baki izinin ficewa agidan nan kin bar yarinya zata mutu
..ai bata ko kula ba suka yi yuu ta wuce ciki duka suna biyo ta inda ta ci karo da jud kwance akan cushion a falor sai rawan dari takeyi..
tace subhanallah" jud..jud meya sameki?me aka miki?..tuni inna ta sauke kan ta kasa dan wani kallon raini da kaskanci da ramla take ma innan ko tace zata kulata abun bazaiyi musu dadi ba,hamida turo gwalin ta gaba tayi tace alhj meyasame ta,nide zan kai yata asibiti baxa a kashe min ita ba ramla pls tayani,..atare suka nufo zasu dauke jud..sai sukaji sautin.."dont u dare touch her a tsawace alhj abkr ya dakatar da su,"hamida nace ina kuka fito? Kuma d izinin waye,hade rai tayi Tace Wani abune ya taso ma ramla shine mukaje ko ramla?ramla tace kwarai kuwa kuma dare mukayi anan shiyasa muka kwana tace ehh anyi haka...Alhj sai yyi shiru ya tsura musu ido tsaban takaicin su har wani turiri yakeji a tsakar kansa,ya tsani tarayyar hamida da ramla,dan iya zaman sa da matar sa bata tashi masa rashin da'a mafi muni sai suna tare...
Aransa ya gama sawa ramla itace gurbatacciyar,dan haka ya rufe idon sa ya masife su cikin nuna bazai dauka ba..sannan yace kar ta sake barin masa ya acikin wani hali
Hkr sosai inna take bashi,sukam basu ma kulasa ba,ba wani abu bane yasa hamida bata son inna illa iya nuna wadatar zucin inna
Da rikon addinin ta.
Hamida Ta tsani talauci dan haka batayi da duk wanda yakejin kansa ababu ruwan sa da duniya
Ashe Tun jiya cikin dare jud take zazzabi,tarasa wanda zai taimaka mata shine ta kira inna kainuwan da kanta to ita ta kwana tana mata adduoi tana bata magani har aka samu sassauci...
Hamida duk taji zancen hakan amma hakan be hanata yin rashin kunya ma inna ba,ar cikin ran ta mita takeyi tana cewa daga tayi tsallaken kwana daya shine aka zo zuga mata miji?ita abar mata yarta batace tana bukatar taimkon kowa ba.tace ma abbkr tafiya kam sunyi ai kowa yana da uzuri arayuwan sa,"inna sam bata son raini dan haka ta sallame su sadaf sadaf tayi waje Shima abbakr be sake tanka musu ya bi bayan inna...
Sai kada kai da kaffauwa ramla keyi aranta tana jin haushin hamida data kyale abbakar yana isa yana bunkasa da ita acikin gidan..
Da Sigar damuwa hamida ta juya ta kalle yarta dake kwance Tace "Jud..mama iss here Taso ki gaya min damuwar ki..jud dake shiru tana kan jin hayaniyar sun da kyr ta dago kai cikin nishi tana maida numfashi tun kafin ta gyara zama hamida ta jawo ta jikin ta ta rungume ta cike da nuna tausayawa'
"ina ke miki ciwo?wani langwqamewa jud tyi batace uffan ba ta nuna marar ta,hamida tace tun yaushe yafara miki?a hnkli ta furta mama jiya da dare ne amma abba yakaini asibiti..adame tace me akace to,jud tayi shiru.. can tace yace wai in dinga hutawa,wani tsaki mai sauti ramla taja batare da tabaro jud ta idar da maganan ba,cikin masifa tace kinga shirmen ko?waike karamar yarinya ce da zaki dinga langwamewa kina jawa uwarki bakar magana?yanzu kinji dadi da aka raina mata wayo anan wajen wainikam ke wata irin yarinyace?wani kukan shagwaba jud ta fashe da shi tana me jin haushin ramat har cikin ranta,..da alama hamida ma bata so fadan da ramat din tayi ma yarta ba amma se bata wani nuna ba ta fra lallashin ta,tace its ok da Allah ai gaskiya ne,baby na ki warware ko?nida zanyi tafiya in barki shine zaki ballo min jaraba?
Hakan da hamida tayi sosai ya dada bata wa ramat rai
A shagwabe jud tace mama haka kawai ciki na yake kullewa wallhy banajin dadi...tace shuush ya isa haka..ince akwai maganin ciwon ciki?jud tayi shiru.. toh maxa tashi kije dakin ki kisha ina zuwa yanzu kinji?,cikin yauqi da kasala ta ja jikin ta ta nufi dakin nata,aka bar ramla da kyabe baki
Kallo daya Hamida ta mata itama ta kyabe baki"ramla
Wato ke sam jinin ki bai hadu da yara ba
Ramat Tace sam
musanman ma yarkin nan kin sakalta ta dayawa hamida,ki ga yadda take larnewa kamar wata me ciki? kenan bazata mike tayi abu dajikin ta kamar ya mace ba?gaskiya albasa batayi hannun ruwa ba hala ma mestrual pain ne ko?..hamida tace oho,nide tana yawan complain cewa tana mafarke mafarken aure, ciki na ciwo..kuma da nace ta fidda miji sai tace min a'ah...