Sashe 22
Mar'adams Part 3 Complete Hausa Novel · about 8 min read
“A halin yanzu zuciyata zafi take min banason na mutu na bar baya da kura na rasa yadda zanyi da adamcy hayaniyarsu da koke kokensu yasa mrym farkawa daga baccinta ta yunkura da kyar ta mike ta zauna tana murza idanunta sannan ta zura silipa ta fito nan ta iske mami tana kuka ita da yaranta wad’an da suka had’a kai suna nasu kukan daga can gefe ta hango wacce batayi tunanin ganinta ba wato nana hauwa’u dan a tunaninta gidanta zaa wuce daita , itama kuka take sosai rungume da babynta ta qaraso wajensu tana qare masu kallo d’aya bayan daya bayan ta gama jin duk tautaunawarsu sannan ta kira sunansu daya byn daya da sauri suka d’ago suka zuba mata ido.” murmushi ta sakar masu tana mai cewa “mai yasa kuke kuka ?atare suka mike suka kamota suka zaunar daita a tsakiyarsu “.
“muna kukan abinda adamcy yayi miki ne ta sunkuyar da kanta kasa tana lissafin fingers dinta “karki daga hankalinki mrym mu muna qaunarki kuma muna qaunar abinda zaki haifa mana ta sakar masu murmushin karfin hali wanda kana ganin kasan na dole ne dan tayi dan ta kwantar masu da hankali “me zaki haifa mrym mace ko nmj ?duk scan din da nayi mace yake nunawa“ masha Allah zaa haifa mana beautiful “ta tsura masu ido kawai suma duk ita suke kallo cike da kulawa “me zaa kawo miki kici ,tayi shiru tana tunani kafin ahankali tace na gode sosai yan’uwana , kunata qoqarin kuga kun fitar dani cikin damuwar da nake ciki,dole ne mrym damuwarki itace damuwarmu.”
ta sake numfasawa ta kai hannunta ta kamo hannuwansu gbdy ta d’aura akan cinyarta “duk naji tautauwarku ina neman taimakonku ,nasan nayiwa yaya laifuka masu girma tabbass na cancanci ya d’auki kowani irin mataki akaina ,na d’auki laifina “. “karki damu komai ya wuce in sha allahu zamuyi convincing din adamcy ya yafe miki “murmushi tayi tace “ko amafarki bazai yi ba mutumin da yake son ganin bayana ta yaya kuke expecting zai yafe min ?sukai shiru dan su kansu basusan ta inda zasu bullo masa ba amman zasuyi iyakar qoqarinsu ya yafe mata “ki kwantar da hankalinki zamu masa mgn kuma zai yafe miki ,da kuwa naji dadi sosai bugu da qari kuma ya maidake gidansa ku cigaba da rayuwa mrym tayi murmushi “kai da dai kun barmu haka kowa yayi rayuwarsa idan na haihu lafiya nayi aurena, shima yayi nashi ai kuwa zamu taru mu rusa auren da zai yi ai tunda bakiji dadinsa ba shima babu wacce zai kawo taji dadinmu gbdy suka saka dry har mami mrym ta karbi babyn nana hauwa’u mai tsananin kama da yaya hisham babu abinda ya bari nashi har yanayin fasalin kanshi na ubansa nan suka cigaba da hira a tsakaninsu .”
*****
Zaune mr ata yake a office dinsa yana rubuce rubuce dake gabansa yaji anyi knowking din glass door tare da cewa “sir ko zan iya shigowa ?”ko baa fad’a masa ba yasan muryar mai neman izinin shigowa dan hk kansa na duke ya bada izinin shigowa batare daya d’ago kanshi ba,a natse maryama ta shigo cikin office cike da matsanancin faduwar gaba jikinta sanye da doguwar rigar material tayi rolling kanta da mayafi muryarta can kasa tayi masa sallama. a ciki ya amsa mata batare daya d’ago ba ya cigaba da abinda yake “good morning sir !yana jinta yayi mata banza tmkr ba dashi take ba ganin haka yasa maryama ta ajiye masa takarda data shigo dashi ta dan ja baya kad’an ta sunkuyar da kanta kasa tana kallon zara zaran yatsun qafafuwanta masu matukar kyau da gaske.”
kusan mintuna shabiyar tayi tsaye bai ce mata ba haka zalika batace masa ba ganin fa idan batace wani abu ba haka zasu saura dan haka ta soma takowa ahankali zuwa bakin makeken table dinsa da yake zaune muryarta a matukar sanyaye tace “sir ga aikin na kammala.”ya d’ago kanshi a natse bai sauke kwayar idanunshi akoina ba sai acikin nata nan take kwayar idanunsu ya tsarke cikin juna wani irin yanayi mai sarkakiya da wuyar faasarawa ya ziyarci zuciya dama gangar jikin maryama da ata .”
a bangaren ata tsantsar soyayya da kaunar maryamarsa ne yake bin dukkan sassa jikinshi ji yake kamar ya zarta dukkan mazan duniya sa'a da Allah yasa ya ganta ,fatan shi Allah ya mallaka masa ita da zuciyarta domin ya samu damar nuna mata menene so tayi mashi so mai zafi wanda ya zarta wanda yayi mata idan kuwa hkn ta faru lallai zai nunkaya da'ita wata duniya wadda ma'abota so da shauki ne kadai sukasan zakinta,yanason
yarinyar kamar ranshi shi kanshi yana mamakin zazzafar soyayyr da yake ma maryama mai tafiya da dukkan wani motsi da bugun numfashinsa. “
a yayinda soyayya ke kutimemeniya da ata itakam maryama tsoro ne da kuma tarin fad’uwar gaban irin kallon da yake mata ya mamayeta “why mr ata yake mata irin wannan kallon haka? “Uhm sir ko zanen yayi maka idan bai yi ba sai naje na canza wani dan har yanzu muna da sauran lokaci ?firgigib yayi ya dawo haiyacinsa yana sauke wani boyayyen ajiyar zuciya sai dai bai ce mata uffan ba. takardar data ajiye a gabansa ya dauka ya fara dubawa yana cizan gefen lip’s dinsa har dimples dinsa ya lotsa tsantsar kyawunsa ya sake bayyana ya numfasa kana ya jingina bayansa da kujerar da yake zaune yana kallon zanen yana jujjuya jikinsa “abinda kike son nace zanen yayi ko ba haka ba ?
Ya tambayeta yana tsareta da tsumammun idanunshi masu dauke da mayakan yakin soyaya wanda sausauyi yasa ya kalli cikinsu sunanshi sorry saurin cire idanunta cikin nashi tayi tana batare data bashi amsa ba illa qoqarin sanyawa jikinta natsuwa da tayi dan kallonsa na sakata jin wani iri mummunar fad’uwar haba wanda batasan dalili ba ”ke..” ya kirata da haka Kmr bai san sunanta ba ta d’ago ta sake sanya kwayar idanunta cikinsa sai da yaji wani abu ya caki zuciyarsa lumshe mata tsumammun idanunshi yayi na second biyu ya bude fess akanta “kina son nace zanen yayi kyau ba ?”cike da girmamawa ta rausayar masa da kwayar idanunta wanda sauran kadan mr ata ya qarasa ficewa daga hankalisa “sai daya ja numfashi ya sauke ya mike tsaye ya soma taku yana duba farar takardar zanen bai tsaya akoina ba sai a jikin kofar fita daga office din ya tokare kafarsa daya da glass door tare da tsareta da tsumammun idanunshi ya soma motsa lips dinsa ahankali “kamar dai jiya ne zanen bai min ba …”
Mmn sudais💗💗💗💗💗💗
MAR'ADAMS
💖💖💖💖
💗💗💗💗💗💗
BOOK 3
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
AREWABOOKS USERNAME
AYSHAABAGUDO
bismillahirrahmanirrahim
Wannan littafin na kudi ne mai bukatar karantashi byn na kammalashi zai biya 1000 ta wannan account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan 09136918331 alert domin tabbatar da an tura domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina (Hausa bakwai ) a YouTube.
Page 10
Maryama tayi shiru tana kallonsa da bayyanane mamaki a saman fuskarta yayinda qirjinta ke wani irin dokawa da sauri sakamakon bakincikin da yayi wa zuciyarta diran makiya ,ahankali ta soma nazarin maganarsa babu abinda yazo cikin kwakwaluwarta sai tozarci so yake ya tozartata baya ga haka babu wanda zai ga zanen data zana bai sa albarka ba had’iye bakincikinta tayi ta d’an saki fuska still kwayar idanunta na kanshi tare da sakin kasalallen murmushi wanda dole tasa mr ata ya lumshe tsumammun idanunshi wad’an da suka wadatu da gashin idanu kamar yadda girarsa take masu kama da wanda yake jin bacci .cikin sanyayyar muryarta mai taushi tace “idan na fahimceka kana son na sake wani kenan?”fuskarsa babu walwala ya lumshe mata ido tare da jinjina mata kai .still shiru tayi tana dubansa shima kallonta yake da kwayar idanunshi yadda yake kallonta ne ke sake d’aga mata hankali domin kallo ne da bata ta’ba cin karo da irinsa ba a tun tsawon rayuwarta.”
“ take tsoron yanayin yadda yake kallonta ya mamaye zuciyarta da gangar jikinta wanda ta rasa a muhallin da zata saka, kallon ne na gargadi ko kuwa na rashin mutunci ne ?”dan baza tace kallon soyayya bane dan matsayi da darajanta basu kai wannan matakin ba a wajen mutun kamarshi “wacece ita ?za dai tafi ajiyesa a muhalin gargadi ne .”tsaki yaja kafin a hankali ya kalli agogon dake d’aure asintsiyar hannunsa yace “mintuna talatin na baki kacal ki canza min “wani ta kalleshi kawai sannan ta motsa lip’s dinta “okay sir !”ta soma taku a natse har ta qaraso kusa dashi bai yi alamun bata hanya ba dan haka muryarta a sanyaye tace”sir ko zan iya wucewa ?”no ! ya bata amsa adake yana had’iye duk wani emotion din da yake ji a gabad’aya ilahirin jikinsa. “fuskarsa babu annuri ya sake sanya kwayar idanunshi cikin nata yana mai nuna mata wajen zama da d’an yatsan hannunsa “ki zauna kiyi anan .”“mamakinsa ya sake kamata .ahankali ta sauke naunayen ajiyar zuciya cike da girmamawa tace “sir kayi hakuri na koma office nayi acan zan fi samun natsuwa “me zai cinyeki anan ?”ya watsa mata tambaya yana mai tsareta da idanunshi”.
Shiru tayi tana nazarin maganarsa komai zai yi cike da gadara da nuna isa yake kamar ba aiki suke akarkashinsa ba shi ya haliccesu , cike da fargaba ta rausayar masa da kwayar idanunta sannan tace “babu kawai banason nayi anan ne “to anan din zakiyi kiyi maza ki fara yana gama fad’ar haka ya soma taku.”dogon hancinta ta d’an hura tana jan tsaki a ranta bata jin zata iya kasancewa daga ita shi ,wannan firgitaccen kallon nasa kad’ai ya isa yasa ta kasa aiwatar da komai dan haka cike da danne tsoronsa ta kai hannunta zata tura kofa fita a matukar tsawace ta jiyo sautin muryarsa “ke bana son iskanci da rainin hankali ko ni saanki ne ?”yayi maganar tamkar bashi yayi ba .”
“muna kukan abinda adamcy yayi miki ne ta sunkuyar da kanta kasa tana lissafin fingers dinta “karki daga hankalinki mrym mu muna qaunarki kuma muna qaunar abinda zaki haifa mana ta sakar masu murmushin karfin hali wanda kana ganin kasan na dole ne dan tayi dan ta kwantar masu da hankali “me zaki haifa mrym mace ko nmj ?duk scan din da nayi mace yake nunawa“ masha Allah zaa haifa mana beautiful “ta tsura masu ido kawai suma duk ita suke kallo cike da kulawa “me zaa kawo miki kici ,tayi shiru tana tunani kafin ahankali tace na gode sosai yan’uwana , kunata qoqarin kuga kun fitar dani cikin damuwar da nake ciki,dole ne mrym damuwarki itace damuwarmu.”
ta sake numfasawa ta kai hannunta ta kamo hannuwansu gbdy ta d’aura akan cinyarta “duk naji tautauwarku ina neman taimakonku ,nasan nayiwa yaya laifuka masu girma tabbass na cancanci ya d’auki kowani irin mataki akaina ,na d’auki laifina “. “karki damu komai ya wuce in sha allahu zamuyi convincing din adamcy ya yafe miki “murmushi tayi tace “ko amafarki bazai yi ba mutumin da yake son ganin bayana ta yaya kuke expecting zai yafe min ?sukai shiru dan su kansu basusan ta inda zasu bullo masa ba amman zasuyi iyakar qoqarinsu ya yafe mata “ki kwantar da hankalinki zamu masa mgn kuma zai yafe miki ,da kuwa naji dadi sosai bugu da qari kuma ya maidake gidansa ku cigaba da rayuwa mrym tayi murmushi “kai da dai kun barmu haka kowa yayi rayuwarsa idan na haihu lafiya nayi aurena, shima yayi nashi ai kuwa zamu taru mu rusa auren da zai yi ai tunda bakiji dadinsa ba shima babu wacce zai kawo taji dadinmu gbdy suka saka dry har mami mrym ta karbi babyn nana hauwa’u mai tsananin kama da yaya hisham babu abinda ya bari nashi har yanayin fasalin kanshi na ubansa nan suka cigaba da hira a tsakaninsu .”
*****
Zaune mr ata yake a office dinsa yana rubuce rubuce dake gabansa yaji anyi knowking din glass door tare da cewa “sir ko zan iya shigowa ?”ko baa fad’a masa ba yasan muryar mai neman izinin shigowa dan hk kansa na duke ya bada izinin shigowa batare daya d’ago kanshi ba,a natse maryama ta shigo cikin office cike da matsanancin faduwar gaba jikinta sanye da doguwar rigar material tayi rolling kanta da mayafi muryarta can kasa tayi masa sallama. a ciki ya amsa mata batare daya d’ago ba ya cigaba da abinda yake “good morning sir !yana jinta yayi mata banza tmkr ba dashi take ba ganin haka yasa maryama ta ajiye masa takarda data shigo dashi ta dan ja baya kad’an ta sunkuyar da kanta kasa tana kallon zara zaran yatsun qafafuwanta masu matukar kyau da gaske.”
kusan mintuna shabiyar tayi tsaye bai ce mata ba haka zalika batace masa ba ganin fa idan batace wani abu ba haka zasu saura dan haka ta soma takowa ahankali zuwa bakin makeken table dinsa da yake zaune muryarta a matukar sanyaye tace “sir ga aikin na kammala.”ya d’ago kanshi a natse bai sauke kwayar idanunshi akoina ba sai acikin nata nan take kwayar idanunsu ya tsarke cikin juna wani irin yanayi mai sarkakiya da wuyar faasarawa ya ziyarci zuciya dama gangar jikin maryama da ata .”
a bangaren ata tsantsar soyayya da kaunar maryamarsa ne yake bin dukkan sassa jikinshi ji yake kamar ya zarta dukkan mazan duniya sa'a da Allah yasa ya ganta ,fatan shi Allah ya mallaka masa ita da zuciyarta domin ya samu damar nuna mata menene so tayi mashi so mai zafi wanda ya zarta wanda yayi mata idan kuwa hkn ta faru lallai zai nunkaya da'ita wata duniya wadda ma'abota so da shauki ne kadai sukasan zakinta,yanason
yarinyar kamar ranshi shi kanshi yana mamakin zazzafar soyayyr da yake ma maryama mai tafiya da dukkan wani motsi da bugun numfashinsa. “
a yayinda soyayya ke kutimemeniya da ata itakam maryama tsoro ne da kuma tarin fad’uwar gaban irin kallon da yake mata ya mamayeta “why mr ata yake mata irin wannan kallon haka? “Uhm sir ko zanen yayi maka idan bai yi ba sai naje na canza wani dan har yanzu muna da sauran lokaci ?firgigib yayi ya dawo haiyacinsa yana sauke wani boyayyen ajiyar zuciya sai dai bai ce mata uffan ba. takardar data ajiye a gabansa ya dauka ya fara dubawa yana cizan gefen lip’s dinsa har dimples dinsa ya lotsa tsantsar kyawunsa ya sake bayyana ya numfasa kana ya jingina bayansa da kujerar da yake zaune yana kallon zanen yana jujjuya jikinsa “abinda kike son nace zanen yayi ko ba haka ba ?
Ya tambayeta yana tsareta da tsumammun idanunshi masu dauke da mayakan yakin soyaya wanda sausauyi yasa ya kalli cikinsu sunanshi sorry saurin cire idanunta cikin nashi tayi tana batare data bashi amsa ba illa qoqarin sanyawa jikinta natsuwa da tayi dan kallonsa na sakata jin wani iri mummunar fad’uwar haba wanda batasan dalili ba ”ke..” ya kirata da haka Kmr bai san sunanta ba ta d’ago ta sake sanya kwayar idanunta cikinsa sai da yaji wani abu ya caki zuciyarsa lumshe mata tsumammun idanunshi yayi na second biyu ya bude fess akanta “kina son nace zanen yayi kyau ba ?”cike da girmamawa ta rausayar masa da kwayar idanunta wanda sauran kadan mr ata ya qarasa ficewa daga hankalisa “sai daya ja numfashi ya sauke ya mike tsaye ya soma taku yana duba farar takardar zanen bai tsaya akoina ba sai a jikin kofar fita daga office din ya tokare kafarsa daya da glass door tare da tsareta da tsumammun idanunshi ya soma motsa lips dinsa ahankali “kamar dai jiya ne zanen bai min ba …”
Mmn sudais💗💗💗💗💗💗
MAR'ADAMS
💖💖💖💖
💗💗💗💗💗💗
BOOK 3
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
AREWABOOKS USERNAME
AYSHAABAGUDO
bismillahirrahmanirrahim
Wannan littafin na kudi ne mai bukatar karantashi byn na kammalashi zai biya 1000 ta wannan account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan 09136918331 alert domin tabbatar da an tura domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina (Hausa bakwai ) a YouTube.
Page 10
Maryama tayi shiru tana kallonsa da bayyanane mamaki a saman fuskarta yayinda qirjinta ke wani irin dokawa da sauri sakamakon bakincikin da yayi wa zuciyarta diran makiya ,ahankali ta soma nazarin maganarsa babu abinda yazo cikin kwakwaluwarta sai tozarci so yake ya tozartata baya ga haka babu wanda zai ga zanen data zana bai sa albarka ba had’iye bakincikinta tayi ta d’an saki fuska still kwayar idanunta na kanshi tare da sakin kasalallen murmushi wanda dole tasa mr ata ya lumshe tsumammun idanunshi wad’an da suka wadatu da gashin idanu kamar yadda girarsa take masu kama da wanda yake jin bacci .cikin sanyayyar muryarta mai taushi tace “idan na fahimceka kana son na sake wani kenan?”fuskarsa babu walwala ya lumshe mata ido tare da jinjina mata kai .still shiru tayi tana dubansa shima kallonta yake da kwayar idanunshi yadda yake kallonta ne ke sake d’aga mata hankali domin kallo ne da bata ta’ba cin karo da irinsa ba a tun tsawon rayuwarta.”
“ take tsoron yanayin yadda yake kallonta ya mamaye zuciyarta da gangar jikinta wanda ta rasa a muhallin da zata saka, kallon ne na gargadi ko kuwa na rashin mutunci ne ?”dan baza tace kallon soyayya bane dan matsayi da darajanta basu kai wannan matakin ba a wajen mutun kamarshi “wacece ita ?za dai tafi ajiyesa a muhalin gargadi ne .”tsaki yaja kafin a hankali ya kalli agogon dake d’aure asintsiyar hannunsa yace “mintuna talatin na baki kacal ki canza min “wani ta kalleshi kawai sannan ta motsa lip’s dinta “okay sir !”ta soma taku a natse har ta qaraso kusa dashi bai yi alamun bata hanya ba dan haka muryarta a sanyaye tace”sir ko zan iya wucewa ?”no ! ya bata amsa adake yana had’iye duk wani emotion din da yake ji a gabad’aya ilahirin jikinsa. “fuskarsa babu annuri ya sake sanya kwayar idanunshi cikin nata yana mai nuna mata wajen zama da d’an yatsan hannunsa “ki zauna kiyi anan .”“mamakinsa ya sake kamata .ahankali ta sauke naunayen ajiyar zuciya cike da girmamawa tace “sir kayi hakuri na koma office nayi acan zan fi samun natsuwa “me zai cinyeki anan ?”ya watsa mata tambaya yana mai tsareta da idanunshi”.
Shiru tayi tana nazarin maganarsa komai zai yi cike da gadara da nuna isa yake kamar ba aiki suke akarkashinsa ba shi ya haliccesu , cike da fargaba ta rausayar masa da kwayar idanunta sannan tace “babu kawai banason nayi anan ne “to anan din zakiyi kiyi maza ki fara yana gama fad’ar haka ya soma taku.”dogon hancinta ta d’an hura tana jan tsaki a ranta bata jin zata iya kasancewa daga ita shi ,wannan firgitaccen kallon nasa kad’ai ya isa yasa ta kasa aiwatar da komai dan haka cike da danne tsoronsa ta kai hannunta zata tura kofa fita a matukar tsawace ta jiyo sautin muryarsa “ke bana son iskanci da rainin hankali ko ni saanki ne ?”yayi maganar tamkar bashi yayi ba .”