Sashe 107
Mar'adams Part 3 Complete Hausa Novel · about 8 min read
jijiyar kansa ne ya amsa har zuwa kan babban d’an yatsansa, ahankali ya zura hannunwansa duka cikin aljihun windonsa ya shiga d’aga qafafuwansa da kyar, qirjinsa na wani irin bugawa da matsanancin qarfi ya zagayo gabansu ya tsaya nisa kad’an da inda suke tsaye tare da tsura mata kwayar idanunshi dake cike da tashin hankali .”cikin sa’a shayayyun idanun maryama suka sauka akanshi gabanta ne yayi mummunar fad’uwa yayinda gbad’aya annurin dake kwance akan fuskarta ya d’auke cak ta daina murmushi da jin maganar da alhaji mansoor yake mata .”
nan take jikinta ya kama kyarma komai na duniya ya tsaya mata ,ba wanda yace ma d’anuwansa komai daga maryama har mr ata da alhaji mansoor wanda ya dawo tamkar mutun mutumi tsaye yana kallon yadda one time yanayin maryama ya sauya sakamakon ganin mutumin dake tsaye a gabansu .”
zufar data tsatsafo a saman goshinta ta share tana cigaba da kallon mr ata dake tsaye tamkar mashi kafin ahankali tayi kasa da kanta tare da kamo yatsun hannunta tana wasa dasu dan bazata jura irin kallon da yake mata ba mai d’auke da ma’anoni iri iri ,tasan waye mr ata kuma tasan halinsa tamkar yunwar cikinta wannan kallon da yake mata bana banza bane“.
sosai take jin wani iri a gbdy ilahirin sansar jikinta “ai dole duk wanda mr ata ya tsurawa wad’an nan tsumammun idanunwan nashi masu firgitarwa dole sai yaji wani iri ajikinsa bare ita da zuciyarta take jin wani abu akanshi .”har ga Allah da tasan zai zo ya samesu a wajen data shiga cikin motar alhj mansoor dan kwata kwata bataji dadin ganinsa ba koda bai furta mata kalmar so ba ai ya furta mata kalmar aure kenan gansu yanzu haka ya zama cin fuska ne .”
bayan kamar second goma alhj mansoor ya kira sunanta a tsanake yana jin wani irin mummunar tsoro a zuciyarsa “my princess lafiya ko akwai damuwa ne naga duk yanayinki ya canza daga farin ciki zuwa damuwa ?”ba tace masa komai illa ta d’ago kwayar idanunta ahankali still dai tsumammun idanun mr ata suna kanta ya sake tsareta da idanunshi masu sata shiga taitayin ta ,kuma duk sanda zai d’aura mata su,wani irin sinadari ne ke fitowa daga cikinsu suna shiga cikin kwayar idanunta tare caccakar duk wani sashi na jikinta most especially idan suna cikin damuwa dole ne ka dabarbarce sai kayi da gaske ka samu ka dawo da natsuwarka,”
so take ta maida kanta kasa amman ta kasa dan wani irin mummunar fad’uwa gaba take ji ahankali ta lumshe idanunta dan kallon da yake mata ya saukar mata da jin kasala hakan tasa ta sake tsura masa ido tana tunanin mafuta dan bata san yadda zata bullo masa ba shi kuma banda kallonta babu abinda yake “my princess !”ta jiyo sautin muryar alhji mansoor ya sake kiran sunanta a karo na biyu ,still dai shiru tayi masa tana cigaba da kallon mr ata up and down wanda zuwa wannan lokacin ya kai hannunsa daidai saitin zuciyarsa yana shafawa ahankali dan baa maganar irin zugi da kuncin data shiga alokacin “Ina ganin ya kamata ki shiga mota na saukeki a gida nima na qarasa gida ko.”ahankali maryama ta sauke naunauyen ajiyar zuciya tana duba agogon dake d’aure da tsintsiyar hannunta tare da gyad’a masa kai alamun taji duk dai lokacin tashi bai yi ba amman itama a ganinta gara ta wuce gida zai fiyye mata kwanciyar hankali muryarta a sanyaye tace “habibi bani minti biyar bari naje na d’auko jakata na dawo “murmushi ya sakar mata tare da cewa “an baki ranki shi dade.”
Mr ata yana kallonta ta soma taku batare data kalli inda yake tsaye ba dan yi tayi ma tamkar bata san da tsayuwarsa a wajen ba tana daf da shiga lifter wasu abokan aikinta suka qaraso suka gaishesa cike da girmamawa sannan suka qarasa gareta suna mata magana atare suka shiga lift gabad’aya hankalin mr ata baya kansu yana kan maryama ne dan har lokacin ya kasa daina mamakin ta.” yana nan tsaye ta dawo ta wucesa tana latsa wayarta still tayi tamkar bata san da tsayuwarsa ba tun kafin ta qaraso wajen motar alhj mansoor ya bud’e mata gidan gaba yana sakar mata murmushi, ahankali ta d’an rage tafiyarta tana qoqarin shiga motar taji an fixge wayar hannunta ta baya a firgice ta juyo,nan take kwayar idanunta ya sauka akan mr ata yana huci tamkar wanda yayi gudun tsare ahankali ta rausayar da kwayar idanunta cikin nashi wanda hakan ya haddasawa zuciyarsa tsalle da shiga rud’ani “lafiya sir !” ya zaka amshe min wayata !?
”tayi masa tambayar ajere tana hura masa hanci wani mummunar kallo ya d’auketa dashi mai had’e da harara “lallai ma yarinyar nan ta mugun rainashi sai da tayi qasa da muryarta sannan tace “dan Allah sir ka bani wayata gida zani !”tayi maganar cikin salon jan hankali.”
wani bakinciki ne ya tokare masa kahon zuciya wanda yasa ya soma ganin dishi dishi yayinda zuciyarsa ta soma tafasa yana jin duk laifinsa ne daya biyewa girman kan zuciyarsa da bata mahimmanci akan komai gbdy qasa magana mr ata yayi sakamakon ‘bacin ran daya tsinci kanshi ciki dan shi a ganinsa ta fahimcesa ta kuma tasan yana sonta so kawai take taga qarshensa so take sai ya furta mata mouth to mouth sannan zata fahimcesa .”ganin bashi da niyyar bata wayarta yasa ta juya a natse ta kalli alhj mansoor dake tsaye yana dubansu zuciyarsa cike da jin haushi da tsananin kishi tace “habibi shiga mota muje “what !?mr ata ya furta a tsawace alhj mansoor dake qoqarin yin magana cikin farinciki wanke masa zuciya da tai bakinsa ya rufe jin mr ata yana cewa “karka sake kayi wata magana anan salin alin ka shigar motarka kai kad’ai ka wuce ka kama gabanka ,and you ki koma ciki”. ya juya kanta kamar wani nmjin zaki duk wani matsayinsa da miskilancinsa da jin kanshi ya nema ya rasa saboda tsananin kishin dake dawainiya dashi .”
da mabambamnta idanu maryama da alhj mansoor suka bishi dashi .” alhj mansoor ya tsaida hankalinsa da natsuwarsa sosai akan maryama yana lashe lip’s dinsa wanda ya zame masa miji kafin ahankali cikin tsananin fushi yace mata “waye shi !?”tace please kayi hakuri me gidana ne “mai gidanki !”?ya sake furta wa idanunshi na kan mr ata wanda cikin Kankani lokaci ya fahimcesa baya raba dayan biyu kishi ne ke dawainiya dashi abun tambaya anan shima mai gidanta na sonta yake kenan ?”
“Mintu biyu!” minti biyu kawai na baki maryama ki fad’a masa kin fasa aurensa“ idan ba haka ba zan shayar dake mamaki.” nan take rauni ya lullubeta ganin yadda yake shirin tujarata agaban alhj mansoor mutumin da yake shirin zama miji gareta “wai mai yasa mr ata yake son wulaqanta ta a bayanan nasi ?
katse mata tunanita yayi ta hanyar sakin wata tsawar yana mai cewa “wai ba dake nake magana ba kin tsaya kina kallon wannan banzar mutumin “maza maza ki fad’a masa kin fasa aurensa kuma a yanzu .”turo masa qaramin bakinta tayi tana cewa “haba yallabai wai me yasa ..”stop !” yayi saurin katseta ta hanyar fad’ar haka “I don’t want to hear anything from you maryama just tell him and let him leave this company right now “
“Wai a yanzu kake nufi na fad’a masa na fasa aurensa “?matsota yayi yana kallonta yana Jin yadda zuciyarsa ke kutememiyar bugawa fiyye da Kaida “tambayata ma kika tsaya yi kenan bazakiyi abinda na sakaki ba ?”ya tambayeta a hassale “naji shikenan zan dai fad’a masa ya wuce shima tare zamu wuce tunda ma’akatan takace amman gasky bazan iya fasa aurensa ba tunda Ina son shi washe baki alhj mansoor yayi yana Shafa kanshi,shi kam ata tsoro da matsanancin firgici ne ya bayyana a fuskarsa yyinda zuciyarsa ta dinga bugu numfashinsa ya soma baraza nar daukewa cikin zafin zuciya yace “malam ka d’auke wannan akwalar motartaka ka bar nan yanzu tun kafin nasa ayi maka abinda zai fi komai muni gareka.”ya qarasa mgnr ahankali tmkr ba acikin fushi yake ba .”
alhj mansoor ya kalli maryama ya juya ya kalli mr ata yana jiran taji mai uwar gayya zata ce maryama kam kallonsa kawai take batai mamaki ba dan tasan zai iya aikata fiyye da haka mr ata ya sake tsare gira “muje ciki !”cikin sanyi jiki tace “please sir bana son irin abinda kake min domin kuwa barazana ne ga rayuwata idan ma wasa kake ka daina dan gsky sai da kayi hakuri dan ban zan koma ciki ba zan bi zabina kuma mijin da zan aura habibi muje ko .”kamar jira alhj mansoor yake ya sauke ajiyar zuciya ya zagaya ya bud’e murfin mota ya shiga ya zauna mr ata kuwa ya sake d’aure fuska ya fara mgna cikin fad’a da jin haushi “look at me maryama kinga alamun wasa atattare dani ?”babu wasa acikin maganata yaushe kika hadu dashi da har kika amincewa aurensa “?ba gara ni ki aureni ba at least kin sanni kinsan halina, maryama ta girgiza masa Kai cike da tsoro sai dai bata bari tsoron yayi tasiri ba ta shige motar alhj mansoor ta zauna ta rufe murfin kofar da qarfi yayinda shigarta keda wuya alhaji mansoor yaja motar ya fice daga ma’akatan inda mr ata yabi bayan motar da kallo mai cike da tashin hankali.”
nan take jikinta ya kama kyarma komai na duniya ya tsaya mata ,ba wanda yace ma d’anuwansa komai daga maryama har mr ata da alhaji mansoor wanda ya dawo tamkar mutun mutumi tsaye yana kallon yadda one time yanayin maryama ya sauya sakamakon ganin mutumin dake tsaye a gabansu .”
zufar data tsatsafo a saman goshinta ta share tana cigaba da kallon mr ata dake tsaye tamkar mashi kafin ahankali tayi kasa da kanta tare da kamo yatsun hannunta tana wasa dasu dan bazata jura irin kallon da yake mata ba mai d’auke da ma’anoni iri iri ,tasan waye mr ata kuma tasan halinsa tamkar yunwar cikinta wannan kallon da yake mata bana banza bane“.
sosai take jin wani iri a gbdy ilahirin sansar jikinta “ai dole duk wanda mr ata ya tsurawa wad’an nan tsumammun idanunwan nashi masu firgitarwa dole sai yaji wani iri ajikinsa bare ita da zuciyarta take jin wani abu akanshi .”har ga Allah da tasan zai zo ya samesu a wajen data shiga cikin motar alhj mansoor dan kwata kwata bataji dadin ganinsa ba koda bai furta mata kalmar so ba ai ya furta mata kalmar aure kenan gansu yanzu haka ya zama cin fuska ne .”
bayan kamar second goma alhj mansoor ya kira sunanta a tsanake yana jin wani irin mummunar tsoro a zuciyarsa “my princess lafiya ko akwai damuwa ne naga duk yanayinki ya canza daga farin ciki zuwa damuwa ?”ba tace masa komai illa ta d’ago kwayar idanunta ahankali still dai tsumammun idanun mr ata suna kanta ya sake tsareta da idanunshi masu sata shiga taitayin ta ,kuma duk sanda zai d’aura mata su,wani irin sinadari ne ke fitowa daga cikinsu suna shiga cikin kwayar idanunta tare caccakar duk wani sashi na jikinta most especially idan suna cikin damuwa dole ne ka dabarbarce sai kayi da gaske ka samu ka dawo da natsuwarka,”
so take ta maida kanta kasa amman ta kasa dan wani irin mummunar fad’uwa gaba take ji ahankali ta lumshe idanunta dan kallon da yake mata ya saukar mata da jin kasala hakan tasa ta sake tsura masa ido tana tunanin mafuta dan bata san yadda zata bullo masa ba shi kuma banda kallonta babu abinda yake “my princess !”ta jiyo sautin muryar alhji mansoor ya sake kiran sunanta a karo na biyu ,still dai shiru tayi masa tana cigaba da kallon mr ata up and down wanda zuwa wannan lokacin ya kai hannunsa daidai saitin zuciyarsa yana shafawa ahankali dan baa maganar irin zugi da kuncin data shiga alokacin “Ina ganin ya kamata ki shiga mota na saukeki a gida nima na qarasa gida ko.”ahankali maryama ta sauke naunauyen ajiyar zuciya tana duba agogon dake d’aure da tsintsiyar hannunta tare da gyad’a masa kai alamun taji duk dai lokacin tashi bai yi ba amman itama a ganinta gara ta wuce gida zai fiyye mata kwanciyar hankali muryarta a sanyaye tace “habibi bani minti biyar bari naje na d’auko jakata na dawo “murmushi ya sakar mata tare da cewa “an baki ranki shi dade.”
Mr ata yana kallonta ta soma taku batare data kalli inda yake tsaye ba dan yi tayi ma tamkar bata san da tsayuwarsa a wajen ba tana daf da shiga lifter wasu abokan aikinta suka qaraso suka gaishesa cike da girmamawa sannan suka qarasa gareta suna mata magana atare suka shiga lift gabad’aya hankalin mr ata baya kansu yana kan maryama ne dan har lokacin ya kasa daina mamakin ta.” yana nan tsaye ta dawo ta wucesa tana latsa wayarta still tayi tamkar bata san da tsayuwarsa ba tun kafin ta qaraso wajen motar alhj mansoor ya bud’e mata gidan gaba yana sakar mata murmushi, ahankali ta d’an rage tafiyarta tana qoqarin shiga motar taji an fixge wayar hannunta ta baya a firgice ta juyo,nan take kwayar idanunta ya sauka akan mr ata yana huci tamkar wanda yayi gudun tsare ahankali ta rausayar da kwayar idanunta cikin nashi wanda hakan ya haddasawa zuciyarsa tsalle da shiga rud’ani “lafiya sir !” ya zaka amshe min wayata !?
”tayi masa tambayar ajere tana hura masa hanci wani mummunar kallo ya d’auketa dashi mai had’e da harara “lallai ma yarinyar nan ta mugun rainashi sai da tayi qasa da muryarta sannan tace “dan Allah sir ka bani wayata gida zani !”tayi maganar cikin salon jan hankali.”
wani bakinciki ne ya tokare masa kahon zuciya wanda yasa ya soma ganin dishi dishi yayinda zuciyarsa ta soma tafasa yana jin duk laifinsa ne daya biyewa girman kan zuciyarsa da bata mahimmanci akan komai gbdy qasa magana mr ata yayi sakamakon ‘bacin ran daya tsinci kanshi ciki dan shi a ganinsa ta fahimcesa ta kuma tasan yana sonta so kawai take taga qarshensa so take sai ya furta mata mouth to mouth sannan zata fahimcesa .”ganin bashi da niyyar bata wayarta yasa ta juya a natse ta kalli alhj mansoor dake tsaye yana dubansu zuciyarsa cike da jin haushi da tsananin kishi tace “habibi shiga mota muje “what !?mr ata ya furta a tsawace alhj mansoor dake qoqarin yin magana cikin farinciki wanke masa zuciya da tai bakinsa ya rufe jin mr ata yana cewa “karka sake kayi wata magana anan salin alin ka shigar motarka kai kad’ai ka wuce ka kama gabanka ,and you ki koma ciki”. ya juya kanta kamar wani nmjin zaki duk wani matsayinsa da miskilancinsa da jin kanshi ya nema ya rasa saboda tsananin kishin dake dawainiya dashi .”
da mabambamnta idanu maryama da alhj mansoor suka bishi dashi .” alhj mansoor ya tsaida hankalinsa da natsuwarsa sosai akan maryama yana lashe lip’s dinsa wanda ya zame masa miji kafin ahankali cikin tsananin fushi yace mata “waye shi !?”tace please kayi hakuri me gidana ne “mai gidanki !”?ya sake furta wa idanunshi na kan mr ata wanda cikin Kankani lokaci ya fahimcesa baya raba dayan biyu kishi ne ke dawainiya dashi abun tambaya anan shima mai gidanta na sonta yake kenan ?”
“Mintu biyu!” minti biyu kawai na baki maryama ki fad’a masa kin fasa aurensa“ idan ba haka ba zan shayar dake mamaki.” nan take rauni ya lullubeta ganin yadda yake shirin tujarata agaban alhj mansoor mutumin da yake shirin zama miji gareta “wai mai yasa mr ata yake son wulaqanta ta a bayanan nasi ?
katse mata tunanita yayi ta hanyar sakin wata tsawar yana mai cewa “wai ba dake nake magana ba kin tsaya kina kallon wannan banzar mutumin “maza maza ki fad’a masa kin fasa aurensa kuma a yanzu .”turo masa qaramin bakinta tayi tana cewa “haba yallabai wai me yasa ..”stop !” yayi saurin katseta ta hanyar fad’ar haka “I don’t want to hear anything from you maryama just tell him and let him leave this company right now “
“Wai a yanzu kake nufi na fad’a masa na fasa aurensa “?matsota yayi yana kallonta yana Jin yadda zuciyarsa ke kutememiyar bugawa fiyye da Kaida “tambayata ma kika tsaya yi kenan bazakiyi abinda na sakaki ba ?”ya tambayeta a hassale “naji shikenan zan dai fad’a masa ya wuce shima tare zamu wuce tunda ma’akatan takace amman gasky bazan iya fasa aurensa ba tunda Ina son shi washe baki alhj mansoor yayi yana Shafa kanshi,shi kam ata tsoro da matsanancin firgici ne ya bayyana a fuskarsa yyinda zuciyarsa ta dinga bugu numfashinsa ya soma baraza nar daukewa cikin zafin zuciya yace “malam ka d’auke wannan akwalar motartaka ka bar nan yanzu tun kafin nasa ayi maka abinda zai fi komai muni gareka.”ya qarasa mgnr ahankali tmkr ba acikin fushi yake ba .”
alhj mansoor ya kalli maryama ya juya ya kalli mr ata yana jiran taji mai uwar gayya zata ce maryama kam kallonsa kawai take batai mamaki ba dan tasan zai iya aikata fiyye da haka mr ata ya sake tsare gira “muje ciki !”cikin sanyi jiki tace “please sir bana son irin abinda kake min domin kuwa barazana ne ga rayuwata idan ma wasa kake ka daina dan gsky sai da kayi hakuri dan ban zan koma ciki ba zan bi zabina kuma mijin da zan aura habibi muje ko .”kamar jira alhj mansoor yake ya sauke ajiyar zuciya ya zagaya ya bud’e murfin mota ya shiga ya zauna mr ata kuwa ya sake d’aure fuska ya fara mgna cikin fad’a da jin haushi “look at me maryama kinga alamun wasa atattare dani ?”babu wasa acikin maganata yaushe kika hadu dashi da har kika amincewa aurensa “?ba gara ni ki aureni ba at least kin sanni kinsan halina, maryama ta girgiza masa Kai cike da tsoro sai dai bata bari tsoron yayi tasiri ba ta shige motar alhj mansoor ta zauna ta rufe murfin kofar da qarfi yayinda shigarta keda wuya alhaji mansoor yaja motar ya fice daga ma’akatan inda mr ata yabi bayan motar da kallo mai cike da tashin hankali.”