Sashe 1
Yar Tallah Part 1 Complete Hausa Novel · about 4 min read
[12:17PM, 02/02/2017] 🙆ðŸ¼â€â™‚@lh@ji🙆ðŸ¼â€â™‚: [1/6, 9:06 AM] A A Dboy: *YAR TALLAH NEW EPISODE*
*CHAPTER 1*
Tafe tAke tana rusa kuka wiwi,,,,,wiwi
Duk ta hada miyau majina da hawaye ta dame fuska gaba
daya
Rungume take da tiren tallan tata wanda ba komai a cikinsa
sai ihu take kwararawa tana kiran wayyo kudina wayyo ni
kudina
Mutane sai kallonta sukeyi masu tausayi daga cikinsu su
kirata suji abinda ya faru su lallasheta ta tafi
A haka taita saqawa ta lunguna harta iso layin gidansu
Tunda ta iso layin rabi,u wanda bai wuce dan kimanin
shekara goma sha huduba kejiyo sautin kukanta yana duqe
yana faman wanke wanke
Yai niyyar miqewa karaf sukai ido hudu da inna laure
Ta watsa masa wani irin kallo simi simi ya koma yaci gaba
da wanke wanken
Tace munafuki dan iska wlh ka sake tashi baka gama
wanke wankennaN ba saina karya maka qafafu
Ta qara jan tsaki ta hankade labule ta shige Daki
Rabi,u yai saurin tsame hannunsa daga wanke wanken ya
kwasa yai waje da gudu
A bakin kofar zauren sukai kicibus yace waya tabakine
saude?
Ta qara fashewa da wani kukan wanda yafi nada sauti
Rabiu ya qara janta jikinsa kiyi haquri saude fadamin meke
faruwa?
Tadan sassauta da kukan tace kudina yaya kudin tallah na
wani ya kwaceminsu
Rabiu ya dafe kirji ido waje yace garin yaya saude?
Kinsan halin inna laure kuma dukanki zatayi
Ta qara fashewa da kuka wayyo yaya dan allah ka roqeta
karta dakeni
Ya danyi jimm kiyi haquri saude babu yaddah zan iya kixo
muje kawai ta dakekin
Ta qanqameshi wayyo yaya wlh yankani zatayi
Idanunsa suka kawo kwallah ya cije yace zo muje saude
insha allahu bazata dokekiba kinji?
Kai kawai ta daga masa tana share hawaye yaja hannunta
suka shiga ciki
Tsaye take a kofar daki da alamun ta cika ta tumbatsa jira
kawai take a tabata ta bashe
Saude ta qara fashewa da kuka wayyo allah na wlh yaya
dukana zatayi
Inna laure ta zaburo tayo kansu
In dokeki don ubanki laifin me kikayi?
Hala kin dawomin da sauran raguwar alalen ne ko?ta fada
lokacin data shaqo wuyanta
Ina kudun suke in gani?
Ta qara fashewa da kuka tace wani ya kwace kutumar
ubannan wani ya kwace? Aiko yarinya yau zaki daku a
gidannan don wlh saina lahira ya fikijin dadi. Ta jata
kiyyyyyyyy..... A qasa har zuwa bakin rijiya ta janyo igiyar
guga zaki fadamin ina kudina suke ko saina miki dukan
mutuwa da igiyar gugannan?
Cikin kuka tace wlh wani ne ya kwace ya ruga tace lallai
yarinya aiko jikinki zai gaya miki ni zaki kawowa zancen
banza zancen wofi
Tasa qafarta ta tureta ta fadi ta dinga lafta mata igiyar
gugar kamar badan mutum take duka ba
Hankalin rabiu ya tashi yaddah yaga qanuwar tashi keyi
gashi tasa qafa ta take mata ruwan ciki. Wani irin kuka ya
kwace masa ya duqa a wurin yana bata haquri
Inna laure tace au har kanada bakin magana munafiki
xonan daman ai jiranka nakeyi ta shaqoshi ta hadesu guri
guda taci gaba da jibga tamkar zautacciya
Hankali tashe inna mai dan wake ta zagayo gidan ko lullubi
babu a tare da ita
Kai jama,a lafiya maike faruwane a gidannan?
Inna laure ta tsaya da dukan tana huci. Barni da yan iskan
yarannan mai danwake nema suke su samin hawan jini.
Niqi niqi ina fama dasu inkai gwauro inkai mari wai dondai
a samu a rufama kai asiri amman yan iskan yaran basu
gani kawai an mutu an barni da jaraba yanxu ace kamar
saude wai har tasan taje tallah ta boye kudin wai tace wani
ya kwace sbd mugun hali irinna wannan munafukin
annamimin dake koya mata
Inna mai danwake tace eh kam gaskia baku kyautawa
kankuba. Yanxu ku harkunfi son aita jibgarku irin haka idan
kun boye kudin kuci me dasu fisabilillahi
Tadan numfasa tana kallonsu kafin ta qara zaro ido a,a
laure yaya nake ganin yarcan kamar bata motsine""
Ta qara matsawa tana tattabata ta dago da sauri hankali
tashe tace wlh laure bata motsi. Tace kai haba mai dan
wake da gaske kike?
Inna mai danwake ta daga hannun nata ta saki taga ya tafi
ragwaf alamar ba rai
Inna laure ta kwasa da gudu tana gyara daurin zani fadi
take iya karfinta na shiga uku ni laure
Dis is just d begining
[1/6, 9:06 AM] A A Dboy: 📚📚DAGA GROUP OF HYPE HAUSA NOVELS BOOK WHATSAPP 08064400100📚📚
[1/7, 5:48 PM] A A Dboy: *YAR TALLA*
*CHAPTER TWO 2*
*CHAPTER 1*
Tafe tAke tana rusa kuka wiwi,,,,,wiwi
Duk ta hada miyau majina da hawaye ta dame fuska gaba
daya
Rungume take da tiren tallan tata wanda ba komai a cikinsa
sai ihu take kwararawa tana kiran wayyo kudina wayyo ni
kudina
Mutane sai kallonta sukeyi masu tausayi daga cikinsu su
kirata suji abinda ya faru su lallasheta ta tafi
A haka taita saqawa ta lunguna harta iso layin gidansu
Tunda ta iso layin rabi,u wanda bai wuce dan kimanin
shekara goma sha huduba kejiyo sautin kukanta yana duqe
yana faman wanke wanke
Yai niyyar miqewa karaf sukai ido hudu da inna laure
Ta watsa masa wani irin kallo simi simi ya koma yaci gaba
da wanke wanken
Tace munafuki dan iska wlh ka sake tashi baka gama
wanke wankennaN ba saina karya maka qafafu
Ta qara jan tsaki ta hankade labule ta shige Daki
Rabi,u yai saurin tsame hannunsa daga wanke wanken ya
kwasa yai waje da gudu
A bakin kofar zauren sukai kicibus yace waya tabakine
saude?
Ta qara fashewa da wani kukan wanda yafi nada sauti
Rabiu ya qara janta jikinsa kiyi haquri saude fadamin meke
faruwa?
Tadan sassauta da kukan tace kudina yaya kudin tallah na
wani ya kwaceminsu
Rabiu ya dafe kirji ido waje yace garin yaya saude?
Kinsan halin inna laure kuma dukanki zatayi
Ta qara fashewa da kuka wayyo yaya dan allah ka roqeta
karta dakeni
Ya danyi jimm kiyi haquri saude babu yaddah zan iya kixo
muje kawai ta dakekin
Ta qanqameshi wayyo yaya wlh yankani zatayi
Idanunsa suka kawo kwallah ya cije yace zo muje saude
insha allahu bazata dokekiba kinji?
Kai kawai ta daga masa tana share hawaye yaja hannunta
suka shiga ciki
Tsaye take a kofar daki da alamun ta cika ta tumbatsa jira
kawai take a tabata ta bashe
Saude ta qara fashewa da kuka wayyo allah na wlh yaya
dukana zatayi
Inna laure ta zaburo tayo kansu
In dokeki don ubanki laifin me kikayi?
Hala kin dawomin da sauran raguwar alalen ne ko?ta fada
lokacin data shaqo wuyanta
Ina kudun suke in gani?
Ta qara fashewa da kuka tace wani ya kwace kutumar
ubannan wani ya kwace? Aiko yarinya yau zaki daku a
gidannan don wlh saina lahira ya fikijin dadi. Ta jata
kiyyyyyyyy..... A qasa har zuwa bakin rijiya ta janyo igiyar
guga zaki fadamin ina kudina suke ko saina miki dukan
mutuwa da igiyar gugannan?
Cikin kuka tace wlh wani ne ya kwace ya ruga tace lallai
yarinya aiko jikinki zai gaya miki ni zaki kawowa zancen
banza zancen wofi
Tasa qafarta ta tureta ta fadi ta dinga lafta mata igiyar
gugar kamar badan mutum take duka ba
Hankalin rabiu ya tashi yaddah yaga qanuwar tashi keyi
gashi tasa qafa ta take mata ruwan ciki. Wani irin kuka ya
kwace masa ya duqa a wurin yana bata haquri
Inna laure tace au har kanada bakin magana munafiki
xonan daman ai jiranka nakeyi ta shaqoshi ta hadesu guri
guda taci gaba da jibga tamkar zautacciya
Hankali tashe inna mai dan wake ta zagayo gidan ko lullubi
babu a tare da ita
Kai jama,a lafiya maike faruwane a gidannan?
Inna laure ta tsaya da dukan tana huci. Barni da yan iskan
yarannan mai danwake nema suke su samin hawan jini.
Niqi niqi ina fama dasu inkai gwauro inkai mari wai dondai
a samu a rufama kai asiri amman yan iskan yaran basu
gani kawai an mutu an barni da jaraba yanxu ace kamar
saude wai har tasan taje tallah ta boye kudin wai tace wani
ya kwace sbd mugun hali irinna wannan munafukin
annamimin dake koya mata
Inna mai danwake tace eh kam gaskia baku kyautawa
kankuba. Yanxu ku harkunfi son aita jibgarku irin haka idan
kun boye kudin kuci me dasu fisabilillahi
Tadan numfasa tana kallonsu kafin ta qara zaro ido a,a
laure yaya nake ganin yarcan kamar bata motsine""
Ta qara matsawa tana tattabata ta dago da sauri hankali
tashe tace wlh laure bata motsi. Tace kai haba mai dan
wake da gaske kike?
Inna mai danwake ta daga hannun nata ta saki taga ya tafi
ragwaf alamar ba rai
Inna laure ta kwasa da gudu tana gyara daurin zani fadi
take iya karfinta na shiga uku ni laure
Dis is just d begining
[1/6, 9:06 AM] A A Dboy: 📚📚DAGA GROUP OF HYPE HAUSA NOVELS BOOK WHATSAPP 08064400100📚📚
[1/7, 5:48 PM] A A Dboy: *YAR TALLA*
*CHAPTER TWO 2*