Sashe 84
A Bakin Wawa Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
" Ina?"
" Paris, nake fada maka, wai sai da suka je airport aljanar nan ta kirani da wannan muryan ta ta,sai ca tace to idan Ka ga dama Ka tashi mu muna airport, Kai kaga wata mikewa danayi da kayan bacci ajikina kawai ta dauki jaka ta na goya daman na hada komai na, na dauki waya ta da wallet a dari na fito bamma rude gidan sai Mai gadin ne, ya rufe drivern kwa, kawai gudu yake ganin na fito a haukace, ina zuwa kuwa na Shiga, aikuwa nine last a shiga"
" Sun tashe Ka kaki tashi"
" Wai haushi taji na koma bacci Dana dawo sallah shine aka min wannan abu, kasan ta fa, to jarabar yanzu ta linka ta da"
" Amma ta hadu da wannan kawar ta ta ko?
Mai shegen surutu kamar loro"
Gyara Zama yayi ya lankwashe kafa daya,Daya kuma a kasa,
yace'' ai in fada maka, muna sauka na hango su, da tafiya zasuyi su barni, aikuwa na gano su, muka tafi, muna zuwa fa da yamma sai ta Kira sahr wannan 'ya de data zo daukan mu muje gidan su, tun a mota ta ringa zuba take yi, takeyi, ko nace suke yi, Ashe ma 'yar uncle Felix ce,Ashe Kai Baka San Shi ba"
" Nasan Shi ban taba ganin saba de''
'' yawwa to 'yar sace''
" Daga nan muka je London zamu gano Bros sai aka ce sun dawo 9ja shikenan sai muka koma Spain, show ya barka"
" Kai dai bari daman naje''
" Sosai ma"
"Sai me kuma?"
" Ande ji wani wuri kude kam, ohh su glip da gulma sannu to"
Ganinta da bowl Mas'ud da yayi yasa Shi yin shiru sai da ta zauna ya koma kusa da ita yace" Zan sha, kinsa de ni dake tamkar hanta da jini haka muke forever and ever ne"
Mas'ud yace'' andeji kunya,kaima kaje Ka hada naka mana"
Pillow ya dauka ya wurga masa yace'' waye yaji kunyar?
Reni ko?"
Shima dauka yayi ya wurga masa, yace'' Kai din fav bro twinny"
Aikuwa sai suka fara daga karshe ma tashi sukayi suna zagaye kujeru suna gudu, su Yusuf ne suka shigo da gudu su Duka ukun sukayi kanta suka rungume ta,
Ihun sune yasa su Mas'ud tsayawa yace'' Ku meye haka?
Zaku wani zo ku wani rungume ta, sai kace Yaran da aka gudu aka Bari, dalla Ku sake ta"
Ummu ta mararai ce tace'' Haba yayamu, yanzu yaushe ta dawo mu Dade bamu hadu ba fa, shiyasa"
Wani fasa dadi yake ji duk sanda aka ce masa yaya, dawowa yayi ya zauna yace'' aww haka ne fah, Ashe anjima ba'a hadu ba"
Yusuf yace'' wata uku fah, ai ba wasa ba"
Yaseer yace'' to da waya ce wasa ne"
Bige Shi yusuf yayi yace'' Ka kiyaye ni, Naga reni naso ya Shiga tsakani tam,Kai da wannan yarinyar Ku raba kanku dani
Hada Baki sukayi shida Ummu suka ce " inyeee sannu babba"
Mus'ab yace'' kude San girman Ku ya maku yawa wallahi,kunji kunya de"
Mas'ud yace'' kasan ance sai Hali yazo Daya ake abota ko?"
Yusuf yace'' shiyasa muke abokan juna ai"
Ummu tace'' yaya salama yunwa nake ji"
Ummusalma tace'' aikuwa ba'ayi abinci ba, Nima na koshi nayi ba, wata indomie aka dafa mana, ba kwai ba komai sai shegen yaji, kuma babu lemun hada wa,sai de kije ki dafa maku wani abun"
Yaseer yace'' daga mana wake da shinkafa yau indomie muka ci fa da safe"
Tashi tayi tace'' haka za'ayi Dan uwa na"
Yusuf banza yayi dasu sunsan Baya son Shinkafa da wake shine zai ce a dafa Dan neman magana,
Yusuf yace'' kasan yayamu ko?
Wannan yaran kullum sai sun bata min Rai, narasa me na tsare musu"
"Ai haka Yara suke aboki na, Nima haka nake fama da wannan yaran abin sai addu'ah kawai"
Mus'ab kawai Kai ya girgiza, Mas'ud kuwa yace su fita suyi ball, fita sukayi su duka Banda Ummusalma da tashi ta Shiga kitchen ganin ummu na aikin Dora abincin yasa ta dauko fruit salad tace'' Idan kin daura kizo ki Sha wannan, kafin kuci abinci,ki kuma daura da yawa basai an kuma yin wani abincin ba"
Ummu tace'' to shikenan"
Yoghurt ta dauka ta fito waje, ganin su suna ball amma Banda Mus'ab Shi Yana zaune Yana kallan su.
Zama tayi a kusa dashi, ta taba Shi,sai da ya juyo ya kalleta,
tace'' Wacece ita?"
Kallan ta yayi dakyau ita kuwa bashi take kallo ba, su take kallo,
yace'' banga ne ba?"
" Tunda kaji abinda nace ai shikenan, sunanta?"
Kallan sa ya koma zuwa wurin su, cikin muryan alamar dake nuna tsantsanr damuwa,
yace'' ban san taba, ban san sunan ta ba, ban san gidan su,Dan uwa, kawa, bansan komai ba, kawai ina ganin ta de a unguwar Dana zauna dake Abuja, tana yawan wucewa da yamma, tana cikin damuwa, ina San taimaka Mata,ban san ta inda Zan fara ba, kuma na dena ganin ta, naza ci kawai taimakon ta zanyi, Ashe ba haka bane, Son ta nake ban Sani ba, sai da na dena ganin ta a unguwar kwata kwata,I love her"
Cigaba da sha tayi tace'' da Ka fada Mata tun wuri da duk haka bata faru ba, yan zuma lokaci be Kure ba, Insha Allah za'a samu solution"
"But please don't tell Fav please!
Ina san Naga shima ya samu wacce yake so"
Shiru tayu ba tayi magana, sabida ya tuna Mata da Sameera har yanzu tana can tana dankwan san, Wanda yanzu ya tabbata ya manta da ita, ajiyar zuciya ta sauke kawai tana ci gaba da kallan su, ji sukayi an turo gate an shigo da Kaya niki niki an kawo an ajje, drivern gidan Daddy ne,
Mus'ab yace'' Malama Musa kayan waye?"
Yace'' na Umman Alhaji ne ai" sannan ya koma, aikuwa sai ga tana ta shigo,
Mas'ud Yana ganin ta ya kwasu da gudu yazo ya rike ta, saura kadan su fadi badan ya rike ta ba da tuni sun hantsila, cikin bala'i,
tace'' Kai kaji yaro ne, yanzu Dana Fadi ba, ai sai dai wata mai tagwayen sunan bade wannan zainabun ba"
Sandar ta ta dauka zata kwala masa ya rike, yace'' Haba Hajjaty murna ce fa hakan, ai kinsa Dan da uwa idan maman Shi ta dawo haka fah yake Mata"
Kwace sandar tayi ta kalli su Ummusalma da mus'ab tace'' ehh gwara Kai ai, Dan albarka akan wasu da ko kallo Basu ishe ni ba, kuma a gidan nan Zan zauna ko ana suna ko ba'a sona, aji ma dakyau yawwa ana nuna min daki na"
Binaif da yazo yanzu dayake ba'a mota ya fita, ganin ta da yayi yasa ya turbune fuska yace'' ai banyi da dakin ki ba, kima koma inda kika fito Dan nidai baza ki zauna ki mayar min da gida gidan jarababbu ba"
Wani salati ta dauko ta rabfa, Kai mace wani ya mutu, tace'' yanzu ni zaka fadawa haka?
Au..au..du..audu shakuru ni?
Nice fa na haifi babanka,na haifi Ubanka,na haifi babar Ka, sannan nazo na haifi uwar Ka da ta koya maka rashin kunya, Allah ya jikanta, shine zaka ce min jarababbiya ko?
Har kace mema yace?
Ya fada tana kallan Mas'ud, Mas'ud yace'' haka yace baza ki maida masa gida gidan....
Karaso wa yayi ya kai masa naushi ya goce yaje ya buya a bayan ta,
tace'' yau a gida nan zan kwana,Kai Bama kwana daya na, anan za'a jana'iza ta, Dan uban Mai gidan da matar mai gidan ko suna so ko basa su"
Takuma cewa'' kaga nuna min daki, a cikin gidan masu gidan nan"
Mas'ud kuwa kayan ta ya dauka ya, yace'' shigo na kaiki dakin ki"
Tana tafiya tana Mita, tsaki Binaif yayi ya zo ya zauna, Yaseer ya Kara so yace'' yaya Wacece?
Mus'ab yace'' kakar muce"
Yusuf yace'' amma tafiye masifa''
Ummusalma tace'' Idan taji ku kuda ita ne,Kar ku sani a ciki"
Suna cin abinci Umma tace'' wai ba ruwa a gidan nan ne?"
Yusuf yace'' jiya suka dawo, inaga yau kuma aikin gida sukayi"
Ummu tace'' ehh inaga yanzu zasu je su siyo"
Umma tace'' ai ni ina San haka, nayi tambaya,ayi farat a fada min amma masu gidan nan hmmm sai addu'ah"
Girgiza kai Binaif yayi, kawai ya tashi ya tafi dayan parlourn ya zauna, Umma kuwa daga murya tayi tace'' azo a siyo min ruwa dan kaniyar mutum"
Mas'ud yace'' Bari mu Gama daman za'a siyo wasu kayan sai muje"
Sai da suka sha fruit salad sannan suka fita Banda su ummu da suka wuce gida, aka bar Mas'ud da Umma kawai sukuma suka fita.
Sun Gama siyayyar su Ummusalma tace'' ina zuwa bari naje na dauko wani Abu"
Mas'ud yace'' so kike mu tafi mu barki,daman kin daddar mu"
Binaif yace'' muna nan kiyi sauri"
Wurin turare tayi, zatayi kwanar da zatayi ta hango Sameera ita da ummu suna zaba, kallo Daya tayi mata ta hango kwantacciyat damuwa a tare da ita, da wani irin speed ta juyo, ta dawo,
mas'ud yace'' ina abinda kika dauko?"
Matsowa tayi kusa dashi tace'' na kasa kuma banga masu aikin ba, zo muje Ka dauko, ina bb?"
" Ya tafi mota, muje ni na dauko maki,gaba yayi ya barta a baya, ita kuwa a Baya ta tsaya tana tafiya a hankali, tana binsa shikuwa har ma yaje, wurin sai kace yasan me zata dauka, kallan kayan wurin ya fara yi a hankali idansa ya Kai kan wani turare mai kyau dashi hannu yasa zai dauka, itama tasa zata dauka, dago da kan da za tayi kawai ta makale a haka,ita bata dauka ba kuma bata janye hannun ta ba, shima dagowa yayi ganin Wacece haka, ganinta da yayi yasa kirgin sa dokawa,gashi shima ya makale a hakan,kuma ya kasa dena kallan idan ta.
" Paris, nake fada maka, wai sai da suka je airport aljanar nan ta kirani da wannan muryan ta ta,sai ca tace to idan Ka ga dama Ka tashi mu muna airport, Kai kaga wata mikewa danayi da kayan bacci ajikina kawai ta dauki jaka ta na goya daman na hada komai na, na dauki waya ta da wallet a dari na fito bamma rude gidan sai Mai gadin ne, ya rufe drivern kwa, kawai gudu yake ganin na fito a haukace, ina zuwa kuwa na Shiga, aikuwa nine last a shiga"
" Sun tashe Ka kaki tashi"
" Wai haushi taji na koma bacci Dana dawo sallah shine aka min wannan abu, kasan ta fa, to jarabar yanzu ta linka ta da"
" Amma ta hadu da wannan kawar ta ta ko?
Mai shegen surutu kamar loro"
Gyara Zama yayi ya lankwashe kafa daya,Daya kuma a kasa,
yace'' ai in fada maka, muna sauka na hango su, da tafiya zasuyi su barni, aikuwa na gano su, muka tafi, muna zuwa fa da yamma sai ta Kira sahr wannan 'ya de data zo daukan mu muje gidan su, tun a mota ta ringa zuba take yi, takeyi, ko nace suke yi, Ashe ma 'yar uncle Felix ce,Ashe Kai Baka San Shi ba"
" Nasan Shi ban taba ganin saba de''
'' yawwa to 'yar sace''
" Daga nan muka je London zamu gano Bros sai aka ce sun dawo 9ja shikenan sai muka koma Spain, show ya barka"
" Kai dai bari daman naje''
" Sosai ma"
"Sai me kuma?"
" Ande ji wani wuri kude kam, ohh su glip da gulma sannu to"
Ganinta da bowl Mas'ud da yayi yasa Shi yin shiru sai da ta zauna ya koma kusa da ita yace" Zan sha, kinsa de ni dake tamkar hanta da jini haka muke forever and ever ne"
Mas'ud yace'' andeji kunya,kaima kaje Ka hada naka mana"
Pillow ya dauka ya wurga masa yace'' waye yaji kunyar?
Reni ko?"
Shima dauka yayi ya wurga masa, yace'' Kai din fav bro twinny"
Aikuwa sai suka fara daga karshe ma tashi sukayi suna zagaye kujeru suna gudu, su Yusuf ne suka shigo da gudu su Duka ukun sukayi kanta suka rungume ta,
Ihun sune yasa su Mas'ud tsayawa yace'' Ku meye haka?
Zaku wani zo ku wani rungume ta, sai kace Yaran da aka gudu aka Bari, dalla Ku sake ta"
Ummu ta mararai ce tace'' Haba yayamu, yanzu yaushe ta dawo mu Dade bamu hadu ba fa, shiyasa"
Wani fasa dadi yake ji duk sanda aka ce masa yaya, dawowa yayi ya zauna yace'' aww haka ne fah, Ashe anjima ba'a hadu ba"
Yusuf yace'' wata uku fah, ai ba wasa ba"
Yaseer yace'' to da waya ce wasa ne"
Bige Shi yusuf yayi yace'' Ka kiyaye ni, Naga reni naso ya Shiga tsakani tam,Kai da wannan yarinyar Ku raba kanku dani
Hada Baki sukayi shida Ummu suka ce " inyeee sannu babba"
Mus'ab yace'' kude San girman Ku ya maku yawa wallahi,kunji kunya de"
Mas'ud yace'' kasan ance sai Hali yazo Daya ake abota ko?"
Yusuf yace'' shiyasa muke abokan juna ai"
Ummu tace'' yaya salama yunwa nake ji"
Ummusalma tace'' aikuwa ba'ayi abinci ba, Nima na koshi nayi ba, wata indomie aka dafa mana, ba kwai ba komai sai shegen yaji, kuma babu lemun hada wa,sai de kije ki dafa maku wani abun"
Yaseer yace'' daga mana wake da shinkafa yau indomie muka ci fa da safe"
Tashi tayi tace'' haka za'ayi Dan uwa na"
Yusuf banza yayi dasu sunsan Baya son Shinkafa da wake shine zai ce a dafa Dan neman magana,
Yusuf yace'' kasan yayamu ko?
Wannan yaran kullum sai sun bata min Rai, narasa me na tsare musu"
"Ai haka Yara suke aboki na, Nima haka nake fama da wannan yaran abin sai addu'ah kawai"
Mus'ab kawai Kai ya girgiza, Mas'ud kuwa yace su fita suyi ball, fita sukayi su duka Banda Ummusalma da tashi ta Shiga kitchen ganin ummu na aikin Dora abincin yasa ta dauko fruit salad tace'' Idan kin daura kizo ki Sha wannan, kafin kuci abinci,ki kuma daura da yawa basai an kuma yin wani abincin ba"
Ummu tace'' to shikenan"
Yoghurt ta dauka ta fito waje, ganin su suna ball amma Banda Mus'ab Shi Yana zaune Yana kallan su.
Zama tayi a kusa dashi, ta taba Shi,sai da ya juyo ya kalleta,
tace'' Wacece ita?"
Kallan ta yayi dakyau ita kuwa bashi take kallo ba, su take kallo,
yace'' banga ne ba?"
" Tunda kaji abinda nace ai shikenan, sunanta?"
Kallan sa ya koma zuwa wurin su, cikin muryan alamar dake nuna tsantsanr damuwa,
yace'' ban san taba, ban san sunan ta ba, ban san gidan su,Dan uwa, kawa, bansan komai ba, kawai ina ganin ta de a unguwar Dana zauna dake Abuja, tana yawan wucewa da yamma, tana cikin damuwa, ina San taimaka Mata,ban san ta inda Zan fara ba, kuma na dena ganin ta, naza ci kawai taimakon ta zanyi, Ashe ba haka bane, Son ta nake ban Sani ba, sai da na dena ganin ta a unguwar kwata kwata,I love her"
Cigaba da sha tayi tace'' da Ka fada Mata tun wuri da duk haka bata faru ba, yan zuma lokaci be Kure ba, Insha Allah za'a samu solution"
"But please don't tell Fav please!
Ina san Naga shima ya samu wacce yake so"
Shiru tayu ba tayi magana, sabida ya tuna Mata da Sameera har yanzu tana can tana dankwan san, Wanda yanzu ya tabbata ya manta da ita, ajiyar zuciya ta sauke kawai tana ci gaba da kallan su, ji sukayi an turo gate an shigo da Kaya niki niki an kawo an ajje, drivern gidan Daddy ne,
Mus'ab yace'' Malama Musa kayan waye?"
Yace'' na Umman Alhaji ne ai" sannan ya koma, aikuwa sai ga tana ta shigo,
Mas'ud Yana ganin ta ya kwasu da gudu yazo ya rike ta, saura kadan su fadi badan ya rike ta ba da tuni sun hantsila, cikin bala'i,
tace'' Kai kaji yaro ne, yanzu Dana Fadi ba, ai sai dai wata mai tagwayen sunan bade wannan zainabun ba"
Sandar ta ta dauka zata kwala masa ya rike, yace'' Haba Hajjaty murna ce fa hakan, ai kinsa Dan da uwa idan maman Shi ta dawo haka fah yake Mata"
Kwace sandar tayi ta kalli su Ummusalma da mus'ab tace'' ehh gwara Kai ai, Dan albarka akan wasu da ko kallo Basu ishe ni ba, kuma a gidan nan Zan zauna ko ana suna ko ba'a sona, aji ma dakyau yawwa ana nuna min daki na"
Binaif da yazo yanzu dayake ba'a mota ya fita, ganin ta da yayi yasa ya turbune fuska yace'' ai banyi da dakin ki ba, kima koma inda kika fito Dan nidai baza ki zauna ki mayar min da gida gidan jarababbu ba"
Wani salati ta dauko ta rabfa, Kai mace wani ya mutu, tace'' yanzu ni zaka fadawa haka?
Au..au..du..audu shakuru ni?
Nice fa na haifi babanka,na haifi Ubanka,na haifi babar Ka, sannan nazo na haifi uwar Ka da ta koya maka rashin kunya, Allah ya jikanta, shine zaka ce min jarababbiya ko?
Har kace mema yace?
Ya fada tana kallan Mas'ud, Mas'ud yace'' haka yace baza ki maida masa gida gidan....
Karaso wa yayi ya kai masa naushi ya goce yaje ya buya a bayan ta,
tace'' yau a gida nan zan kwana,Kai Bama kwana daya na, anan za'a jana'iza ta, Dan uban Mai gidan da matar mai gidan ko suna so ko basa su"
Takuma cewa'' kaga nuna min daki, a cikin gidan masu gidan nan"
Mas'ud kuwa kayan ta ya dauka ya, yace'' shigo na kaiki dakin ki"
Tana tafiya tana Mita, tsaki Binaif yayi ya zo ya zauna, Yaseer ya Kara so yace'' yaya Wacece?
Mus'ab yace'' kakar muce"
Yusuf yace'' amma tafiye masifa''
Ummusalma tace'' Idan taji ku kuda ita ne,Kar ku sani a ciki"
Suna cin abinci Umma tace'' wai ba ruwa a gidan nan ne?"
Yusuf yace'' jiya suka dawo, inaga yau kuma aikin gida sukayi"
Ummu tace'' ehh inaga yanzu zasu je su siyo"
Umma tace'' ai ni ina San haka, nayi tambaya,ayi farat a fada min amma masu gidan nan hmmm sai addu'ah"
Girgiza kai Binaif yayi, kawai ya tashi ya tafi dayan parlourn ya zauna, Umma kuwa daga murya tayi tace'' azo a siyo min ruwa dan kaniyar mutum"
Mas'ud yace'' Bari mu Gama daman za'a siyo wasu kayan sai muje"
Sai da suka sha fruit salad sannan suka fita Banda su ummu da suka wuce gida, aka bar Mas'ud da Umma kawai sukuma suka fita.
Sun Gama siyayyar su Ummusalma tace'' ina zuwa bari naje na dauko wani Abu"
Mas'ud yace'' so kike mu tafi mu barki,daman kin daddar mu"
Binaif yace'' muna nan kiyi sauri"
Wurin turare tayi, zatayi kwanar da zatayi ta hango Sameera ita da ummu suna zaba, kallo Daya tayi mata ta hango kwantacciyat damuwa a tare da ita, da wani irin speed ta juyo, ta dawo,
mas'ud yace'' ina abinda kika dauko?"
Matsowa tayi kusa dashi tace'' na kasa kuma banga masu aikin ba, zo muje Ka dauko, ina bb?"
" Ya tafi mota, muje ni na dauko maki,gaba yayi ya barta a baya, ita kuwa a Baya ta tsaya tana tafiya a hankali, tana binsa shikuwa har ma yaje, wurin sai kace yasan me zata dauka, kallan kayan wurin ya fara yi a hankali idansa ya Kai kan wani turare mai kyau dashi hannu yasa zai dauka, itama tasa zata dauka, dago da kan da za tayi kawai ta makale a haka,ita bata dauka ba kuma bata janye hannun ta ba, shima dagowa yayi ganin Wacece haka, ganinta da yayi yasa kirgin sa dokawa,gashi shima ya makale a hakan,kuma ya kasa dena kallan idan ta.