Sashe 98
Mar'adams Part 3 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Numfashi da ajiyar zuciya ta sauke atare sannan a natse ta cigaba d’aga qafafunta.” tun daga nesa mr ata ya d’auki kallonta har ta qaraso ta tsaya a gabansu tana masu sannu da zuwa “sannuku da zuwa”! mb ne kawai ya amsa mata cike da kulawa shi kuwa mr ata yayi gum da bakinsa ya cigaba da kallonta wanda yasa tayi kasa da kanta ta kamo yatsun hannunta ta tsarke cikin juna tana wasa dasu.gabad’aya sai ta jita a takure sakamakon tsumammun danunshi dake yawo a sansar jikinta “bayan kamar minti biyar ta d’ago nan take kwayar idanusu ya tsarke cikin juna ,wani irin yanayi mai bugar da zuciya ya farmakesu atare ,da sauri maryama ta janye idanunta daga cikin nashi tana gaishesa “ina yini !?”har sai da dimple dinta ya lotsa kmr an saka nail da hammer anyi nailing cheeks dinsu norma normal ko bata tayi magana ba ana ganin alamun lotsawarsu still mr ata bai amsa mata ba ya cigaba da kallonta yana hukuntata da kwayar idanunshi masu firgitarwa tare da qara d’aure fuska tmkr wani zaki .”
mb yayi kusa dashi sosai tare da yin kasa da muryarshi yace “kayi mata magana mana ko za’a bamu izinin shiga ciki “still shiru yayi yaki cewa komai har sai da maryama ta sake d’ago idanunta, sosai ta tsorata da ganin yanayin yadda ya d’aure fuska yake kallonta,muryata na rawa tace” mu shiga daga ciki”still shiru yayi yaki motsawa har sai da ta sake yin magana “kayi hakuri ka shigo baza kuji dadin tsayuwa anan ba.” tana gama fad’ar haka ta juya .
Wani irin naunauyen ajiyar zuciya ya sauke da qarfi “kaga malam ka saki fuska mu da muka zo zance da ban hakuri zaka wani had’e wannan fuska tare da takure yarinyar mutane wannan fuskar zakin taka ai sai ka firgitata .” iska ya fesar mai zafi daga bakinsa sannan ya soma taku ya biyo bayanta shima mb ya biyosu sosai mr ata yake kare mata kallo yana furta masha Allah yarinyar ba dai diri ba she has the best figure kyawunta sirri ne ya godewa Allah da zai mallaketa ,kusan atare suka shiga gidan a haraban gidan suka tsaya mr ata yaki yin magana haka zalika maryama da mb babu wanda yace komai gabdaya marayam ta rasa meke mata dadi “wanna shirun nasa yasa zuciyarta Ke tsananin bugawa da qarfi ”
Cike da tsinkewar zuciya tace “please sir kayi hakuri nasan nayi maka ba daidai ba na ajiye aiki da nayi batare da sanar maka ba, dan rashin maganarka a yanzu ya fara d’aga min hankli matuka fiyye da tashin hankali dana shiga.”ta fad’a tare da yin shiru stil qirjinta na dokawa .”
baba gali dake tsaye aharaban bangarensa ya janyo hannun aunty salma suka la’be duk zufa ta rufesa “salma matso kiga ikon Allah “aiko karaf idanunta ya sauka akan mryma da ata tsaye “me zan gani kamar wancan mutumin da ya rungumeta a hoto ko ?”shine kuma shine dai wannan mutmin daya zo neman aurenta a boye na hanashi“anya salma malam bai fara girba miki karya ba?“Anya ma kuwa kinsa a farraka tsakaninsu domin muddin mukayi sakacin da maryama ta auresa mun tafka babban kuskuren da bamu ta’ba yi ba a rayuwarmu “ka yarda dani ba zan ta’ba barin muyi wannan kuskuren ba,ina ganin an samu kuskuren aiki ne amman tabbas malamina ya tabbatar min bazai aureta ba sai dai su qare rayuwarsu a neman juna.”
Maryama tayi kasa da kanta sosai tace “kayi hakuri dan Allah nasan nayi maka laifi gashi na sakaka wahalar zuwa unguwarmu ”ta qarasa maganar muryarta na rawa “mryama you should know me by now mai yasa rashin magana ta zata d’aga miki hankali ?shiru tayi tana kallonsa up & down.”
shi kuwa gogan hannu ya kai yana shafa qirjinsa yana jin wani irin sanyin dadi a ilahirin jikinsa “well yanzu ma ba saboda ke nazo ba nazo ne naga ummanki ki shiga ki sanar daita zuwana .”shiru tayi tana kallonsa cike da tsannain mamakinsa “ki shiga mana kin wani tsareni da wad’an nan idanuwan naki kmr na mage “.jiki a sanyaye ta juya tana taku ahankali tamkar kazar da kwai ya fashe acikinta .”
iskar bakinsa ya furzar yana bin every step of her “Adamcy kana mugun son yarinyar nan over wallahi mb so ba kad’an ba yanzu haka ganin da nayi mata wani irin yanayi mai tsarkakkiya da wuyar misaltuwa ke shigana da ana bud’e sansar jikin mutu nasan ana bud’e nawa tsananin soyayyar maryama da qaunarta kawai zaa gani yana yawo aciki ji nake na zarta duk mazan duniya shan wahalar soyayya amaman na godewa allah da zai mallakamin ita.”
“ karka cika baki ka fara sheida mata matsayinka tukun kafin wani yazo yayi maka shigar sauri dan irin wad’an nan matan Allah ba’a sakaci dasu itama dan tana cikin lugun ne da waje take wallahi da yanzu matar wani ce.”wani murmushin yake mr ata yayi yana shafa qirjinsa cikin kankanin lokaci ya hango tahowarta tana gama qarasowa tace “muje!” tana gaba suna biye daita har bangaren umma .”
basu iske umma parlour’n ba maryama ta kallesu tace “ga guri ku zauna yanzu zata fito.” mb ne ya soma zama akan kujera mai zaman mutun daya yayinda ata sai daya kalli maryama sannan ya zauna a natse yana gyara wuyan rigarsa bayan ya zauna ya d’an kalleta a tsanake yaga duk tayi wani iri kamar a firgice take ya d’an motsa lip’s dinsa “ya naga duk kin birkice?”ta girgiza masa kai”to ki zauna!”ya nuna mata kusa dashi tayi saurin girgiza masa kanta tana sake damke yatsun hannunta .”suna nan zaune har sanda idanun mr ata ya sauka akan hoton sadam dake manne a bangon parlour’n sosai ya tsurawa hoton ido yana kallonsa kafin ahankali yace “wannna shine sadam ?da sauri ta gyad’a masa kai tana cewa “shine sadam dina sir.” wani mugun kallo yayi mata yana sauke numafshi tare da jinjina kai yana jan tsaki adaidai lokacin da umma ta fito tana masu sannu da zuwa.”
Cike da girmamawa suka rusunar da kansu suka gaisheta ta amsa masu da kulawa tana murmushi ta kalli maryama dake tsaye “ya zaki bar bakinki haka batare da kin kawo masu komai ba?” akwia sobo da nayi d’azu da safe sannan akwia cinci a fridge maza je ki kawo masu “okay !” har ta juya taji mb yace “no a koshe muke wallahi mun gode sosai ya fad’a yana murmushi amman duk da haka sai data maryama taje ta kawo a gaban mb ta ajiye ta samu waje ta tsaya tana jin wani irin mummunar fad’uwar gaba .”mb yayi gyaran murya sannan ya fara magana a tsanake cike da kamala “amm daman abinda ya kawo mu akan abinda ya faru ne atsakanin maryama da adam “.
Umma ta jinjina kai sannan tace “ai nayi mamakin ma da sai yanzu biyo sawunta “mr ata najin haka yayi kasa da kanshi “kuyi hakuri da abinda ya faru
“Ala hakika gaskiya gabadayanmu bamuji dadin faruwar wannan alamarin ba kuskure aka samu daga gyara matsala abun ya dawo matsala domin shi yayi qoqrin yaga ya rabata da damuwar dake damunta ne ba wai da wata manufa hakan ta faru ba “.
“ba wai dan adamcy yana nawa ba wallahil azim shi din mutu min kirki ne .”umma ta kalli maryama tace “maryama maza kije ki kira aunty ayi komai a gabanta ahkli maryama ta juya ta fita yayinda mb ya cigaba da zayyanowa umma komai kamar yadda maryama ta fad’a mata yana rufe bakinsa aunty da maryama suka shigo bakin aunty d’auke da sallama cikin shiga ta kamala “yauwa ga mahaifiyarta nan” a sukwane mr ata ya juyo ya kalleta adaidai lokacin da take qoqarin zama kusa da umma, yayi shiru tare da tsura mata ido yana kallonta ta banga ren fuska ba tayi kama da maryamarsa ba dai dai ta yanayin jiki kasancewarta ba wata mai kiba bace duk da cikin hijab take amman yanayin ta ya nuna masa bata da kiba, yayi kasa da kanshi sosai inda idanunsa ya sauka akan yatsun qafafuwanta abun mamaki da d’aure kai irin yatsun sweet heart dinsa sak gareta ya d’ago kanshi kad’an zuwa yatsun hannunta nan ma irin yatsun maminsa ne gareta ya sake kallon fuskarta da kyau sai ma yaga kamar yasan fuskar ko kuma yace ya ta’ba ganin mai yanayin irin fuskar .”
mb yayi kusa dashi sosai tare da yin kasa da muryarshi yace “kayi mata magana mana ko za’a bamu izinin shiga ciki “still shiru yayi yaki cewa komai har sai da maryama ta sake d’ago idanunta, sosai ta tsorata da ganin yanayin yadda ya d’aure fuska yake kallonta,muryata na rawa tace” mu shiga daga ciki”still shiru yayi yaki motsawa har sai da ta sake yin magana “kayi hakuri ka shigo baza kuji dadin tsayuwa anan ba.” tana gama fad’ar haka ta juya .
Wani irin naunauyen ajiyar zuciya ya sauke da qarfi “kaga malam ka saki fuska mu da muka zo zance da ban hakuri zaka wani had’e wannan fuska tare da takure yarinyar mutane wannan fuskar zakin taka ai sai ka firgitata .” iska ya fesar mai zafi daga bakinsa sannan ya soma taku ya biyo bayanta shima mb ya biyosu sosai mr ata yake kare mata kallo yana furta masha Allah yarinyar ba dai diri ba she has the best figure kyawunta sirri ne ya godewa Allah da zai mallaketa ,kusan atare suka shiga gidan a haraban gidan suka tsaya mr ata yaki yin magana haka zalika maryama da mb babu wanda yace komai gabdaya marayam ta rasa meke mata dadi “wanna shirun nasa yasa zuciyarta Ke tsananin bugawa da qarfi ”
Cike da tsinkewar zuciya tace “please sir kayi hakuri nasan nayi maka ba daidai ba na ajiye aiki da nayi batare da sanar maka ba, dan rashin maganarka a yanzu ya fara d’aga min hankli matuka fiyye da tashin hankali dana shiga.”ta fad’a tare da yin shiru stil qirjinta na dokawa .”
baba gali dake tsaye aharaban bangarensa ya janyo hannun aunty salma suka la’be duk zufa ta rufesa “salma matso kiga ikon Allah “aiko karaf idanunta ya sauka akan mryma da ata tsaye “me zan gani kamar wancan mutumin da ya rungumeta a hoto ko ?”shine kuma shine dai wannan mutmin daya zo neman aurenta a boye na hanashi“anya salma malam bai fara girba miki karya ba?“Anya ma kuwa kinsa a farraka tsakaninsu domin muddin mukayi sakacin da maryama ta auresa mun tafka babban kuskuren da bamu ta’ba yi ba a rayuwarmu “ka yarda dani ba zan ta’ba barin muyi wannan kuskuren ba,ina ganin an samu kuskuren aiki ne amman tabbas malamina ya tabbatar min bazai aureta ba sai dai su qare rayuwarsu a neman juna.”
Maryama tayi kasa da kanta sosai tace “kayi hakuri dan Allah nasan nayi maka laifi gashi na sakaka wahalar zuwa unguwarmu ”ta qarasa maganar muryarta na rawa “mryama you should know me by now mai yasa rashin magana ta zata d’aga miki hankali ?shiru tayi tana kallonsa up & down.”
shi kuwa gogan hannu ya kai yana shafa qirjinsa yana jin wani irin sanyin dadi a ilahirin jikinsa “well yanzu ma ba saboda ke nazo ba nazo ne naga ummanki ki shiga ki sanar daita zuwana .”shiru tayi tana kallonsa cike da tsannain mamakinsa “ki shiga mana kin wani tsareni da wad’an nan idanuwan naki kmr na mage “.jiki a sanyaye ta juya tana taku ahankali tamkar kazar da kwai ya fashe acikinta .”
iskar bakinsa ya furzar yana bin every step of her “Adamcy kana mugun son yarinyar nan over wallahi mb so ba kad’an ba yanzu haka ganin da nayi mata wani irin yanayi mai tsarkakkiya da wuyar misaltuwa ke shigana da ana bud’e sansar jikin mutu nasan ana bud’e nawa tsananin soyayyar maryama da qaunarta kawai zaa gani yana yawo aciki ji nake na zarta duk mazan duniya shan wahalar soyayya amaman na godewa allah da zai mallakamin ita.”
“ karka cika baki ka fara sheida mata matsayinka tukun kafin wani yazo yayi maka shigar sauri dan irin wad’an nan matan Allah ba’a sakaci dasu itama dan tana cikin lugun ne da waje take wallahi da yanzu matar wani ce.”wani murmushin yake mr ata yayi yana shafa qirjinsa cikin kankanin lokaci ya hango tahowarta tana gama qarasowa tace “muje!” tana gaba suna biye daita har bangaren umma .”
basu iske umma parlour’n ba maryama ta kallesu tace “ga guri ku zauna yanzu zata fito.” mb ne ya soma zama akan kujera mai zaman mutun daya yayinda ata sai daya kalli maryama sannan ya zauna a natse yana gyara wuyan rigarsa bayan ya zauna ya d’an kalleta a tsanake yaga duk tayi wani iri kamar a firgice take ya d’an motsa lip’s dinsa “ya naga duk kin birkice?”ta girgiza masa kai”to ki zauna!”ya nuna mata kusa dashi tayi saurin girgiza masa kanta tana sake damke yatsun hannunta .”suna nan zaune har sanda idanun mr ata ya sauka akan hoton sadam dake manne a bangon parlour’n sosai ya tsurawa hoton ido yana kallonsa kafin ahankali yace “wannna shine sadam ?da sauri ta gyad’a masa kai tana cewa “shine sadam dina sir.” wani mugun kallo yayi mata yana sauke numafshi tare da jinjina kai yana jan tsaki adaidai lokacin da umma ta fito tana masu sannu da zuwa.”
Cike da girmamawa suka rusunar da kansu suka gaisheta ta amsa masu da kulawa tana murmushi ta kalli maryama dake tsaye “ya zaki bar bakinki haka batare da kin kawo masu komai ba?” akwia sobo da nayi d’azu da safe sannan akwia cinci a fridge maza je ki kawo masu “okay !” har ta juya taji mb yace “no a koshe muke wallahi mun gode sosai ya fad’a yana murmushi amman duk da haka sai data maryama taje ta kawo a gaban mb ta ajiye ta samu waje ta tsaya tana jin wani irin mummunar fad’uwar gaba .”mb yayi gyaran murya sannan ya fara magana a tsanake cike da kamala “amm daman abinda ya kawo mu akan abinda ya faru ne atsakanin maryama da adam “.
Umma ta jinjina kai sannan tace “ai nayi mamakin ma da sai yanzu biyo sawunta “mr ata najin haka yayi kasa da kanshi “kuyi hakuri da abinda ya faru
“Ala hakika gaskiya gabadayanmu bamuji dadin faruwar wannan alamarin ba kuskure aka samu daga gyara matsala abun ya dawo matsala domin shi yayi qoqrin yaga ya rabata da damuwar dake damunta ne ba wai da wata manufa hakan ta faru ba “.
“ba wai dan adamcy yana nawa ba wallahil azim shi din mutu min kirki ne .”umma ta kalli maryama tace “maryama maza kije ki kira aunty ayi komai a gabanta ahkli maryama ta juya ta fita yayinda mb ya cigaba da zayyanowa umma komai kamar yadda maryama ta fad’a mata yana rufe bakinsa aunty da maryama suka shigo bakin aunty d’auke da sallama cikin shiga ta kamala “yauwa ga mahaifiyarta nan” a sukwane mr ata ya juyo ya kalleta adaidai lokacin da take qoqarin zama kusa da umma, yayi shiru tare da tsura mata ido yana kallonta ta banga ren fuska ba tayi kama da maryamarsa ba dai dai ta yanayin jiki kasancewarta ba wata mai kiba bace duk da cikin hijab take amman yanayin ta ya nuna masa bata da kiba, yayi kasa da kanshi sosai inda idanunsa ya sauka akan yatsun qafafuwanta abun mamaki da d’aure kai irin yatsun sweet heart dinsa sak gareta ya d’ago kanshi kad’an zuwa yatsun hannunta nan ma irin yatsun maminsa ne gareta ya sake kallon fuskarta da kyau sai ma yaga kamar yasan fuskar ko kuma yace ya ta’ba ganin mai yanayin irin fuskar .”