Sashe 57
Mar'adams Part 3 Complete Hausa Novel · about 8 min read
A natse hjy zulai ta tura kofar d’akinsa ta shiga yana kwance flat akan gado har zuwa wannan lokacin babu abinda ya cire ajikinsa zuciyarsa banda tuttukin bakinciki babu abinda take a hankali ta soma magana cikin zafin rai "kayi kuskuren Adam kuma dole na fad'a maka haka, wannan cin fuska ne qarara kayi , aikin nan kowa yasani baa yinsa a boye shiyasa kaga naki amincewa amman ka nace ai kaga abinda ka janyo ko ? ya bude idanunshi kadan wad’an da suka dan canza kala ya tsura mata yana sake jin zafi acikin zuciyarsa ,magana yake son yi amman yasan koya bude bakinsa maganar bazata fito ba saboda ‘bacin rai sosai ta dinga masa fad'a kafin daga baya ta koma nasiha "bazan gaji da fad’a maka ba baba qarami matsayin ubanka ne ba makiyinka ba yana son yaga cigabanku ne gabadaya kaga yanayin abinda yake amman na rasa me yasa baka fahimta,me yasa baza ka fahimcesa kuma kaji maganarsa ba?” bai dace ba abinda kake yi masa yana fad'a kana fad'a kuma a gaban d’ansa bana jin dadi sai naga kamar nagaza wurin baka tarbiya ne “
“Wallahi bana jin dadi adamcy ka daina zubar min da mutunci, ka daina yin abinda zaa dinga kallon ban baka tarbiya ba ,tunda tasoma fad’anta bai ce mata uhm ba bare uhm uhm har ta gama ta fita."
*****
Washegari
Knowking akayi har sau uku ajire Aunty hasana dake zaune akan daya daga cikin dining tabke ta mike tsaye tana cewa"waye Ke buga mana kofa haka da bazaiyi a hankali ba yanzu wannan yarinyar ce aka sake buga kofar ,kai jamaa gani nan zuwa ta qarasa ta bude tsaye taga umma sai dai kallo daya tai mata ta fahimci bata cikin haiyacinta "Aunty kece da yamman nan amman ya baki fad'a min dazu da safe cewar kina Kan hanya ba ?” sannnu da zuwa nasan agajiye Kike ?umma ta shigo tare da baba gali a bayanta wanda shima duk ilahirin jikinsa a sanyaye yake " bari naje na kawo miki ruwa ta fad’a tare da juyawa da sauri ta nufi fridge yayinda umma ta samu guri ta zauna .”aunty hasaana ta dawo hannunta rike da cup din ruwa ta mika "Kinsan abinda maryama tayi jiya kuwa ?umma dai ta kar’bi cup din ruwa amman bata kai bakinta ba “yarinyar Ingaya miki bata dawo gidan nan ba sai wajen shabiyun na dare .”
umma ta kalleta tare da yin shiru sai dai kana kallonta kasan ranta a bace yake “ ba wani abu nake nufi ba kawai dai bai dace ace kamarta yarinyar mace tana kaiwa dare a waje ba “ zaka iya sheidawar wanda kake tare dashi kema kuma kinsani maryama bazata ta'ba aikata wani abu da zai zubarwa ahlinta mutunci ba dan haka ki fadi alkhairi ko Kiyi shiru domin kema uwa ce kuma duk uwa ta gari fatan alkhairi take wa yayanta dama wadan da ba nata ba .”umma ta kawo qarshen zance .”
"Allah ya kyauta to ya kika bari yanuwa acan ijesha fatan kin barosu lafiya ?Kafin ta bata amsa baba gali yace "Aunty ki fahimceni dan Allah ?fahimtar me zan maka gali tun yaushe ma abubuwa suka dawo haka bansani ba, yanzu banda naje kamfanin da kenan bazan san halin da kamfani yake ciki ba ?”
”wannan karon fa bazan fahimci komai ba kuma zan iya daukar duk matakin daya dace wai ma duk me haka yake nufi ?wannan ai cin amana ne qarara kuma komai yazo karshe domin kuwa zan tsaida duk wani zalinci da aka dade ana yi "
"aunty !
Aunty hasana ta kira sunanta tana duban baba gali dake tsaye cikin matukar tashin hankali "yaya meke faruwa ne ?”me naji aunty tana fad'a ?"kar dai kai ne duk ka aikata hakan ?muryarsa na rawa ya soma mgn "dan girman allah aunty ki yafe min nasan nayi kuskure amman dan allah ki yafe min ,me ma yasa nayi mata haka ?”ya fad'a yana juya bayansa tare da dafe goshinsa ,"duk qoqarin da take akanmu me yasa zan mata haka ? wallahi ba wai na dauki lokaci ina yin haka bane ,wannan shine karo na farko kuma in sha allahu nayi miki alkwarin bazan sake aikata makamancin haka ba, dan allah ki yafe min aunty ina neman yafi.." "zan yafe maka ne kawai idan na tsaida kai daga abinda kakeyi wanda shi zai sa ka fahimci abinda ka dade kana yi ,ka kuwa san nawa aka nema aka rasa akamfani?"gabdaya kana neman ka karyar mana da busines koma nace ka gama lalata komai ,wallahi ina mamaki ace wai kaine da kanka ka aikata haka wannna abun kunya da ne yayi kama ."?
Aunty hasana ta kallesa a matukar rude "da gaske duk abinda Aunty ta fad'a yaya ka aikata hakan?ya gyada mata mai alamun eh "to gsky koni bana bayan abinda ka aikata ka cutar da Aunty gskiya" ta fda tana kukan karya " duk abinda take mana itace komai namu fa tana kokarin kula damu amman me yasa zakayi haka? me yasa ka cutar daita ? Aunty Aunty!! ta fad'a cikin rawar murya"kar ma ki bata bakinki dan bazan janye kudirina akan ba".
" dan allah aunty ki bashi wata damar bazai sake ba nayi imani bazai sake ba yanzu idan kika tsaidashi aiki dame zai dinga kula da iyalinsa dan allah ki duba yanuwantaka ki yafe ma.."bafa zan cigaba da yafe masa yana cigaba da cin amanata ba hasana kawai dan ya kasance danuwa sai ya dinga abinda bai dace ba ,"wannan shine karo na karshe da zan sake kuskuren maidashi matsayinsa "tana gama fadar haka ta mike ta shige dakinta ."
shiru sukai gabadaya cikin tsananin tashin hankali kafin ahankali aunty hasana ta kalli bayanta"kayi hauka ne yaya ?”me yasa ka bari ta fahimci wani abu ?”yanzu me kake tunanin zai faru ?”Kiyi shiru ki barni naji da abinda nake ji na rigada nayi kuskure bani da kuma abinda zanyi kowa nayi kuskure ko ba haka ba ?yanzu yadda zan samu ta sauko kawai zanyi dan bazan ta'ba yarda da hukuncinta ba idan ba haka ba sai dai afito araba gadon sadam kowa ya kama gabansa karshenta ma na mallaki kamfani tunda ni nmj ne cike da tsoro Aunty hsssna take kallonsa har sanda ya juya ya fita daga parlour'n ."
Shiru baba qarami yayi zaune a parlour'nsa sanye da jallabiya fari sol yana tunanin abinda ya faru jiya gabadaya maganganun ATA yana sake zurfafa tunaninsa har sanda matarsa ta qaraso rike da cup din tea ta zauna kusa dashi "ba dai kana nan har yanzu kana tunanin abinda ya faru jiya ba ?ya juyo ya kalleta bazaki fahimci irin zafin da nake ji acikin zuciyata ba “wai dan damuwa na yana son ya zama tamkar ma Kiyi a wurina wannan abu na min ciwo matuka shi sam bazaa fad'a masa magana yayi aiki dashi ba ban san ina zulai ta samo wannan yaron ba idan ance ga abinda zaiyi shi kuma yace ga abinda yake so shi sam baa isa dashi ba . yaro kamar wanj sheidan gashi uwarsa bata ganin laifinsa "karka fadi haka ta mika masa cup din tea data shigo masa dashi "tabbas Adam bai kyauta ba kuma yana da taurin kai amman kuma zulai na kokari akan taga ya sauka akan wannan tsarin nasa wallahi ko jiya ba qaramin bude masa wuta tayi ba kuma bata goyi bayansa ba akan abinda yayi amman kasan wannann yaron yasan Kan business sosai “nasan haka “.
“Kasan haka amman me yasa kake jin haushinsa akan komai ?”to shi me bazai tsaya akan tsarinmu ba? abinda yake yi ba daidai bane cin amana ne "duk fa abinda kake tunani akansa ba haka bane kuna son cigaba kamfani Adam ma haka koma nace yafi ku kuma nasan komai yayi yayi dan cigaba kamfani ne matsalar dai ta sultan ce ya kamata ka fahimci haka dan ni bana bayan karya ,Eh na yarda da haka amman shi wannan business din baya bukatar mutun yayisa shi kadai tunda ba haka aka fara ba tun mahaifinsa na raye komai tare akeyi kuma yasan da haka me yasa zai dawo daga baya yayi haka dole nasan yayi haka ne da wata manufa sanin manufar ya rage mana kada yayi abinda yayanmu zasu shiga damuwa ".ya kamata kasan wani abu Adam bazai ta'ba barin wani mummunar abu ya same kamfani ba “Ke yanzu kina ganin abinda yayi daidai ne ?”
“Aa ni bance haka ba san nasan kuskure ne yayi business din cikin sirri batare da sanin kowa ba hakan ya sabawa dokar kmafani amman kai kuma kayi over react jiya sai mahaifiyarsa ta dauka saboda danka kayi haka, amman fa kasani Adam ya sadaukar da komai nashi dan yaga kamfaninan ya tsaya da kafafunsa kuma kai kasani nasani dan saboda muni ne gbdy yake yin haka ,da dan ta sauran ne da yanzu babu wannan kamfanin kawai dai ni nasan bazai yi komai ba kuma bashi da wata manufa akan haka kamata yayi ka zaunar dashi kayi masa bayani yadda kake son ya dinga tafiyar da komai ,yau ko dan daka haifa sai kabi shi a hankali bare dan da ba naka ba, amman kai duk kuskuren da yayi sai kace acikin mutane zaka masa mgn to me yasa shima bazai dinga maka kallon makiyinsa ba ?"
“Ina son ka yarda wannan kamfanin ya samu cigaba ne saboda shi idan ma baka yarda a fili ba ka yarda da hakan acikin zuciyarka kuma kowa yasan hakan yau da zai cire hannunsa ya tattara hankalinsa akan nashi kamfanin komai zai iya faruwa dan acikin yaran nan babu wanda zai iya da kamfani ka yarda ko karka yarda yana cire hannunsa kowa sai yasha wahala acikin kamfanina nan "yanzu ni me zanyi kenan yaron nan fa ya rigada ya gama rainani ?
“abinda zakayi yanzu idan yayi maka laifi ka zaunar dashi Kmr danka ka fahimtar dashi kagani idan bazai maka biyayya ba, kayi kuma tunanin abinda na fad'a, kawai ka kasa tsayawa ne ka fahimcesa saboda abinda ya faru .”ka cire son rai idirs adam yaron kirki ne dan da zaayi alfahari dashi ne fiyye da kowa acikin family .”
“Wallahi bana jin dadi adamcy ka daina zubar min da mutunci, ka daina yin abinda zaa dinga kallon ban baka tarbiya ba ,tunda tasoma fad’anta bai ce mata uhm ba bare uhm uhm har ta gama ta fita."
*****
Washegari
Knowking akayi har sau uku ajire Aunty hasana dake zaune akan daya daga cikin dining tabke ta mike tsaye tana cewa"waye Ke buga mana kofa haka da bazaiyi a hankali ba yanzu wannan yarinyar ce aka sake buga kofar ,kai jamaa gani nan zuwa ta qarasa ta bude tsaye taga umma sai dai kallo daya tai mata ta fahimci bata cikin haiyacinta "Aunty kece da yamman nan amman ya baki fad'a min dazu da safe cewar kina Kan hanya ba ?” sannnu da zuwa nasan agajiye Kike ?umma ta shigo tare da baba gali a bayanta wanda shima duk ilahirin jikinsa a sanyaye yake " bari naje na kawo miki ruwa ta fad’a tare da juyawa da sauri ta nufi fridge yayinda umma ta samu guri ta zauna .”aunty hasaana ta dawo hannunta rike da cup din ruwa ta mika "Kinsan abinda maryama tayi jiya kuwa ?umma dai ta kar’bi cup din ruwa amman bata kai bakinta ba “yarinyar Ingaya miki bata dawo gidan nan ba sai wajen shabiyun na dare .”
umma ta kalleta tare da yin shiru sai dai kana kallonta kasan ranta a bace yake “ ba wani abu nake nufi ba kawai dai bai dace ace kamarta yarinyar mace tana kaiwa dare a waje ba “ zaka iya sheidawar wanda kake tare dashi kema kuma kinsani maryama bazata ta'ba aikata wani abu da zai zubarwa ahlinta mutunci ba dan haka ki fadi alkhairi ko Kiyi shiru domin kema uwa ce kuma duk uwa ta gari fatan alkhairi take wa yayanta dama wadan da ba nata ba .”umma ta kawo qarshen zance .”
"Allah ya kyauta to ya kika bari yanuwa acan ijesha fatan kin barosu lafiya ?Kafin ta bata amsa baba gali yace "Aunty ki fahimceni dan Allah ?fahimtar me zan maka gali tun yaushe ma abubuwa suka dawo haka bansani ba, yanzu banda naje kamfanin da kenan bazan san halin da kamfani yake ciki ba ?”
”wannan karon fa bazan fahimci komai ba kuma zan iya daukar duk matakin daya dace wai ma duk me haka yake nufi ?wannan ai cin amana ne qarara kuma komai yazo karshe domin kuwa zan tsaida duk wani zalinci da aka dade ana yi "
"aunty !
Aunty hasana ta kira sunanta tana duban baba gali dake tsaye cikin matukar tashin hankali "yaya meke faruwa ne ?”me naji aunty tana fad'a ?"kar dai kai ne duk ka aikata hakan ?muryarsa na rawa ya soma mgn "dan girman allah aunty ki yafe min nasan nayi kuskure amman dan allah ki yafe min ,me ma yasa nayi mata haka ?”ya fad'a yana juya bayansa tare da dafe goshinsa ,"duk qoqarin da take akanmu me yasa zan mata haka ? wallahi ba wai na dauki lokaci ina yin haka bane ,wannan shine karo na farko kuma in sha allahu nayi miki alkwarin bazan sake aikata makamancin haka ba, dan allah ki yafe min aunty ina neman yafi.." "zan yafe maka ne kawai idan na tsaida kai daga abinda kakeyi wanda shi zai sa ka fahimci abinda ka dade kana yi ,ka kuwa san nawa aka nema aka rasa akamfani?"gabdaya kana neman ka karyar mana da busines koma nace ka gama lalata komai ,wallahi ina mamaki ace wai kaine da kanka ka aikata haka wannna abun kunya da ne yayi kama ."?
Aunty hasana ta kallesa a matukar rude "da gaske duk abinda Aunty ta fad'a yaya ka aikata hakan?ya gyada mata mai alamun eh "to gsky koni bana bayan abinda ka aikata ka cutar da Aunty gskiya" ta fda tana kukan karya " duk abinda take mana itace komai namu fa tana kokarin kula damu amman me yasa zakayi haka? me yasa ka cutar daita ? Aunty Aunty!! ta fad'a cikin rawar murya"kar ma ki bata bakinki dan bazan janye kudirina akan ba".
" dan allah aunty ki bashi wata damar bazai sake ba nayi imani bazai sake ba yanzu idan kika tsaidashi aiki dame zai dinga kula da iyalinsa dan allah ki duba yanuwantaka ki yafe ma.."bafa zan cigaba da yafe masa yana cigaba da cin amanata ba hasana kawai dan ya kasance danuwa sai ya dinga abinda bai dace ba ,"wannan shine karo na karshe da zan sake kuskuren maidashi matsayinsa "tana gama fadar haka ta mike ta shige dakinta ."
shiru sukai gabadaya cikin tsananin tashin hankali kafin ahankali aunty hasana ta kalli bayanta"kayi hauka ne yaya ?”me yasa ka bari ta fahimci wani abu ?”yanzu me kake tunanin zai faru ?”Kiyi shiru ki barni naji da abinda nake ji na rigada nayi kuskure bani da kuma abinda zanyi kowa nayi kuskure ko ba haka ba ?yanzu yadda zan samu ta sauko kawai zanyi dan bazan ta'ba yarda da hukuncinta ba idan ba haka ba sai dai afito araba gadon sadam kowa ya kama gabansa karshenta ma na mallaki kamfani tunda ni nmj ne cike da tsoro Aunty hsssna take kallonsa har sanda ya juya ya fita daga parlour'n ."
Shiru baba qarami yayi zaune a parlour'nsa sanye da jallabiya fari sol yana tunanin abinda ya faru jiya gabadaya maganganun ATA yana sake zurfafa tunaninsa har sanda matarsa ta qaraso rike da cup din tea ta zauna kusa dashi "ba dai kana nan har yanzu kana tunanin abinda ya faru jiya ba ?ya juyo ya kalleta bazaki fahimci irin zafin da nake ji acikin zuciyata ba “wai dan damuwa na yana son ya zama tamkar ma Kiyi a wurina wannan abu na min ciwo matuka shi sam bazaa fad'a masa magana yayi aiki dashi ba ban san ina zulai ta samo wannan yaron ba idan ance ga abinda zaiyi shi kuma yace ga abinda yake so shi sam baa isa dashi ba . yaro kamar wanj sheidan gashi uwarsa bata ganin laifinsa "karka fadi haka ta mika masa cup din tea data shigo masa dashi "tabbas Adam bai kyauta ba kuma yana da taurin kai amman kuma zulai na kokari akan taga ya sauka akan wannan tsarin nasa wallahi ko jiya ba qaramin bude masa wuta tayi ba kuma bata goyi bayansa ba akan abinda yayi amman kasan wannann yaron yasan Kan business sosai “nasan haka “.
“Kasan haka amman me yasa kake jin haushinsa akan komai ?”to shi me bazai tsaya akan tsarinmu ba? abinda yake yi ba daidai bane cin amana ne "duk fa abinda kake tunani akansa ba haka bane kuna son cigaba kamfani Adam ma haka koma nace yafi ku kuma nasan komai yayi yayi dan cigaba kamfani ne matsalar dai ta sultan ce ya kamata ka fahimci haka dan ni bana bayan karya ,Eh na yarda da haka amman shi wannan business din baya bukatar mutun yayisa shi kadai tunda ba haka aka fara ba tun mahaifinsa na raye komai tare akeyi kuma yasan da haka me yasa zai dawo daga baya yayi haka dole nasan yayi haka ne da wata manufa sanin manufar ya rage mana kada yayi abinda yayanmu zasu shiga damuwa ".ya kamata kasan wani abu Adam bazai ta'ba barin wani mummunar abu ya same kamfani ba “Ke yanzu kina ganin abinda yayi daidai ne ?”
“Aa ni bance haka ba san nasan kuskure ne yayi business din cikin sirri batare da sanin kowa ba hakan ya sabawa dokar kmafani amman kai kuma kayi over react jiya sai mahaifiyarsa ta dauka saboda danka kayi haka, amman fa kasani Adam ya sadaukar da komai nashi dan yaga kamfaninan ya tsaya da kafafunsa kuma kai kasani nasani dan saboda muni ne gbdy yake yin haka ,da dan ta sauran ne da yanzu babu wannan kamfanin kawai dai ni nasan bazai yi komai ba kuma bashi da wata manufa akan haka kamata yayi ka zaunar dashi kayi masa bayani yadda kake son ya dinga tafiyar da komai ,yau ko dan daka haifa sai kabi shi a hankali bare dan da ba naka ba, amman kai duk kuskuren da yayi sai kace acikin mutane zaka masa mgn to me yasa shima bazai dinga maka kallon makiyinsa ba ?"
“Ina son ka yarda wannan kamfanin ya samu cigaba ne saboda shi idan ma baka yarda a fili ba ka yarda da hakan acikin zuciyarka kuma kowa yasan hakan yau da zai cire hannunsa ya tattara hankalinsa akan nashi kamfanin komai zai iya faruwa dan acikin yaran nan babu wanda zai iya da kamfani ka yarda ko karka yarda yana cire hannunsa kowa sai yasha wahala acikin kamfanina nan "yanzu ni me zanyi kenan yaron nan fa ya rigada ya gama rainani ?
“abinda zakayi yanzu idan yayi maka laifi ka zaunar dashi Kmr danka ka fahimtar dashi kagani idan bazai maka biyayya ba, kayi kuma tunanin abinda na fad'a, kawai ka kasa tsayawa ne ka fahimcesa saboda abinda ya faru .”ka cire son rai idirs adam yaron kirki ne dan da zaayi alfahari dashi ne fiyye da kowa acikin family .”