Sashe 47
Mar'adams Part 3 Complete Hausa Novel · about 8 min read
washegari mr ata yana idar da sallah asuba gym ya shiga domin motsa jiki dan ya kwana biyu bai motsa jikinsa ba ya d’auki tsawon awa uku zuwa hudu masu kyau yana motsa jikinsa inda ya had’a gumi ya ajiye qarfen da d’aukarsa ke murd’ewa duk wani mai yin gym jiki ,ya dauki towel yana goge fuskarsa tare da fitowa ya hau samansa kai tsaye bathroom ya shige yayi wanka ya fito ya soma shirin zuwa office .”
Qarfe bakwai da wasu mintuna maryama ta shigo AGC inda ta iske madam some ita kad’ai tsaye acikin office dinsu sai sai dai akwia wasu tairarrun ma’aikatan data gani a kasa amman a office dinsu daga ita sai madam some ne “good morning ma ?”morning maryama “jiya kuma sai muka nemeki muka rasa tsuke bakinta tayi tana cewa “wani uzuri ne ya taso daga gida hope dai lafiya ?” lafiya !”ta fad’a atakaice tana jona wayarta caji .”
maryama bata jima da shigowa ba shima mr ata ya shigo cikin takun nan nasa na isa inda madam some da dan hanzarinta ta gaishesa amman ban da maryama tayi kamar bata ganshi ba sai dai aranta tace “meke faruwa yau ma kamar jiya mr ATA da wuri yazo shima.” ya zuba mata tsumammun idanunshi yaga yadda ta bala’i hade fuska gabansa yayi mummunar fad’uwa cikin wani irin yanayi yake Kureta da kallon shi Kafin yaja ajiyar zuciya ya karaso gefenta “kaga mata masu mulki,da alamun har yanzu zuciyarta akwia haushin jiya ?ya fada a ranshi jin yadda idanunsa ke yawo akan at the same time yana magana da some yasa cikin yin kasa da murya tace “good morning sir “juyawa yayi ya nufi office dinsa bayan yaji gaisuwarta amamn dan tsabar wulakanci ya shareta inda Allah ya taimaketa madam some ce tasan da sultana nan da ta mata dariya wannan abu yayi matukar yi mata zafi zuciyarta ta dinga bugawa da sauri sauri .”tana kallon madan some ta bishi abaya daga inda take zaune ta janyo wayarta ta kunna ta soma neman layin jiya da’aka kirata dashi sai kira uku tayi baa d’aga burinta a d’aga idan sultan ne Ke bukatarta aiki wallahi zatayi aiki dashi ta huta da bala’i wannna mutunmi.”
qarfe tara daidai some tazo ta tsaya akanta “maryama kije mr ata yana son ganinki sai da gabanta ya dan fad’i kad’an dan tasan kiransa ba alkhairi bane ba ,amman bata da yadda zatayi dole ta mike ta nufi office din ta tsaya abakin kofa tayi knowking “may I coming sir ?yayi shiru itama shiru tayi tsaye tana jiran izininsa yayinda zuciyarta ke dokowa gashi tana hangosa zaune daga cikin amman yaki cewa komai sai tayi kamar ta bude kofar ta shiga sai ta fasa tasan yayi haka ne dan ya samu hanyar da zai kamata da laifi tana tsaye qirjinta nata faman Lugudan bugu dum!dum!”sake knowking tayi da neman izinin a karo na biyu still shiru yayi mata lokacin ma ya soma waya taji zuciyarta ba zata jure ba sai kawai ta bude Kofar ta shiga ta qarasa gabansa ta tsaya still juyi ya cigaba da yi yana waya har kusan mintuna talatin bai kalleta ba ,ta duba agaogon hannunta taga ta bata lokaci a tsaye kawai ta juya tana Kokarin saka kafafunta dan fita daga cikin office din taji sassanyar muryarshi mai tsananin kashe sansar jiki “ke dawo nan "tayi shiru tsaye tana jin zafin abinda yayi mata a yanzu, tasan da mutane sunzo da yanzu hankalinsu da idanusu yana kansu, most especially sultana da bata da buri da wuce taga ya wulakantata sai data rarrashi kanta sannna ta dawo ta tsaya agabansa ta sunkuyar da fuskarta kasa dan wani irin take ji a gabad’aya ilahirin jikinta “.
“Maryama ." ya kira sunanta cikin wani salo mai kashe sansar jiki dagowa tayi ahankali tana kallonshi da shayayyun idanunta masu narkar masa da zuciya sai dai kallo daya tayi masa tavi kasa da kanta tana wasa da yatsun hannunta dan bata iya jurar irin kallon da yake mata dan kallo yake mata mai dauke da ma'anoni iri iri daga inda yake zaune yake jin kamar ya mike yaje ya d’ago fuskarta damuwar fuskarta ta damesa matukar baya son ganin fuskarta hk “maryama “!ya sake kiran sunanta a karo na biyu ta dago ta zuba masa shayyyun idanunta tana shirin sake sunkuyar da kanta kasa yace “karki kuskura ki tsaya a yadda kike koni sirinki ne ?”numfashi kawai ta sauke ta cigaba da tsayuwa a yadda yake bukata “to yau kuma me yake nufi daita ?da wani sabon iskanci yazo mata dashi ?”tayiwa kanta tambayar ajire tana sake tsuke fuska “shi daya zo da zumar zuba mata ruwan bala’i amman ya kasa sai ma ya qare a tsura mata kwayar idanunshi masu sata shiga taitayinta ,duk sanda zai daura mata su a jikinta wani irin sanadari ne akwai cikin idanun TARIQ ADAM ABDULLAH masu hargitsa lissafin dan adam kallo daya zai yi maka ka dabarbarce sai kayi da gaske kake samu ka maido natsuwarka so take ta maida kanta kasa dan zai fiyye mata zaman lafiya amman yaki bata damar sai ma hannunsa d’aya ya kai ya dafe gefen fuskarsa yana taune lip’s dinta still kuma kwayar idanunshi na kanta.”
Mmn Sudais💗💗💗💗💗💗
MAR'ADAMS
💖💖💖💖
💗💗💗💗💗💗
BOOK 3
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
AREWABOOKS USERNAME
AYSHAABAGUDO
bismillahirrahmanirrahim
Wannan littafin na kudi ne mai bukatar karantashi byn na kammalashi zai biya 1000 ta wannan account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan 09136918331 alert domin tabbatar da an tura domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina (Hausa bakwai ) a YouTube.
Page 22
Mr ata ya tasa maryama gaba da kallo tamkar wani tsohon maye ido cikin ido yake kallonta dan sosai ya sanya kwayar idanunshi cikin nata ai ko tana lumshe idonta sai hawaye sharrr ..”suka shiga gangarowa akan kuncinta,bai san sanda ya mike tsaye ba ya soma taku ahankali har ya qarasa inda take tsaye Ya tsaya yana qoqarin kamo laulausar tafin hannunta cikin nashi tayi saurin zame hannunta cike da jin haushinsa amamn sai da yayi nasara riko yatsun hannunta yana murzawa a hankali tare da hura mata iskan bakinshi a saman fuskarta.”
sun kai minti goma a haka tana hawaye shi bai rarrashinta ba ,shi bai sakar mata hannu ba har sai data gaji dan kanta tayi shiru tana sauke ajiyar zuciya a jere murmushi yayi aciki yana cewa “kin d’auaka d’an wannnan hawayen zai sa na tausaya miki ,”?” “yarinya baki san adadin hawayen dana zubar akanki ba ,baki san kalar wahalar dana sha akan zafin soayyarki ba ,baki san tashin hankalin da dana shiga akanki ba, nayi kuka nayi hauka duk akanki a qarshe har aka so a d’aukeni mahaukaci alokacin da nake jin cewar kina cikin duniyar nan amamn aka nuna min ke din iya mafarki ce ,wannan wahalar kad’an ce daga cikin wahalar dana sha akanki maryama dan kukan dadi kike yi a yanzu tunda kina dani .”
Office din ya d’auki shiru bakajin motsin komai sai na saukar numfashinsu wanda ke sake haddasawa zuciyar maryama shiga tashin hankali yayinda shi kuma zuciyarsa ke narkewa akanta gabad’aya marayama a matukar rikice take dan bata qaunar kusancinsu haka, dan ma Allah ya taiamketa har zuwa lokacin sauran abonkan aikinta basu qaraso ba
batayi tsammanin zai yi magana dan a tunaninta a haka zasu tabbata sai kawai ta jiyo muryarsa a kasalance “menene dalilinki na barin office jiya ?”kamar tace masa takurawarsa ce tayi yawa sai ta share tace “am very sorry sir jiya kaina ke ciwo “tana fad’ar hk ya sakar mata hannu yana cewa” I hate lies “ya fad’a yana jan tsaki .”nan take ta diririce “shi kuma wayarki me yasa kika kashe ?“saboda matsalar wuta ne “ta bashi amsa da haka bakinsa ya ta’be “daman yaushe zaa samu natsuwa a wannan banzar unguwar taku, kiyi qoqari kiyi aure ki bar wannan banzar unguwar “kamar tace masa unguwarsu ba banza bace dan duk lalacewarta tayi wa rayuwarta amafani ,kuma ta rufawa ahlinta asiri na tsawon shekaru amamn saboda alqawarin data d’aukarwa kanta na bazata sake yin abinda zai hassalashi ba saboda abincinta dake qarqaahinsa yasa ta sauke nunfashi kawai tana jin quna aranta dan taji zafin mgnrsa amman bata da zabin daya wuce tayi shiru .”
"new design dinki sunyi ready "?new desing kuma ?ta tambayesa zuciyarta na rawa dan ta manta da wani batunsa Kallon da ya dauketa dashi ne yasa tayi saurin cewa "yes ready ready sir” good kije ki kawo min yanzu na gani yana gama fadar haka ya juya ya wuceta ya fita daga office din ta juya a natse tana kallon bayansa tana sauke wani naunayen ajiyar zuciya tare da lumshe idanunta “kai wannan mutumin zai iya kashe mutun da ransa .”
ahankali ahankali take d’aga qafafunta tana kallon tafiyarsa, tafiyarsa ma abun burgewa ne har sanda ya shiga wani office dinsa yana shiga ya d’auki wani file green ya fito ya sake shiga office din daya baro ya zauna ya d’aura kafarsa d’aya akan d’aya .”
tana fito da desing’s din tana mita “wannan mutumin mugun dan rainin wayo ne cewa yayi babu ruwansa da wani new designs din da zaayi yanzu kuma yazo yana tmby dana yagasu dana shiga uku ko kuma da nice nayi masa magana da yanzu yau ni da maseefa, takardu ta rike ta fito zuwa office dinsa ta nemi izinin shiga ya bata izini ta shiga ta qarasa daf dashi ta tsaya tana dubansa yana duba file .”can ya ajiye sakamakon kiran wayar office dinsa da akayi ya amsa kiran.”
Qarfe bakwai da wasu mintuna maryama ta shigo AGC inda ta iske madam some ita kad’ai tsaye acikin office dinsu sai sai dai akwia wasu tairarrun ma’aikatan data gani a kasa amman a office dinsu daga ita sai madam some ne “good morning ma ?”morning maryama “jiya kuma sai muka nemeki muka rasa tsuke bakinta tayi tana cewa “wani uzuri ne ya taso daga gida hope dai lafiya ?” lafiya !”ta fad’a atakaice tana jona wayarta caji .”
maryama bata jima da shigowa ba shima mr ata ya shigo cikin takun nan nasa na isa inda madam some da dan hanzarinta ta gaishesa amman ban da maryama tayi kamar bata ganshi ba sai dai aranta tace “meke faruwa yau ma kamar jiya mr ATA da wuri yazo shima.” ya zuba mata tsumammun idanunshi yaga yadda ta bala’i hade fuska gabansa yayi mummunar fad’uwa cikin wani irin yanayi yake Kureta da kallon shi Kafin yaja ajiyar zuciya ya karaso gefenta “kaga mata masu mulki,da alamun har yanzu zuciyarta akwia haushin jiya ?ya fada a ranshi jin yadda idanunsa ke yawo akan at the same time yana magana da some yasa cikin yin kasa da murya tace “good morning sir “juyawa yayi ya nufi office dinsa bayan yaji gaisuwarta amamn dan tsabar wulakanci ya shareta inda Allah ya taimaketa madam some ce tasan da sultana nan da ta mata dariya wannan abu yayi matukar yi mata zafi zuciyarta ta dinga bugawa da sauri sauri .”tana kallon madan some ta bishi abaya daga inda take zaune ta janyo wayarta ta kunna ta soma neman layin jiya da’aka kirata dashi sai kira uku tayi baa d’aga burinta a d’aga idan sultan ne Ke bukatarta aiki wallahi zatayi aiki dashi ta huta da bala’i wannna mutunmi.”
qarfe tara daidai some tazo ta tsaya akanta “maryama kije mr ata yana son ganinki sai da gabanta ya dan fad’i kad’an dan tasan kiransa ba alkhairi bane ba ,amman bata da yadda zatayi dole ta mike ta nufi office din ta tsaya abakin kofa tayi knowking “may I coming sir ?yayi shiru itama shiru tayi tsaye tana jiran izininsa yayinda zuciyarta ke dokowa gashi tana hangosa zaune daga cikin amman yaki cewa komai sai tayi kamar ta bude kofar ta shiga sai ta fasa tasan yayi haka ne dan ya samu hanyar da zai kamata da laifi tana tsaye qirjinta nata faman Lugudan bugu dum!dum!”sake knowking tayi da neman izinin a karo na biyu still shiru yayi mata lokacin ma ya soma waya taji zuciyarta ba zata jure ba sai kawai ta bude Kofar ta shiga ta qarasa gabansa ta tsaya still juyi ya cigaba da yi yana waya har kusan mintuna talatin bai kalleta ba ,ta duba agaogon hannunta taga ta bata lokaci a tsaye kawai ta juya tana Kokarin saka kafafunta dan fita daga cikin office din taji sassanyar muryarshi mai tsananin kashe sansar jiki “ke dawo nan "tayi shiru tsaye tana jin zafin abinda yayi mata a yanzu, tasan da mutane sunzo da yanzu hankalinsu da idanusu yana kansu, most especially sultana da bata da buri da wuce taga ya wulakantata sai data rarrashi kanta sannna ta dawo ta tsaya agabansa ta sunkuyar da fuskarta kasa dan wani irin take ji a gabad’aya ilahirin jikinta “.
“Maryama ." ya kira sunanta cikin wani salo mai kashe sansar jiki dagowa tayi ahankali tana kallonshi da shayayyun idanunta masu narkar masa da zuciya sai dai kallo daya tayi masa tavi kasa da kanta tana wasa da yatsun hannunta dan bata iya jurar irin kallon da yake mata dan kallo yake mata mai dauke da ma'anoni iri iri daga inda yake zaune yake jin kamar ya mike yaje ya d’ago fuskarta damuwar fuskarta ta damesa matukar baya son ganin fuskarta hk “maryama “!ya sake kiran sunanta a karo na biyu ta dago ta zuba masa shayyyun idanunta tana shirin sake sunkuyar da kanta kasa yace “karki kuskura ki tsaya a yadda kike koni sirinki ne ?”numfashi kawai ta sauke ta cigaba da tsayuwa a yadda yake bukata “to yau kuma me yake nufi daita ?da wani sabon iskanci yazo mata dashi ?”tayiwa kanta tambayar ajire tana sake tsuke fuska “shi daya zo da zumar zuba mata ruwan bala’i amman ya kasa sai ma ya qare a tsura mata kwayar idanunshi masu sata shiga taitayinta ,duk sanda zai daura mata su a jikinta wani irin sanadari ne akwai cikin idanun TARIQ ADAM ABDULLAH masu hargitsa lissafin dan adam kallo daya zai yi maka ka dabarbarce sai kayi da gaske kake samu ka maido natsuwarka so take ta maida kanta kasa dan zai fiyye mata zaman lafiya amman yaki bata damar sai ma hannunsa d’aya ya kai ya dafe gefen fuskarsa yana taune lip’s dinta still kuma kwayar idanunshi na kanta.”
Mmn Sudais💗💗💗💗💗💗
MAR'ADAMS
💖💖💖💖
💗💗💗💗💗💗
BOOK 3
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
AREWABOOKS USERNAME
AYSHAABAGUDO
bismillahirrahmanirrahim
Wannan littafin na kudi ne mai bukatar karantashi byn na kammalashi zai biya 1000 ta wannan account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan 09136918331 alert domin tabbatar da an tura domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina (Hausa bakwai ) a YouTube.
Page 22
Mr ata ya tasa maryama gaba da kallo tamkar wani tsohon maye ido cikin ido yake kallonta dan sosai ya sanya kwayar idanunshi cikin nata ai ko tana lumshe idonta sai hawaye sharrr ..”suka shiga gangarowa akan kuncinta,bai san sanda ya mike tsaye ba ya soma taku ahankali har ya qarasa inda take tsaye Ya tsaya yana qoqarin kamo laulausar tafin hannunta cikin nashi tayi saurin zame hannunta cike da jin haushinsa amamn sai da yayi nasara riko yatsun hannunta yana murzawa a hankali tare da hura mata iskan bakinshi a saman fuskarta.”
sun kai minti goma a haka tana hawaye shi bai rarrashinta ba ,shi bai sakar mata hannu ba har sai data gaji dan kanta tayi shiru tana sauke ajiyar zuciya a jere murmushi yayi aciki yana cewa “kin d’auaka d’an wannnan hawayen zai sa na tausaya miki ,”?” “yarinya baki san adadin hawayen dana zubar akanki ba ,baki san kalar wahalar dana sha akan zafin soayyarki ba ,baki san tashin hankalin da dana shiga akanki ba, nayi kuka nayi hauka duk akanki a qarshe har aka so a d’aukeni mahaukaci alokacin da nake jin cewar kina cikin duniyar nan amamn aka nuna min ke din iya mafarki ce ,wannan wahalar kad’an ce daga cikin wahalar dana sha akanki maryama dan kukan dadi kike yi a yanzu tunda kina dani .”
Office din ya d’auki shiru bakajin motsin komai sai na saukar numfashinsu wanda ke sake haddasawa zuciyar maryama shiga tashin hankali yayinda shi kuma zuciyarsa ke narkewa akanta gabad’aya marayama a matukar rikice take dan bata qaunar kusancinsu haka, dan ma Allah ya taiamketa har zuwa lokacin sauran abonkan aikinta basu qaraso ba
batayi tsammanin zai yi magana dan a tunaninta a haka zasu tabbata sai kawai ta jiyo muryarsa a kasalance “menene dalilinki na barin office jiya ?”kamar tace masa takurawarsa ce tayi yawa sai ta share tace “am very sorry sir jiya kaina ke ciwo “tana fad’ar hk ya sakar mata hannu yana cewa” I hate lies “ya fad’a yana jan tsaki .”nan take ta diririce “shi kuma wayarki me yasa kika kashe ?“saboda matsalar wuta ne “ta bashi amsa da haka bakinsa ya ta’be “daman yaushe zaa samu natsuwa a wannan banzar unguwar taku, kiyi qoqari kiyi aure ki bar wannan banzar unguwar “kamar tace masa unguwarsu ba banza bace dan duk lalacewarta tayi wa rayuwarta amafani ,kuma ta rufawa ahlinta asiri na tsawon shekaru amamn saboda alqawarin data d’aukarwa kanta na bazata sake yin abinda zai hassalashi ba saboda abincinta dake qarqaahinsa yasa ta sauke nunfashi kawai tana jin quna aranta dan taji zafin mgnrsa amman bata da zabin daya wuce tayi shiru .”
"new design dinki sunyi ready "?new desing kuma ?ta tambayesa zuciyarta na rawa dan ta manta da wani batunsa Kallon da ya dauketa dashi ne yasa tayi saurin cewa "yes ready ready sir” good kije ki kawo min yanzu na gani yana gama fadar haka ya juya ya wuceta ya fita daga office din ta juya a natse tana kallon bayansa tana sauke wani naunayen ajiyar zuciya tare da lumshe idanunta “kai wannan mutumin zai iya kashe mutun da ransa .”
ahankali ahankali take d’aga qafafunta tana kallon tafiyarsa, tafiyarsa ma abun burgewa ne har sanda ya shiga wani office dinsa yana shiga ya d’auki wani file green ya fito ya sake shiga office din daya baro ya zauna ya d’aura kafarsa d’aya akan d’aya .”
tana fito da desing’s din tana mita “wannan mutumin mugun dan rainin wayo ne cewa yayi babu ruwansa da wani new designs din da zaayi yanzu kuma yazo yana tmby dana yagasu dana shiga uku ko kuma da nice nayi masa magana da yanzu yau ni da maseefa, takardu ta rike ta fito zuwa office dinsa ta nemi izinin shiga ya bata izini ta shiga ta qarasa daf dashi ta tsaya tana dubansa yana duba file .”can ya ajiye sakamakon kiran wayar office dinsa da akayi ya amsa kiran.”