Sashe 38
Mar'adams Part 3 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Wannan littafin na kudi ne mai bukatar karantashi byn na kammalashi zai biya 1000 ta wannan account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan 09136918331 alert domin tabbatar da an tura domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina (Hausa bakwai ) a YouTube.
Page 18
Bayan maryama ta gama aikinta taje ta kulle koina ta dawo d'akin mahaifiyarta ta shiga bayi ta kama ruwa tare da d'auro alwala ta fito ta hawo har kan gadon aunty ta zauna a bayan aunty ta soma karanto adduaoi tsari ta shafe ilahirin jikinta dashi haka ma ta shafe jikin mahaifiyarta a qarshe ta karanta suratul muluk sannan ta ja pillow ta kwanta ."sai dai tana kwanciya komai ya tsaya mata ,bacci ya kauracewa kwayar idanunta, ta d'auko tunanin wannan ta ajiye ta dauko tunanin wannan ta ajiye. sosai ta tsunduma cikin tunani wanda kusan duk tunanin mr ata yafi na kowa yawa ganin data masa a yau din yana shan sigari kuma a gabanta wannan abu ya hana zuciyarta sukuni ta qarshe ta tsaida tunaninta a inda take masa magana akan new desing's din da take son su gabatar a boye batare da sani kowa ba "yes I can't do it coz this is your plan ,kuma cutar wa ne bugu da qari bama kasuwan cinmu haka ,ba haka mahaifina ya d’aura mu akai ba idan zaa yi kasuwanci kowa na kawo ayyukansa ne a zube sai clet ya zabi wanda yayi masa dan haka bana ciki ,am not supporting ta sauke wani wahalallen numfashi tana kallonsa acikin kwayar idanunta "rigimamme kawai ".ta fad'a a fili tana qoqarin gyara kwanciyarta ."ta jiyo sautin muryar aunty cike da mayen bacci tana cewa "waye rigimamme kuma ?"tsam maryama tayi da ranta kafin ahankali tace "babu kowa aunty kiyi baccinki kawai ."daga haka aunty bata sake cewa komai ba."
Yadda maryama bata runtsa ba haka bangaren mr ata shima bai samu damar runtsawa ba juyi kawai yake akan makeken katifarsa yana tsara yadda zai yi rayuwar aure da princess dinsa, a naked yake ganinta acikin kwayar idanunshi tana kwance faffad’an qirjinsa , koshi yana kwnace ajikinta yana sarrafa sansar jikinta most especially brest dinta haka ya dinga imagenation dinta batare da ‘bata lokaci ba jijiyarsa ce ta mike sambal ta cika qaramin wondon da yake sanye dashi sakamakon neman abincinta ya had’e hannuwansa duka ya sanya abayan kanshi yayinda jijiyarsa ke cigaba da harbawa wani juyi yayi ya janyo pillow ya rungume gam a qirjinsa yana jin tamkr itace rungume ajikinsa sai daf da asuba wani bacci mai dadi ya kashesa ana raka’a ta biyu a masallacin dake cikin estate dinsu ya farka da kyar ya mike zaune ya kunna wutar d’akin yana kallon jikinsa inda gabad’aya wondonsa ya jike da ruwan shaawa.”
“Ya rabbi ka taimakeni yarinyar nan tana matukar bani wahala . ya fad’a a fili yana dafe goshinsa can ya janyo wayarsa ya duba time 5:30 har ta wuce ya yunkura da kyar ya nufi bayi bai wani jima ba ya fito ya janyo jallabiya ya saka yayi sallarsa a daki dan ya rigada yasan ya rasa jimai yana idar da sallah a daddafe yayi azkar ya mike ya koma ya haye katifa batare daya cire jallabiyar jikinsa ba .ko cikakken mintuna shabiyar bai yi ba bacci ya kwashesa bashi ya tashi ba zai karfe goma saura yayi wanka yayi shirin zuwa office .hankali motocin mr ata suka tsaya acikin ma'aikatar AGC bayan an bud'e masa ya fito cikin isa da takamar shi wani ne, ya fara taku a natse sanye cikin riga fari long sleeve da wondo baki sai dai ya nad'e hannun rigar kad'an wanda hakan ya qara masa kyau matuka ,yayinda tsintsiyar hannunsa ke d'aure da agogon fata baki ya zuba duka hannunwansa cikin aljihunsa.”
tunda ya shigo kananan ma'akata da manya suka shiga gaishesa yana d'aga masu hannu wasu kam ma basu samu wannna damar ba sai dai ya wuce har ya qaraso sama ."kai tsaye ya tsaita kwayar idanunshi zuwa office dinsu maryama qirjinsa na bugawa da matsanamcin karfi adduarsa ya fara sanyata acikin kwayar idanunshi sai dai duk ma'aikatan da suke aiki tare daita suna zaune a wajen ban da ita .
wani iri abu yaji a gabad'aya ajikinsa yana masa yawo ,ya sauke naunayen ajiyar zuciya sannan ya cigaba da taku yana zance zuci ."me yarinyar nan take nufi dashi ?sai lokacin da yayi mata dadi take zuwa office ko dai ta fahimci wani abu ne atattare dashi ?"ya kai hannu ya tsotsa bayan keyarsa yana sake zance zuci "babu wata alama dana nuna mata da zai sa ta fahimta kawai tsabar rainin hankali ne irin nata da takamar ta iya aiki "to amman kai haka zakuyita tafiya bazaka fahimtar daita matsayin da take dashi a wajenka ba?zuciyarsa ta aikawa kwakwa luwarsa wannan tamvayar ?".
daf da zai shiga office dinsa suka had'u da madam some cike da girmamawa ta gaishesa "good morning sir ?"morning !"ya fad'a atakaice tare da wuceta ya shige office dinsa . "bayan kamar mintuna shabiyar da zuwansa maryama ta shigo da hanzarinta dan taso ta makara sakamakon hodop din data had'u dashi a hanya .wani zazzafan numfashi ya sauke sakamakon ganinta yana jin wani irin sanyin dadi na ratsa sansar jikinsa rayuwarsa ce maryama ."bai d'auka zai iya wannan dauriyar ba idan ya ganta .ya d'auka gigicewa zai yi ya haukace mata sai gashi bai yi ko d'aya ba amman shi kad'ai yasan me yake ji a game daita,acikin irin abinda yake ji zai iya sadaukar da duk abinda ya mallaka akanta ."
ahankali ya danna wani farin bell dake ajiye akan table dinsa cikin kankanin lokaci madam some ta bayyana a gabansa "ki tattara duk wasu kwararrun masu zanen da muke dasu a meeting room akwai bayanin da nake nayi masu "okay sir !" ta fad'a tare da juya da sauri ta fice . “
kai tsaye ta isar da sakon mr ata garesu nan take kowannensu ya sha jinin jikinsa sannan kowanne ya nemi natsuwa ya sanya ajikinsa dan sun san baya son wasa bayan mintuna ashirin duk suka hallara zaman jiransa ."some ta shigo office dinsa tana sheida masa "kowa ya hallara shi kad'ai ake jira ya yunkura ya mike a natse yana ciza gefen lips dinsa na qasa sannan ya fita inda madam some ta biyo bayansa da sauri atare suka qaraso meeting room din duk suna zaune har maryama ya tsaida kwayar idanunshi kyam akanta dan itama shi take kallo da kyakkyawan idanunta, had’ad’den bakinsa tabi da kallo aranta tace “ga baki har baki mai kyau amman ana sha masa sigari .” bai dauke idanunshi akanta ba wanda hakan yasa tayi saurin d'auke kanta ta maida kan file din dake gabanta har ya qarasa jikin writing board amman still kwayar idanunshi na kan kyakkya war fuskarta. yayinda yake hango yadda take sauke numfashi ahankali ahankali hannunta d'aya na rike da pen ta d'aura akan file din gabanta da alamun shi take jira ya fara bayani ita kuma ta soma aikinta ."
kusan 20 minutes yana tsaye yana kallonta ta d'ago ahankali idanunsu ya tsarke cikin juna tayi saurin d'auke idanunta tana runtsesu gam dan wani iri take ji ajikinta a duk sanda idanunta ya hade da nashi wanda ta rasa dalilin jin haka shi kuwa yaki d'auke tsumammun idanunshi akanta so yake ta dago ta sake kallesa domin akwai abinda yake son ya d'an fahimta atattare daita sai dai maryama taki d'agowa dan tayi imani kwayar idanunshi suna yawo ne a sansar jikinta sakamakon bugawar da taji zuciyarta take yi da qarfin gaske ."a natse ya soma masu bayani aikin da yake so yana zagaye makeken table din da suke zaune yana cigaba da kallonta zuciyarsa na sake narkewa akan soyayyarta." ita din daban ce acikin zuciyarsa kuma yayi imani tunda Allah ya hallata zuciyarsa ya sanyata aciki ,kamata yayi ya mallaketa cikin sauki batare da saninta ba, ahankali sai ya dinga shigar da soyayyarsa dan a yanzu soayyar wannan mataccen mutumin bazai bar zuciyarta ta amshesa ba ."
" taya zaka sameta cikin sauki "?ya tambayi kanshi samunta shi yafi komai sauki da yuwuwa agaresa tunda kawunta gali yana raye yasan bazai ta'ba bashi matsala ba "ya bawa zuciyarsa amsa da haka sama da awa daya yana bayani kuma duk hankalinsa da natsuwarsa suna kanta duk sanda ta d'ago kanta dole zata kallesa dan idanunshi na kanta bayan ya gama bayani ya basu lokacin da zasu yi submitting aikin sannna ya sallami kowa har ta mike kasance war itace last person din da zata fita yace "tsaya .”
tana kallonsa ta koma ta zauna tana jin wata irin mummunar fad'uwar gaba mai tsanani sam bata son wannna mayataccen kallon da yake mata yana saka zuciyarta jin wani irin firgici." mr ata ya samu waje ya jigina jikinsa da bangon d'akin tare da rungume duka hannuwansa a qirjinsa yana cigaba da dubanta cike da tsananin qaunarta.”
wani abu ya gani kamar hawaye yana diga a saman hannunta .bai san lokacin da yayi taku ya qarasa inda take zaune ba, ya zauna a gefen table din da hannunta ke kai ya duko da kanshi daidai fuskarta qirjinta ne yayi wani irin tsalle sakamakon sanyayyen kamshin turarensa daya ziyarci hancinta tayi saurin runtse idanunta tana sake jin fad'a uwar gaba ."hannunsa ya kai ya d'ago ha'barta agigice ta bud'e idanunta dake runtse ta zuba masa nan yaga hawaye cike da idanunta suna siyayya bai ce mata komai ba ya sanya kwayar idanusnhi cikin naya sannan ya ciro handkerchief a gaban aljihun rigarsa mai azababben kamshin turaren red ya soma goge mata hawaye . inda maryama take binsa da wani irin firgitaccen kallo kafin ahankali ta kawar da idanunta gefe tana mai danne hawayenta Itafa gaskiya ya fara takura mata da kallon nan shi na babu gaira babu dalili ,dan idan akwai abinda ta tsana arayuwarta daga nmj to bai wuce yawon kallo ba sam bata són shi kuma ta rasa dalili da koda yaushe idanunshi na kanta ."
Page 18
Bayan maryama ta gama aikinta taje ta kulle koina ta dawo d'akin mahaifiyarta ta shiga bayi ta kama ruwa tare da d'auro alwala ta fito ta hawo har kan gadon aunty ta zauna a bayan aunty ta soma karanto adduaoi tsari ta shafe ilahirin jikinta dashi haka ma ta shafe jikin mahaifiyarta a qarshe ta karanta suratul muluk sannan ta ja pillow ta kwanta ."sai dai tana kwanciya komai ya tsaya mata ,bacci ya kauracewa kwayar idanunta, ta d'auko tunanin wannan ta ajiye ta dauko tunanin wannan ta ajiye. sosai ta tsunduma cikin tunani wanda kusan duk tunanin mr ata yafi na kowa yawa ganin data masa a yau din yana shan sigari kuma a gabanta wannan abu ya hana zuciyarta sukuni ta qarshe ta tsaida tunaninta a inda take masa magana akan new desing's din da take son su gabatar a boye batare da sani kowa ba "yes I can't do it coz this is your plan ,kuma cutar wa ne bugu da qari bama kasuwan cinmu haka ,ba haka mahaifina ya d’aura mu akai ba idan zaa yi kasuwanci kowa na kawo ayyukansa ne a zube sai clet ya zabi wanda yayi masa dan haka bana ciki ,am not supporting ta sauke wani wahalallen numfashi tana kallonsa acikin kwayar idanunta "rigimamme kawai ".ta fad'a a fili tana qoqarin gyara kwanciyarta ."ta jiyo sautin muryar aunty cike da mayen bacci tana cewa "waye rigimamme kuma ?"tsam maryama tayi da ranta kafin ahankali tace "babu kowa aunty kiyi baccinki kawai ."daga haka aunty bata sake cewa komai ba."
Yadda maryama bata runtsa ba haka bangaren mr ata shima bai samu damar runtsawa ba juyi kawai yake akan makeken katifarsa yana tsara yadda zai yi rayuwar aure da princess dinsa, a naked yake ganinta acikin kwayar idanunshi tana kwance faffad’an qirjinsa , koshi yana kwnace ajikinta yana sarrafa sansar jikinta most especially brest dinta haka ya dinga imagenation dinta batare da ‘bata lokaci ba jijiyarsa ce ta mike sambal ta cika qaramin wondon da yake sanye dashi sakamakon neman abincinta ya had’e hannuwansa duka ya sanya abayan kanshi yayinda jijiyarsa ke cigaba da harbawa wani juyi yayi ya janyo pillow ya rungume gam a qirjinsa yana jin tamkr itace rungume ajikinsa sai daf da asuba wani bacci mai dadi ya kashesa ana raka’a ta biyu a masallacin dake cikin estate dinsu ya farka da kyar ya mike zaune ya kunna wutar d’akin yana kallon jikinsa inda gabad’aya wondonsa ya jike da ruwan shaawa.”
“Ya rabbi ka taimakeni yarinyar nan tana matukar bani wahala . ya fad’a a fili yana dafe goshinsa can ya janyo wayarsa ya duba time 5:30 har ta wuce ya yunkura da kyar ya nufi bayi bai wani jima ba ya fito ya janyo jallabiya ya saka yayi sallarsa a daki dan ya rigada yasan ya rasa jimai yana idar da sallah a daddafe yayi azkar ya mike ya koma ya haye katifa batare daya cire jallabiyar jikinsa ba .ko cikakken mintuna shabiyar bai yi ba bacci ya kwashesa bashi ya tashi ba zai karfe goma saura yayi wanka yayi shirin zuwa office .hankali motocin mr ata suka tsaya acikin ma'aikatar AGC bayan an bud'e masa ya fito cikin isa da takamar shi wani ne, ya fara taku a natse sanye cikin riga fari long sleeve da wondo baki sai dai ya nad'e hannun rigar kad'an wanda hakan ya qara masa kyau matuka ,yayinda tsintsiyar hannunsa ke d'aure da agogon fata baki ya zuba duka hannunwansa cikin aljihunsa.”
tunda ya shigo kananan ma'akata da manya suka shiga gaishesa yana d'aga masu hannu wasu kam ma basu samu wannna damar ba sai dai ya wuce har ya qaraso sama ."kai tsaye ya tsaita kwayar idanunshi zuwa office dinsu maryama qirjinsa na bugawa da matsanamcin karfi adduarsa ya fara sanyata acikin kwayar idanunshi sai dai duk ma'aikatan da suke aiki tare daita suna zaune a wajen ban da ita .
wani iri abu yaji a gabad'aya ajikinsa yana masa yawo ,ya sauke naunayen ajiyar zuciya sannan ya cigaba da taku yana zance zuci ."me yarinyar nan take nufi dashi ?sai lokacin da yayi mata dadi take zuwa office ko dai ta fahimci wani abu ne atattare dashi ?"ya kai hannu ya tsotsa bayan keyarsa yana sake zance zuci "babu wata alama dana nuna mata da zai sa ta fahimta kawai tsabar rainin hankali ne irin nata da takamar ta iya aiki "to amman kai haka zakuyita tafiya bazaka fahimtar daita matsayin da take dashi a wajenka ba?zuciyarsa ta aikawa kwakwa luwarsa wannan tamvayar ?".
daf da zai shiga office dinsa suka had'u da madam some cike da girmamawa ta gaishesa "good morning sir ?"morning !"ya fad'a atakaice tare da wuceta ya shige office dinsa . "bayan kamar mintuna shabiyar da zuwansa maryama ta shigo da hanzarinta dan taso ta makara sakamakon hodop din data had'u dashi a hanya .wani zazzafan numfashi ya sauke sakamakon ganinta yana jin wani irin sanyin dadi na ratsa sansar jikinsa rayuwarsa ce maryama ."bai d'auka zai iya wannan dauriyar ba idan ya ganta .ya d'auka gigicewa zai yi ya haukace mata sai gashi bai yi ko d'aya ba amman shi kad'ai yasan me yake ji a game daita,acikin irin abinda yake ji zai iya sadaukar da duk abinda ya mallaka akanta ."
ahankali ya danna wani farin bell dake ajiye akan table dinsa cikin kankanin lokaci madam some ta bayyana a gabansa "ki tattara duk wasu kwararrun masu zanen da muke dasu a meeting room akwai bayanin da nake nayi masu "okay sir !" ta fad'a tare da juya da sauri ta fice . “
kai tsaye ta isar da sakon mr ata garesu nan take kowannensu ya sha jinin jikinsa sannan kowanne ya nemi natsuwa ya sanya ajikinsa dan sun san baya son wasa bayan mintuna ashirin duk suka hallara zaman jiransa ."some ta shigo office dinsa tana sheida masa "kowa ya hallara shi kad'ai ake jira ya yunkura ya mike a natse yana ciza gefen lips dinsa na qasa sannan ya fita inda madam some ta biyo bayansa da sauri atare suka qaraso meeting room din duk suna zaune har maryama ya tsaida kwayar idanunshi kyam akanta dan itama shi take kallo da kyakkyawan idanunta, had’ad’den bakinsa tabi da kallo aranta tace “ga baki har baki mai kyau amman ana sha masa sigari .” bai dauke idanunshi akanta ba wanda hakan yasa tayi saurin d'auke kanta ta maida kan file din dake gabanta har ya qarasa jikin writing board amman still kwayar idanunshi na kan kyakkya war fuskarta. yayinda yake hango yadda take sauke numfashi ahankali ahankali hannunta d'aya na rike da pen ta d'aura akan file din gabanta da alamun shi take jira ya fara bayani ita kuma ta soma aikinta ."
kusan 20 minutes yana tsaye yana kallonta ta d'ago ahankali idanunsu ya tsarke cikin juna tayi saurin d'auke idanunta tana runtsesu gam dan wani iri take ji ajikinta a duk sanda idanunta ya hade da nashi wanda ta rasa dalilin jin haka shi kuwa yaki d'auke tsumammun idanunshi akanta so yake ta dago ta sake kallesa domin akwai abinda yake son ya d'an fahimta atattare daita sai dai maryama taki d'agowa dan tayi imani kwayar idanunshi suna yawo ne a sansar jikinta sakamakon bugawar da taji zuciyarta take yi da qarfin gaske ."a natse ya soma masu bayani aikin da yake so yana zagaye makeken table din da suke zaune yana cigaba da kallonta zuciyarsa na sake narkewa akan soyayyarta." ita din daban ce acikin zuciyarsa kuma yayi imani tunda Allah ya hallata zuciyarsa ya sanyata aciki ,kamata yayi ya mallaketa cikin sauki batare da saninta ba, ahankali sai ya dinga shigar da soyayyarsa dan a yanzu soayyar wannan mataccen mutumin bazai bar zuciyarta ta amshesa ba ."
" taya zaka sameta cikin sauki "?ya tambayi kanshi samunta shi yafi komai sauki da yuwuwa agaresa tunda kawunta gali yana raye yasan bazai ta'ba bashi matsala ba "ya bawa zuciyarsa amsa da haka sama da awa daya yana bayani kuma duk hankalinsa da natsuwarsa suna kanta duk sanda ta d'ago kanta dole zata kallesa dan idanunshi na kanta bayan ya gama bayani ya basu lokacin da zasu yi submitting aikin sannna ya sallami kowa har ta mike kasance war itace last person din da zata fita yace "tsaya .”
tana kallonsa ta koma ta zauna tana jin wata irin mummunar fad'uwar gaba mai tsanani sam bata son wannna mayataccen kallon da yake mata yana saka zuciyarta jin wani irin firgici." mr ata ya samu waje ya jigina jikinsa da bangon d'akin tare da rungume duka hannuwansa a qirjinsa yana cigaba da dubanta cike da tsananin qaunarta.”
wani abu ya gani kamar hawaye yana diga a saman hannunta .bai san lokacin da yayi taku ya qarasa inda take zaune ba, ya zauna a gefen table din da hannunta ke kai ya duko da kanshi daidai fuskarta qirjinta ne yayi wani irin tsalle sakamakon sanyayyen kamshin turarensa daya ziyarci hancinta tayi saurin runtse idanunta tana sake jin fad'a uwar gaba ."hannunsa ya kai ya d'ago ha'barta agigice ta bud'e idanunta dake runtse ta zuba masa nan yaga hawaye cike da idanunta suna siyayya bai ce mata komai ba ya sanya kwayar idanusnhi cikin naya sannan ya ciro handkerchief a gaban aljihun rigarsa mai azababben kamshin turaren red ya soma goge mata hawaye . inda maryama take binsa da wani irin firgitaccen kallo kafin ahankali ta kawar da idanunta gefe tana mai danne hawayenta Itafa gaskiya ya fara takura mata da kallon nan shi na babu gaira babu dalili ,dan idan akwai abinda ta tsana arayuwarta daga nmj to bai wuce yawon kallo ba sam bata són shi kuma ta rasa dalili da koda yaushe idanunshi na kanta ."