← Book details Kudi Kumbar Susa Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 22 OF 108

Sashe 22

Kudi Kumbar Susa Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

zuluf ya yarfe wando jikin sa,inda saukar girman lenght dinsa ya aika mata electric shock har tsakar kanta,ta lumshe ido cikin shaukin sa data mance da shi tsawon lokaci,nan ya samu dama har ya shiga goga kirjin sa akan nata ya na wani irin mahaukacin squexing bomb din ta da passion,kuka ta soma kamar wacce bata so amma ba karamin shigarta abun yakeyi ba,axahiri ma tafisa bukata amma sha'anin ta na neman duniya bazai taba kyaleta ba.

yanayi tana kaucewa sanda tajika shi tsaf,shiko a tsayen yayi yadda yaso da hole din ta har ji tayi kamar baxata iya sake ware kafafun ta ba..

Lengh dinsa Yana da karfi da tsayi so har iya wuya take jin shi in ya shige ta

Duk da radadin dadi da girman dick dinshi bata iya ce da shi ya barta a karo na uku ba Tana ihun dadi tana kiran sunan sa tana squexing kansa amma koda suka gama wasu albarkattaun ashariya ta dinga banka masa tana kuka cikin nishi baiko kulata ta ba,rabon sa daya same hakan tun yaushe?gashi yau da yaki na lallabi ya samu har sau uku

Toilet ya fada ya shiga kimtsa kansa tun daga nan yana jiyo ramat tana shessrka alaman har yanxu bata dena kuka ba,tsaki yaja aransa yana mai rasa dalilin kukan da zagin bayan irin ware masa kafa datayi tana zurma masa ihun dadi...

koda ya dawo dakin samun ta yyi tana ta maganganu kwanciyar sa yyi har bacci ya dauke sa bai san ya takare ba..all he knws is yasamu relief dan inya biye ma jidda yasan duk randa suka hade zata iya kaishi ta baro sa..but he feel ok now..bacci mai lpya ya kwasa..da asubahin fari ya tashi ramat dan tayi sallah haka tayi banza da shi..korafi take wai ya rainata,shiyasa zai yi raping din ta. .ita wallh ba kariya bace baxai kwana da ita a duk yadda yaso ba,haka ya gaji da surutan ta ya barta yaje yy sallan sa ya zo ya kwanta...

aikuwa da safen da wani irin zazzafan bala'i ta farkan da shi...
_PLS DO NOT READ IF YOU DO NOT PAY......_

*Wanda ya fitar tsakanin sa da wanda suka biya ne domin hakkin su ne*
*KUDI..kumbar susa*

_YADDA AKE BIYA,HOW TO SUBSCRIBE,plus payment details_

_FARASHIN SA👇🏿_

#300 naira ne
#450 naira for VIPs

*1- Biya Ta bank acct*

_Use👇🏿_

Account name:
Surayyah muhammad suleh
Acct number 0152983148
Bank: GTB

*Sai ki tura screen shot shedan ki wa 👉🏿08036651119*

*2.MTN RECHARGE CARD OR VTU TRANSFER👇🏿*
*08060712446*

*Sai ki tura screen shot shedan ki wa 👉🏿08036651119*

*3:yan kasashen da ba nigeria ba masu biya ta PAYPAL,OR*
Use👇🏿

Account name:
Surayyah muhammad suleh
Acct number 0152983148
Bank: GTB
Phone Number :07058797141
CITY:bauchi
_PLS DO NOT READ IF YOU DO NOT PAY......_

*Wanda ya fitar tsakanin sa da wanda suka biya ne domin hakkin su ne*

15..Wani watso masa pillow tayi akan fuskan da gatse tace aliu Ka tashi ka biyani kafata munafuki mugu kawai..

dama burin ka ne ka gurgun tani dan in kasa fita neman na kaina se ka samu daman wargajiji da jikina kamar kasami abinci.

Mugu ka tashi kaga abunda ka aikata min,rapist..aliyu wallhy lamarin ka na ban mamaki..
wani tsaki taja tana diri sai Yy tsam dakansa cikin pilow

Da kamar bazai amsa ba but data cigaba da surutun ransa sai ya soma hawa yana baci da yadda take maganganun da gadara da nuna rashin da'ar ta a fili

..ya dan dago idanun sa ahankli ya kare mata kallo nity ne ajikin ta tayi tsaye akansa kamar zararriya sai surutun take kanyi,ni ba karuwa bace da zaka hauramin duk yadda kakeso,..abunda kayi jiya bazan dauka ba..koka neme ni ta hanyar da ya dace kokuma nakai karar ka kotu wannan ai zalunci me..

Sabida yasan yana da fushi sosai sai ya danne zuciyar sa,he remain queit for sometime har tagama masa baraxanan nata

Can ya dago muryansa a kasa kasa yace ramat xaki kaini kotu akan hakki na?
tace eh tabishi da kallon ta isa...yace to shikenan kiyi hkri amma dan Allah kibari wata ta shigo gidan nan dan nima bazan iya sa ido inyi ta kallon ki haka ba,
Tace mene? Nan ya wara mata idanun sa yace yes
"Nace inada bukatuna, kuma bazan je waje in nemi komai bayan na ajiye mace agida na ba

Hannu ta dora akan kugun ta tanai masa wani masifaffen kallo...tace ehhh inye?ohh dama nice nake hana ka auren?aure ai inkayi niyya yinshi kake yi tsaban wulankanci shine zaka laka min damuwar ka akaina?ni nataba rike ka?..kaje mana kayi aure aliyu..im tired of u kanajina ko? jiki na ba abun wasan ka bane na fada maka kenan..

Juyowa yy da sauri dan tun da suke da ramat yau ne rana ta farko da tace mai yaje yy auren tagani..

tsanan datayi ma kishiya yasa ko acikin wasa bata cewa ayi mugani ba sai dai tafiye cewa baka isa ba..nan ya tabe baki Yace haka kikace?tace e na fada kuma kaji da kyau nafada maka

"jikin jidda ce ya fado masa arai yana me lunshe idununsa,nan dai sai ya kaucar.

mikewa yy azuciye cikin dakatar da ita yace tunda haka kikace its ok babu komai kije kirike jikin ki,nikuma duk matakin dana dauka ke kika jawo..

Tace eh din,ta bishi da ihu tana gwaleshi Har ya fita ya barmata gidan da alaman bata dena ba. .

He was so sad,ace ya ma ci sa'a kenan yau ya kusanci matar sa amma da safe sai ta tashi mai da mashi tijara?..yace meyayi da zaiyi derservng haka bayan ga dalla dalla mata nan a duniya suna neman irin sa..he just cant bear it anymore...bai de yanke hukuncin zai dawo maxinaci ba amma tabbas ya qudira sakin jikin sa da jidda ko dan ya samu relief daga abunda ramat takeyi...

Daga ranar Kwana biu masu kyau suka dauka basa ko ga maciji,ramat tafishi laifi amma ita ce mai daukar zafin,shima sai ya daure fuskn sa sosai baya kulata

Har aranta bawai bata son aliyu bane kawai dai tafiso tayi controlling dinsa ne mai gaba daya ya dawo sai abunda tace masa kamar bawan ta_

ga wani tsinannn kishi dake mugun damun ta,cewa da yayi zai dauki mataki,akan haka bata rusuna ba dan arana ranar ta kira boys din ta ta sa su maxa a bibiya mata wajajen da aliu yake zuwa da kuma wayanda yake muamala da su yanzu

Washe gari dayin haka ta tattara jakar ta ta nufi airpot shima aliu ji yayi cewa ramat ta tafi yola sai bayan kwana uku xata dawo...

Tunda yaji hakan Bayan Hmm bai sake cewa uffan ba,jidda kuwa tana can tana fama da tsumayin sa gashi motar san daya bata bakaramin daga mata aji yayi ba,karya nikin baninkin yadda ta saba shi takeyi,ayanzu har tana da masu mata aiki a hostel infact dakin manyan yara ta koma xama inda basu fi su biyu ba,duk tabi ta ishe su da hirar motar jim kadan sai kaji tace ai wannan motar ba komai bane a jerin motocin gidan su ita tama gaji dashi,...haka ta ruda mutane da yawa gashi aliu baizo ba amma yakan tura mata kudi ta yi top up..

Bangaren ramat kuwa daga isar ta yola ta nema aka kaita gidan babban aminiyar mum din ta wato magajiya maryamu,ita bafulatannan yola ce amma maman ta yar katsina ce but ta rike harkan karuwanci adacan sosai

To da tsufa yazo mats shine ciwo ya tarkata su ya aje a awaje daya kullum takan tina jumare dan zaman amana sukayi sosai abariki

Tarba mai kyau aunt maryam tayi ma ramat,nan suka zauna hiran duniya inda take dada zigata akan wasu abubuwam har aka zo kan maganan auren ta.

Tace anty maryam,mama tace in har akan maza ne komi zan iya gaya miki zaki nemi min mafita"anty ina son mijina aliu"kema kuma kinsan abunda boka yace wai baison haihuwa da yawan shakuwa amma halayen aliyu yafara bani tsoro yanzu haka raping dina yake so ya fara yi..

Ant maryam Tace raping?harara me zafi ta watsa ma ramat "sai kuma kika barshi ko?

Ramat tace ah'a na masa tass amma baraxanan sa ne bangane ba,duk da yasan yadda nayi banka banka na hana sa aure amma waicewa yake zai dauki mataki inje da jiki na

..anty maryam tace owo zai shiga neme neme kenan..

" cikin yanayin masifaffen kankace idanu ramat tace neme neme? Hmm tabdi jam Allah ya sawwaka wallhy aliu bai isa ba..shidin waye?

Tabe baki anty tayi tace"Hmm to abunda yake nufi kenan yata...kedai ki sa ido sosai,ko ki kaisa wajen shege maza a datse manhood dinshi kinga ai kin huta..

Atake ramat tace ahhh mama maryan wata rana nima fa zan bukace shi....kawai dai bazan lamunci cin amana bane bare kishiya..pls me zanyi?

Wani shiru Aunt maryam tayi tana me lulawa kundun nazari

Kwanan su uku suna tataunawa akan haka,anty maryam harta gane cewa tsananin kishin ramat bai tsaya iya nan ba,asali kishin ta ya samo asaline bisa ga yadda take mugun jin dadin jikin aliyu....amma tambayar shine ke baxaki bashi duk lokacin daya so ba sannan Kin hanasa aure?..

tunda taji ramat din ta nace da cewa xata sa ido akansa..
Se ta mata shiru bata shawara me karfi ba

a wannan karon it will be the last option for her takai maganan aliu wajen boka shege..

Dan duk sanda aliu ya tabata ita kadai tasan halin data ke shiga na jin dadi

Gani take baza'a sake samun namiji mai dadin sa a dunia ba

suna cikin hirar aka kira ta awaya cikin mata bayani akan cewa tun data tafi ake ganin aliyun ta da wata yar makatnta,tarihin jidda da komi har labarin motar aliu dake hannun ta sanda aka fada mata

A razane Ta mike tsaye axafafan yanayi ta dafe kirjin ta anty tace ramla lpya?

tace anti ni ban ci ta zama ba aliu ashe har yan makarta ya soma bi?to wallhy sai na ci uban ta..senaga gatan ta,sena...ta jero ashariya yafi sau a kirga
Chapter 22 · 0% Book details