Sashe 104
Mar'adams Part 3 Complete Hausa Novel · about 8 min read
“Ina zaki ?”gida zan wuce !”kuma in sha Allahu daga yau bazan sake ta kowa inda kake ba dan baka you’re so wicked shiru yayi yana shafata kafin ahankali ya cigaba da mgn “gobe ne fa asirin wanda ya fitar da hadad’dun hotunamu zai tono ko bakya son kisan ko waye ?”ya fad’a tare da sausauta rikon da yayi mata zuciyarta na matukar zafi ta tsura masa ido tare da alamun son ya mata qarin bayani ajiyar zuciya ya sauke nan ya kwashe yadda akayi bincike komai ya fad’a mata “waye wanda ya fitar da hotunan?”zaki sani a gobe ta sauke numfashi tace “to sakar min jikina kuma dan Allah wannan yazamo karo na qarshe da zaka kai hannuka jikina “ba jikinki ba hatta komai naki nawa ne kuma ke baki isa ki hanani ta’ba wa ba “ni kam wannan abu ya fara damuna idan kana sona ne ka fito ka fad’a min tai mgnr tana harararsa “baza’a fada ba !ya qarasa maganar ahankali yana had’e fuskarsu waje yana qoqarin kamo lip’s dinta, tayi saurin kawar da fuskarsa gefe tana cewa “bana so abinda kake min kana sa Ina cin raina dayawa
Ina jin nadamar aiki a kamfanin AGC wallahi if Ina son naga wanda ya d’auke mu hoto da har abada bazaka sake sanyani acikin idanunka ba
ga ta’ba min jiki da kake yi ga rashin so ga mari.”
sarai ya fahimci abu biyu din nan sun fi bata mata rai ba wai ta’ba mata jiki ba ,rashin bai furta mata yana sonta ba da kuma marin da yayi mata yayi kasa da muryarsa sosai “kina son na furta miki kalmar so ne kafin ki amince ki aureni ?”tayi shiru tana kallonsa ,ya sauke mata numfashinsa a fuska ya cigaba da magana “ko kuwa kina son na baki hakurin marin da na miki ne ?wad’an nan maganganun d’aya fad’a mata ba iya cikin kwakwaluwarta da zuciyarta suka tsaya ba har ilahirin jikinta take jin tafiyarsu zata so ya aikata abu biyu din nan ,furta mata yana sonta da kuma bata hakuri “naga alamun kina bukatar hakan sai dai kuma bazan yi ko d’aya aciki ba idan zaki aureni a yadda nace fine idan bazakiyi na leave my office “ ya fad’a yana sakar mata jiki ya zagayeta ya nufi wajen zamansa.”
Idan ta fahimcesa so yake ya nuna mata qarfin Iko bayn yayi nasarar tursasa zuciyarta da gangar jikinta sun fara jin wani abu akan shi ,ya fara koyar daita soyayyarsa ,to ko dai zata amincewa aurensa ne kamr yadda ya bukata ?kai Ina bazata iya wannan kasadar ba domin auren irinsa babu abinda mutun zai tsinta aciki sai zallar damuwa ta kasa motsa gangar jikinta tana shawara da zuciyarta bata jin zata sake d’aukar dogon lokaci tana aiki dashi yana zaune zai ji ta auri wani irin kallon da take masa ya fahimci kallon mugu azzalamu take masa haka nan yaji babu dadi aransa jiki a sanyaye ta juya ta fice daga office din tana jin tarin damuwa bayanta yabi da kallo yana hura hanci tare da lumshe idanunshi bayan wasu mintuna talatin da fitartata daga office dinsa ya hango fitowarta tana goge idanuta ta nufi hanyar sauka qasa aranshi yace sarkin yan kuka ranshi bai masa dadi ba yaji kamar ya tashi ya bita ya dawo daita sai kuma yaga gara kawai ya barta wuce .”
Tunda maryama ta koma gida ta rasa meke mata dadi ,ka kasa sakewa da zarar ta tuno kamaninsa sai gabanta ya yanke ya fad’i “ya ilahi kanta ta sunkuyar kan daks din daikinta tana addua acikin zuciyarta dan ta rasa me yake mata dadi ,Ina ma batasan shi ba ,Ina ma aiki bai had’ata dashi ba haka dai tayita tunani tana addua kar Allah yasa son shi yayi tasiri a zuciyarta, da adduar Allah ya cire mata tunaninsa cikin zuciyarta suku suku ta qarasa wuni umma ta lura da yanayinta amman ta share ta dan kota tambayeta tasan zatace mata babu komai qarfe takwas da wasu mintuna na dare tana kwance akan katifarta taji shigowar sako wayarta nan take ta soma qoqarin dubawa taga sakon daga mr ata ne da sauri ta shiga ta soma dubawa .”
“Slm how are you doing ?I just want to apologize for what happened today I’m sorry for today I’m not a wicked man has you think and I’m not a bad person I’m so sorry I’m not intention to hurt you please kizo gobe koda shine zai zamo zuwanki na qarshe .”
Wani irin sanyayyen ajiyar zuciya ta sauke tana sake karanta sakon tana jin wani sanyi na ratsa ilahirin jikinta sai dai tayi shiru tana tunanin amsar da zata tura masa ta d’auki sama da wasu mintuna talatin a qarshe ta tura masa “is okay “Tana gama tura masa ya kirata har missed call hudu bata d’aga ba dan bata son ya sake dasa mata abinda zai dameta wanda take ji ma akanshi zatayi iyakar qoqarin ta ta raba kanta dashi bazata ta’ba yarda sonshi tayi tasiri ba .”
*****
Washegari Wanda ya kama ranar laraba da kusan jiya maryama tazo aiki tana zaune tana aikin zane tana daddaga littafai tana dubawa sai ga yusura ta shigo ta qaraso kusa daita ta tsaya tana cewa maryama ina son muyi wata magana dake dan nayi tunanin nazo gida na sameki amman kunyar haka yasa na kasa zuwa maryama ta bar abinda take tare da mikewa tsaye tana fuskartata ina jinki yusura
“dan Allah Kiyi hakuri” hakuri kuma wani hakuri ai tunda mr ata yace kubani hakuri km kin bani hakuri komai ya wuce araina ,nasani ina sake baki hakuri ne saboda ban kyauta ba domin idan kowa yayi zarginki ni bai kamata ba kasamcewar tare muka taso ki yafe min karki tsaneni dan Allah “kai haba yusura wallahi babu komai nasan qauna ce tasa haka duk mai sonka shine zai ga kayi wani abun batancin ya nuna damuwarsa wallahi babu komai komai ya wuce ni dake qawaye ne kuma wannan matsalar bazata rabamu ba ,”haka ne maryama ta fad’a tana rungumota jikinta ta sausata rungumar datai mata tana cewa amman idan bazaki damu ba mai yasa kukayi wannan hotunan?” mukayi ko akayi mana?” to waye wanda ya iya munafurci haka ?”wallahi yusura ban sani ba kuma har yanzu nan da nake tsaye a gabanki ina wannan tunanin amman mr ata jiya ya tabbatar min an gama bincike” nifa tunanin yan gidanku dan wallahi idan gidanku suka gani akwai damuwa gara duk ma’aikatan kowa yasani akan mutanen gidanku .”
“ai tunin an wuce gurin dan sun gani shine ma dalilin rashin zuwana aiki kwana biyu sai da mr ata da wani abokinsa kukaje gida suka bada hakuri sukai masu bayani dalilin da yasa hakan ta faru yanzu dai komai ya wuce yanzu haka ban jima da fitowa daga office dinsa ba kuma yace zuwa anjima za’a kar’bi wayar kowa dake office din nan ,duk maganar da maryama take acikin kunnen sultana tayisa daga office dinsa ya hango maryama tana magana da yusura abayansu kuma sultana ce tsaye tana sauraronsu tana zance zuci “ina ai bazan bari ya duba wyata ba kafin ma ya duba na goge komai , sosai yake kallonsu ta cikin glass sai dai idanunshi kyam akan sultana yake yana nazarinta yana kallonta ta juya da sauri yayinda shi kuma ya cigaba da juyi akan kujera kai tsaye wani office dabam sultana ta shiga ta fad’a bayi jikinta na rawa ta shiga photos dinta tana cikin neman hotunan taji ya fixge wayar a hannunta yana cewa “me kikeyi anan ?
Mmn sudais💗💗💗💗💗💗
MAR'ADAMS
💖💖💖💖
💗💗💗💗💗💗
BOOK 3
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
AREWABOOKS USERNAME
AYSHAABAGUDO
bismillahirrahmanirrahim
Wannan littafin na kudi ne mai bukatar karantashi byn na kammalashi zai biya 1000 ta wannan account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan 09136918331 alert domin tabbatar da an tura domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina (Hausa bakwai ) a YouTube.
48
saurin d’auke numfashi sultana tayi tana dubansa fuskarta da bayyananen tsoro tace “uhmm amm babu komai kawai ina son goge wasu tsofafin hotuna ne acikin wayata “tsuma mmun idanunshi ya zuba mata yana mata wani irin wulakantaccen kallo mai razanarwa”lallai ma yarinyar nan tana da matuqar rainin hankali kenan har yanzu bata ma san waye shi ba ?“tsofaffin hotunanki zaki goge ?”ya fad’a yana kallon wayarta dake rike a hannunsa“eh tsofafin hotuna nake son na goge dan wayar tana hanging da alamun hotuna ne suka masa yawa.“
“kin tabbatar?”tayi saurin gyad’a masa kai alamun “eh!”jikinta na wani irin shaking alamun rashin gasky tana jin kamar ta fixge wayar daga hannunsa sai dai babu dama aikata hakan dan ko giyar meye akanta bata isa ba,bama zata fara gwadawa ba “.
“maryama !”
Ya kira sunanta tare da lasar lip’s dinsa na qasa “yes sir !”ta amsa masa cike da girmamawa tana kallonsa” ungo wayar nan ki duba min hotunan dake cikin har recently deleted ”yayi taku biyu ya qaraso inda maryama take tsaye ya mika mata wayar .”maryama tasa hannunta ta amsa ta shiga daddanawa tana dubawa ,shi kuma yayi shiru tsaye yana kallon sultana wacce hankalinta yayi matukar tashi fiyye da tunanin mai karatu”.
muryar maryama na rawa tace “ga..”gasu nan sir! “ga hotunanmu nan acikin wayar sultana wanda ke nuna alamun da wannan wayar aka fara d’aukarmu “nan take gaban sultana ya bada wani irin dum jikinta ya cigaba da kyarmar da yake mr ata ya kar’bi wayar a hannun maryama yana duba wa” ai nasani nasan itace.”
Ina jin nadamar aiki a kamfanin AGC wallahi if Ina son naga wanda ya d’auke mu hoto da har abada bazaka sake sanyani acikin idanunka ba
ga ta’ba min jiki da kake yi ga rashin so ga mari.”
sarai ya fahimci abu biyu din nan sun fi bata mata rai ba wai ta’ba mata jiki ba ,rashin bai furta mata yana sonta ba da kuma marin da yayi mata yayi kasa da muryarsa sosai “kina son na furta miki kalmar so ne kafin ki amince ki aureni ?”tayi shiru tana kallonsa ,ya sauke mata numfashinsa a fuska ya cigaba da magana “ko kuwa kina son na baki hakurin marin da na miki ne ?wad’an nan maganganun d’aya fad’a mata ba iya cikin kwakwaluwarta da zuciyarta suka tsaya ba har ilahirin jikinta take jin tafiyarsu zata so ya aikata abu biyu din nan ,furta mata yana sonta da kuma bata hakuri “naga alamun kina bukatar hakan sai dai kuma bazan yi ko d’aya aciki ba idan zaki aureni a yadda nace fine idan bazakiyi na leave my office “ ya fad’a yana sakar mata jiki ya zagayeta ya nufi wajen zamansa.”
Idan ta fahimcesa so yake ya nuna mata qarfin Iko bayn yayi nasarar tursasa zuciyarta da gangar jikinta sun fara jin wani abu akan shi ,ya fara koyar daita soyayyarsa ,to ko dai zata amincewa aurensa ne kamr yadda ya bukata ?kai Ina bazata iya wannan kasadar ba domin auren irinsa babu abinda mutun zai tsinta aciki sai zallar damuwa ta kasa motsa gangar jikinta tana shawara da zuciyarta bata jin zata sake d’aukar dogon lokaci tana aiki dashi yana zaune zai ji ta auri wani irin kallon da take masa ya fahimci kallon mugu azzalamu take masa haka nan yaji babu dadi aransa jiki a sanyaye ta juya ta fice daga office din tana jin tarin damuwa bayanta yabi da kallo yana hura hanci tare da lumshe idanunshi bayan wasu mintuna talatin da fitartata daga office dinsa ya hango fitowarta tana goge idanuta ta nufi hanyar sauka qasa aranshi yace sarkin yan kuka ranshi bai masa dadi ba yaji kamar ya tashi ya bita ya dawo daita sai kuma yaga gara kawai ya barta wuce .”
Tunda maryama ta koma gida ta rasa meke mata dadi ,ka kasa sakewa da zarar ta tuno kamaninsa sai gabanta ya yanke ya fad’i “ya ilahi kanta ta sunkuyar kan daks din daikinta tana addua acikin zuciyarta dan ta rasa me yake mata dadi ,Ina ma batasan shi ba ,Ina ma aiki bai had’ata dashi ba haka dai tayita tunani tana addua kar Allah yasa son shi yayi tasiri a zuciyarta, da adduar Allah ya cire mata tunaninsa cikin zuciyarta suku suku ta qarasa wuni umma ta lura da yanayinta amman ta share ta dan kota tambayeta tasan zatace mata babu komai qarfe takwas da wasu mintuna na dare tana kwance akan katifarta taji shigowar sako wayarta nan take ta soma qoqarin dubawa taga sakon daga mr ata ne da sauri ta shiga ta soma dubawa .”
“Slm how are you doing ?I just want to apologize for what happened today I’m sorry for today I’m not a wicked man has you think and I’m not a bad person I’m so sorry I’m not intention to hurt you please kizo gobe koda shine zai zamo zuwanki na qarshe .”
Wani irin sanyayyen ajiyar zuciya ta sauke tana sake karanta sakon tana jin wani sanyi na ratsa ilahirin jikinta sai dai tayi shiru tana tunanin amsar da zata tura masa ta d’auki sama da wasu mintuna talatin a qarshe ta tura masa “is okay “Tana gama tura masa ya kirata har missed call hudu bata d’aga ba dan bata son ya sake dasa mata abinda zai dameta wanda take ji ma akanshi zatayi iyakar qoqarin ta ta raba kanta dashi bazata ta’ba yarda sonshi tayi tasiri ba .”
*****
Washegari Wanda ya kama ranar laraba da kusan jiya maryama tazo aiki tana zaune tana aikin zane tana daddaga littafai tana dubawa sai ga yusura ta shigo ta qaraso kusa daita ta tsaya tana cewa maryama ina son muyi wata magana dake dan nayi tunanin nazo gida na sameki amman kunyar haka yasa na kasa zuwa maryama ta bar abinda take tare da mikewa tsaye tana fuskartata ina jinki yusura
“dan Allah Kiyi hakuri” hakuri kuma wani hakuri ai tunda mr ata yace kubani hakuri km kin bani hakuri komai ya wuce araina ,nasani ina sake baki hakuri ne saboda ban kyauta ba domin idan kowa yayi zarginki ni bai kamata ba kasamcewar tare muka taso ki yafe min karki tsaneni dan Allah “kai haba yusura wallahi babu komai nasan qauna ce tasa haka duk mai sonka shine zai ga kayi wani abun batancin ya nuna damuwarsa wallahi babu komai komai ya wuce ni dake qawaye ne kuma wannan matsalar bazata rabamu ba ,”haka ne maryama ta fad’a tana rungumota jikinta ta sausata rungumar datai mata tana cewa amman idan bazaki damu ba mai yasa kukayi wannan hotunan?” mukayi ko akayi mana?” to waye wanda ya iya munafurci haka ?”wallahi yusura ban sani ba kuma har yanzu nan da nake tsaye a gabanki ina wannan tunanin amman mr ata jiya ya tabbatar min an gama bincike” nifa tunanin yan gidanku dan wallahi idan gidanku suka gani akwai damuwa gara duk ma’aikatan kowa yasani akan mutanen gidanku .”
“ai tunin an wuce gurin dan sun gani shine ma dalilin rashin zuwana aiki kwana biyu sai da mr ata da wani abokinsa kukaje gida suka bada hakuri sukai masu bayani dalilin da yasa hakan ta faru yanzu dai komai ya wuce yanzu haka ban jima da fitowa daga office dinsa ba kuma yace zuwa anjima za’a kar’bi wayar kowa dake office din nan ,duk maganar da maryama take acikin kunnen sultana tayisa daga office dinsa ya hango maryama tana magana da yusura abayansu kuma sultana ce tsaye tana sauraronsu tana zance zuci “ina ai bazan bari ya duba wyata ba kafin ma ya duba na goge komai , sosai yake kallonsu ta cikin glass sai dai idanunshi kyam akan sultana yake yana nazarinta yana kallonta ta juya da sauri yayinda shi kuma ya cigaba da juyi akan kujera kai tsaye wani office dabam sultana ta shiga ta fad’a bayi jikinta na rawa ta shiga photos dinta tana cikin neman hotunan taji ya fixge wayar a hannunta yana cewa “me kikeyi anan ?
Mmn sudais💗💗💗💗💗💗
MAR'ADAMS
💖💖💖💖
💗💗💗💗💗💗
BOOK 3
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
AREWABOOKS USERNAME
AYSHAABAGUDO
bismillahirrahmanirrahim
Wannan littafin na kudi ne mai bukatar karantashi byn na kammalashi zai biya 1000 ta wannan account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan 09136918331 alert domin tabbatar da an tura domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina (Hausa bakwai ) a YouTube.
48
saurin d’auke numfashi sultana tayi tana dubansa fuskarta da bayyananen tsoro tace “uhmm amm babu komai kawai ina son goge wasu tsofafin hotuna ne acikin wayata “tsuma mmun idanunshi ya zuba mata yana mata wani irin wulakantaccen kallo mai razanarwa”lallai ma yarinyar nan tana da matuqar rainin hankali kenan har yanzu bata ma san waye shi ba ?“tsofaffin hotunanki zaki goge ?”ya fad’a yana kallon wayarta dake rike a hannunsa“eh tsofafin hotuna nake son na goge dan wayar tana hanging da alamun hotuna ne suka masa yawa.“
“kin tabbatar?”tayi saurin gyad’a masa kai alamun “eh!”jikinta na wani irin shaking alamun rashin gasky tana jin kamar ta fixge wayar daga hannunsa sai dai babu dama aikata hakan dan ko giyar meye akanta bata isa ba,bama zata fara gwadawa ba “.
“maryama !”
Ya kira sunanta tare da lasar lip’s dinsa na qasa “yes sir !”ta amsa masa cike da girmamawa tana kallonsa” ungo wayar nan ki duba min hotunan dake cikin har recently deleted ”yayi taku biyu ya qaraso inda maryama take tsaye ya mika mata wayar .”maryama tasa hannunta ta amsa ta shiga daddanawa tana dubawa ,shi kuma yayi shiru tsaye yana kallon sultana wacce hankalinta yayi matukar tashi fiyye da tunanin mai karatu”.
muryar maryama na rawa tace “ga..”gasu nan sir! “ga hotunanmu nan acikin wayar sultana wanda ke nuna alamun da wannan wayar aka fara d’aukarmu “nan take gaban sultana ya bada wani irin dum jikinta ya cigaba da kyarmar da yake mr ata ya kar’bi wayar a hannun maryama yana duba wa” ai nasani nasan itace.”