Sashe 10
Mar'adams Part 3 Complete Hausa Novel · about 8 min read
ahankali ammar ya sakar masa murmushin “da gaske abokina maryama rabonka ce ko ma nace matarka ce in sha allahu ammar ya furta yana dukan kafad’ansa ata bai yarda ba saboda ganinsa wasa da hankali kawai yake son yi masa ”“Wallahi wallahi !! kaji na rantse maka maryama bazawara ce zaka iya shiga cikin sawun masu sonta duk da ahalin yanzu babu kowa sai kai kad’ai “dan girman allah ammar karka min wasa da hankali zuciyata tana daf da bugawa “ka jifa na rantse maka duk iskancina bazan rantse maka akan karya ba “Allah ya shiryeka ammar Allah kuma ya yaye maka wannan mugun hali naka kai wato komai sai ka batawa mutun rai wata dariya ce ta subucewa ammar yace “ai zama da kai ne boss dole a koyi kalar halinka tsaki ata yaja yana cewa allah ya isa “what ?har yanzu dana fad’a maka gsky allah ya isa kake min ?kai nima Allah ya isa marin daka min Ata ya zabga masa harara “allah ka bani hakuri na yafe maka “wani tsaki yaja ka mutu idan dai sai na baka hakuri ai nine na cancanci ka bawa hakuri ni da ka kusan kaiwa lahira ammar ya kwashe da dariya “gsky dole fa muyi celebrity din wannan farinciki ko me kace ?”numfashi ata ya sauke yana furzar da iska mai zafi daga bakinsa “ammar bana bukatar kowa yasan da zaman maganar nan bayan ni da kai da salim sai mb da dole na fad’a masa itama yarinyar banason ka fad’a komai “.
“itama iskancin zaka mata ?no ba haka bane a yanzu bazan iya fuskarta ta ba tunda kaga abinda ya faru a tsakaninmu gara na fara da dawo daita karkashin ikona da sannu komai zai tafi daidai fatan nasara abokina amman dan girman allah ka tausaya maryama yarinya ce qarama shiru ata yayi yana jin wani irin sanyi na mussaman na mamaye sansar jikinsa “ammar ina son yarinyarta nan soyayyarta gareni mai tafiyar da ruhi ce wallahi ina jin idan na rasata zan iya rasa komai nawa kuma zan iya sadaukar da komai nawa akanta “maryama tayi saa arayuwarta allah yasa ta gyara min kai ta caza maka kwakwaluwa “murmushin gefe baki yayi “kana ganin bazata iya ba ?”kai yanzu kaga nayi maka kama da irin wadan nan mazan?karka cika min baki ata yanzu fa kace zaka iya komai akanta?”yes of course nace amamn bazan dauki raini ba “iskanci banza yarinyar ma da bakasani ba ko zata amince da soyayyarka .” karta amince da soyayya amman zata amince da aurena “sun jima tare suna hirar farinciki a tsakaninsu wanda yaushe rabon su kasance haka sai da suka ci abinci sannan ammar yayi masa sallama ya wuce gida zumar zasu had’u gobe AGC.”
Washegari
Maryama na zaune akan gadon mahaifiyarta rike da takardan zanenta wayarta ta dauka tana cewa hello daga can bangaren taji ance “some ce daga AGC compaing shiru maryama tayi ta kicewa komai sai dai tana saurararta ATA dake zaune ya sauke naunayen ajiyar zuciya sakamakon jin sautin muryarta ,nan take yayi wa some alama ta saka wayar a hands free take some tabi umarninsa “fatan kin fahimci me magana ?can bangaren maryam tace “Eh naso na dan fahimta fatan dai lafiya kuka kirani ?“eh ! lafiya da..daman muna bukatarki ne domin Ki cigaba da ai.. “ai kar ma ki qarasa wannan mgnr dan har abada bazan qara tako wadan nan kafafuwan nawa acikin wannan banzar kafanin naku ba.” ta katseta ta hanyar fadar haka .”ni yanzu ma na samu aiki mai kyau a wani kamfani dayafi naku komai yanzu haka jibi jibin nan zan fara aiki dasu dan haka ki nemi wata ta soma qoqarin katse kiran “ki tsaya kiji maryam karki yi sau..” na tsaya naji nayi miki me ?me ma kuka daukeni shasha wacce batasan ciwon kanta ba ?“kunsan zaku bukaceni me yasa kuka wulakantani?“Kiyi hakuri dan allah maryama some ta tsinci kanta da furta hakan .”
“sorry for what?, wallahi ko duk duniya zaa bani a wannan kamfanin babu ni babu wannan kafanin har abada ki tsaya ki saurareni “mr ATA da kanshi ya bada umarnin a kiraki “me naji kikace yanzu ?sectary ta sake maimaita abinda tace “oh yanzu na fahimceki wulakanci da mutumin nan yayi min na lura yayi miki dadi ko ba haka ba ?,” a’a karki ce haka wannan ma dai allah ne ya qaddara hakan zata faru da km laifinki “amamn dai baki da hankali ko ?a gabanki aka tozartani byn kun daukeni aiki idan ke aka yiwa abinda aka min zaki iya cigaba da aiki?” “kinga sakariya karki damu kanki akaina “ki tsaya ki girmama wanda yace a kiraki ata ya zabgawa some wata katuwar harara yana hura hanci wanda batasan dalilin hararar ba “waye shi wanda yace a kirani ?some tayi shiru tana dubansa kamar yadda yake kallonta “shi wannan mutumin a wajenki yake wani abu mai mahimanci a wurin maryama kuwa zero ne ku nemi wata please Kmr yadda na fad’a dan ni har abada bazan sake dawowa AGC company ba “. tana gama mgn ta katse kiran maryam !!hello kina kina shiru taji alamun ta kashe ganin haka yasa ta kalli mai gidanta .”
“Sir fatan kaji duk bayaninta wai zata fara aiki da wani kamfani bazatai aiki damu ba gabadaya bata bukatar tayi aiki damu yanzu me zamuyi sir ?nasan me zanyi wannan abu yayi min dadi ina son haka ya fad’a tare da yin shiru yana jin wani iri a gabdaya ilahirin jikinsa “zuciyata da wannan kafanin yana matukar bukatar maryam y fadi sunanta yana lumshe idanunshi ina bukatar gabadaya diters dinta tun daga Kan address dinta kai komai da komai har zuwa Kan kafanin data samu aiki kai gabadaya komai daya shafeta ai idan ba wannan kafanin ba babu wani kafani da zasu dauketa aiki ya fad’a “okay sir .”ta juya ta fita da sauri domin ta nemo james dan shine zai fita hanzarta gudanar da komai .”sai bayan da some ta fita yayi tunanin kiran ammar dan dole zai san komai nata wayarsa ya dauka ya soma neman layinsa kira daya ya dauka nan ya fad’a masa komai ai kuwa ammar yace me zai yi idan ba dariya ba yana cewa “kai gsky maryama ta burgeni haka ake son mace “kai banason isknaci na kiraka ne dan ka fad’a inda take kuma diyar waye ba wai ka tsaya min dariya ba “.dan girma allah ka barni nayi dariya daman nasan bazaka samu maryama cikin sauki batare da kasha wahala ba “inna lillahi wai kai dole sai kagani acikin matsala ne ?”no ba haka bane amman wallahi abun yayi min sikari bari Gobe zan zo na kaika gidansu da kaina daga nan ..””dif ammar yaki ya kashe wayar ya kwashe da dariya yana nemansa a layi sai dai kiran na shiga yaki dauka .”
Tsaki maryama tayita ja babu kaukautawa tana fitowa zuwa parlour’n “ta zauna akan kujera tana furta “iskanci banza da wofi shasha ma suka daukeni kamar wannan né kawai kamfanin mutane zasu rayu dashi ,ina bazan ta’ba daukar wannan wulakanci ba gashi ma Allan yayi min arziki da wani aikin daman kuma haka lamarin allah yake idan ya kulle maka wata kofar sai ya bude maka wata .”washegari babu abinda aka fara gabatar dashi gaban ATA sai batun maryama good morning sir ?mornig ! Kawai ya furta atakaice sir maryam hussein zata fara aiki da alico insurance shiru yayi yana cigaba da abinda yake tamkar babu wata damuwa atare dashi “sai me kuma ? ya tamabayeta “sai danginta ita din family din bagoro ce tana unguwar gwagulori dake cikin agege da zama.” da sauri ata ya dago ya bar abind yake ya tsura mata ido har ya bata tsoro” ya shiga uku yar geto area ? ganin irin kallon da take masa yasa ya dauke idanunshi yana cewa “uhm ina jinki .”
“sannan yayan mahaifinta yana da qaramin kafanin bired wanda yanzu ya zama mallakin matarsa sakamakon mutuwar da yayi wannan kafanin yayi karfin da yake supply din biredi ga ciki da wajen agege a halin yanzu kanin mahaifinta mlm gali ne Ke kula da komai na gidansu da kuma gidan biredi “ya zaayi a samu numbresa ?ai gabadaya mukayi komai gashi ta ajiye masa cike da girmamawa “yanzu kuma sai me sir ?zaki iya wucewa “amman sir kayi wani abu da sauri dan gobe ne zata fara aiki da alico insurance,karki damu kota fara aiki dasu zasu koreta ta juya ta fice ta barshi tana jin dadi da kuma jinjinawa karfin ikonsa gbdy mutun ne shi da baya wasa da kasuwancinsa da kuma karfin ikonsa.”
💗💗💗💗💗💗
MAR'ADAMS
💖💖💖💖
💗💗💗💗💗💗
BOOK 3
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
AREWABOOKS USERNAME
AYSHAABAGUDO
bismillahirrahmanirrahim
Wannan littafin na kudi ne mai bukatar karantashi byn na kammalashi zai biya 1000 ta wannan account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan 09136918331 alert domin tabbatar da an tura domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina (Hausa bakwai ) a YouTube.
Page 65
Numfashi ya sauke ya koma ya samu guri ya zauna a kan kujera yana jujjuya jikinsa gabansa na wani irin bugawa da karfin gaske haka nan yake jin zuciyarsa na matukar jin tsoron abinda zai faru yayinda a hankali maganganunta na jiya da sukai waya da some ya dinga dawo masa daki daki " na tsaya naji nayi miki me ?me ma kuka d'aukeni shasha wacce bata san ciwon kanta ba ?"kunsan zaku bukaceni me yasa kuka wulakan tani?"ya runtse idanunshi gam yana jin matsamanancin tashin hankali "wannan yarinyar fa da gani rigimammeya ce ."ya furta a fili qirjinsa na lugud'en bugu alokacin da maganarta ta sake yi masa kuwa acikin kunnuwansa da zuciyarsa ".sorry for what?, wallahi ko duk duniya za'a bani a wannan kamfanin babu ni babu wannan kamfanin har abada "shi wannan mutumin a wajenki yake da mahimanci amman a wurin maryama zero ne ,dan haka tun wuri ku nemi wata amman ni har abada bazan sake dawowa AGC company ba ".
“itama iskancin zaka mata ?no ba haka bane a yanzu bazan iya fuskarta ta ba tunda kaga abinda ya faru a tsakaninmu gara na fara da dawo daita karkashin ikona da sannu komai zai tafi daidai fatan nasara abokina amman dan girman allah ka tausaya maryama yarinya ce qarama shiru ata yayi yana jin wani irin sanyi na mussaman na mamaye sansar jikinsa “ammar ina son yarinyarta nan soyayyarta gareni mai tafiyar da ruhi ce wallahi ina jin idan na rasata zan iya rasa komai nawa kuma zan iya sadaukar da komai nawa akanta “maryama tayi saa arayuwarta allah yasa ta gyara min kai ta caza maka kwakwaluwa “murmushin gefe baki yayi “kana ganin bazata iya ba ?”kai yanzu kaga nayi maka kama da irin wadan nan mazan?karka cika min baki ata yanzu fa kace zaka iya komai akanta?”yes of course nace amamn bazan dauki raini ba “iskanci banza yarinyar ma da bakasani ba ko zata amince da soyayyarka .” karta amince da soyayya amman zata amince da aurena “sun jima tare suna hirar farinciki a tsakaninsu wanda yaushe rabon su kasance haka sai da suka ci abinci sannan ammar yayi masa sallama ya wuce gida zumar zasu had’u gobe AGC.”
Washegari
Maryama na zaune akan gadon mahaifiyarta rike da takardan zanenta wayarta ta dauka tana cewa hello daga can bangaren taji ance “some ce daga AGC compaing shiru maryama tayi ta kicewa komai sai dai tana saurararta ATA dake zaune ya sauke naunayen ajiyar zuciya sakamakon jin sautin muryarta ,nan take yayi wa some alama ta saka wayar a hands free take some tabi umarninsa “fatan kin fahimci me magana ?can bangaren maryam tace “Eh naso na dan fahimta fatan dai lafiya kuka kirani ?“eh ! lafiya da..daman muna bukatarki ne domin Ki cigaba da ai.. “ai kar ma ki qarasa wannan mgnr dan har abada bazan qara tako wadan nan kafafuwan nawa acikin wannan banzar kafanin naku ba.” ta katseta ta hanyar fadar haka .”ni yanzu ma na samu aiki mai kyau a wani kamfani dayafi naku komai yanzu haka jibi jibin nan zan fara aiki dasu dan haka ki nemi wata ta soma qoqarin katse kiran “ki tsaya kiji maryam karki yi sau..” na tsaya naji nayi miki me ?me ma kuka daukeni shasha wacce batasan ciwon kanta ba ?“kunsan zaku bukaceni me yasa kuka wulakantani?“Kiyi hakuri dan allah maryama some ta tsinci kanta da furta hakan .”
“sorry for what?, wallahi ko duk duniya zaa bani a wannan kamfanin babu ni babu wannan kafanin har abada ki tsaya ki saurareni “mr ATA da kanshi ya bada umarnin a kiraki “me naji kikace yanzu ?sectary ta sake maimaita abinda tace “oh yanzu na fahimceki wulakanci da mutumin nan yayi min na lura yayi miki dadi ko ba haka ba ?,” a’a karki ce haka wannan ma dai allah ne ya qaddara hakan zata faru da km laifinki “amamn dai baki da hankali ko ?a gabanki aka tozartani byn kun daukeni aiki idan ke aka yiwa abinda aka min zaki iya cigaba da aiki?” “kinga sakariya karki damu kanki akaina “ki tsaya ki girmama wanda yace a kiraki ata ya zabgawa some wata katuwar harara yana hura hanci wanda batasan dalilin hararar ba “waye shi wanda yace a kirani ?some tayi shiru tana dubansa kamar yadda yake kallonta “shi wannan mutumin a wajenki yake wani abu mai mahimanci a wurin maryama kuwa zero ne ku nemi wata please Kmr yadda na fad’a dan ni har abada bazan sake dawowa AGC company ba “. tana gama mgn ta katse kiran maryam !!hello kina kina shiru taji alamun ta kashe ganin haka yasa ta kalli mai gidanta .”
“Sir fatan kaji duk bayaninta wai zata fara aiki da wani kamfani bazatai aiki damu ba gabadaya bata bukatar tayi aiki damu yanzu me zamuyi sir ?nasan me zanyi wannan abu yayi min dadi ina son haka ya fad’a tare da yin shiru yana jin wani iri a gabdaya ilahirin jikinsa “zuciyata da wannan kafanin yana matukar bukatar maryam y fadi sunanta yana lumshe idanunshi ina bukatar gabadaya diters dinta tun daga Kan address dinta kai komai da komai har zuwa Kan kafanin data samu aiki kai gabadaya komai daya shafeta ai idan ba wannan kafanin ba babu wani kafani da zasu dauketa aiki ya fad’a “okay sir .”ta juya ta fita da sauri domin ta nemo james dan shine zai fita hanzarta gudanar da komai .”sai bayan da some ta fita yayi tunanin kiran ammar dan dole zai san komai nata wayarsa ya dauka ya soma neman layinsa kira daya ya dauka nan ya fad’a masa komai ai kuwa ammar yace me zai yi idan ba dariya ba yana cewa “kai gsky maryama ta burgeni haka ake son mace “kai banason isknaci na kiraka ne dan ka fad’a inda take kuma diyar waye ba wai ka tsaya min dariya ba “.dan girma allah ka barni nayi dariya daman nasan bazaka samu maryama cikin sauki batare da kasha wahala ba “inna lillahi wai kai dole sai kagani acikin matsala ne ?”no ba haka bane amman wallahi abun yayi min sikari bari Gobe zan zo na kaika gidansu da kaina daga nan ..””dif ammar yaki ya kashe wayar ya kwashe da dariya yana nemansa a layi sai dai kiran na shiga yaki dauka .”
Tsaki maryama tayita ja babu kaukautawa tana fitowa zuwa parlour’n “ta zauna akan kujera tana furta “iskanci banza da wofi shasha ma suka daukeni kamar wannan né kawai kamfanin mutane zasu rayu dashi ,ina bazan ta’ba daukar wannan wulakanci ba gashi ma Allan yayi min arziki da wani aikin daman kuma haka lamarin allah yake idan ya kulle maka wata kofar sai ya bude maka wata .”washegari babu abinda aka fara gabatar dashi gaban ATA sai batun maryama good morning sir ?mornig ! Kawai ya furta atakaice sir maryam hussein zata fara aiki da alico insurance shiru yayi yana cigaba da abinda yake tamkar babu wata damuwa atare dashi “sai me kuma ? ya tamabayeta “sai danginta ita din family din bagoro ce tana unguwar gwagulori dake cikin agege da zama.” da sauri ata ya dago ya bar abind yake ya tsura mata ido har ya bata tsoro” ya shiga uku yar geto area ? ganin irin kallon da take masa yasa ya dauke idanunshi yana cewa “uhm ina jinki .”
“sannan yayan mahaifinta yana da qaramin kafanin bired wanda yanzu ya zama mallakin matarsa sakamakon mutuwar da yayi wannan kafanin yayi karfin da yake supply din biredi ga ciki da wajen agege a halin yanzu kanin mahaifinta mlm gali ne Ke kula da komai na gidansu da kuma gidan biredi “ya zaayi a samu numbresa ?ai gabadaya mukayi komai gashi ta ajiye masa cike da girmamawa “yanzu kuma sai me sir ?zaki iya wucewa “amman sir kayi wani abu da sauri dan gobe ne zata fara aiki da alico insurance,karki damu kota fara aiki dasu zasu koreta ta juya ta fice ta barshi tana jin dadi da kuma jinjinawa karfin ikonsa gbdy mutun ne shi da baya wasa da kasuwancinsa da kuma karfin ikonsa.”
💗💗💗💗💗💗
MAR'ADAMS
💖💖💖💖
💗💗💗💗💗💗
BOOK 3
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
AREWABOOKS USERNAME
AYSHAABAGUDO
bismillahirrahmanirrahim
Wannan littafin na kudi ne mai bukatar karantashi byn na kammalashi zai biya 1000 ta wannan account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan 09136918331 alert domin tabbatar da an tura domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina (Hausa bakwai ) a YouTube.
Page 65
Numfashi ya sauke ya koma ya samu guri ya zauna a kan kujera yana jujjuya jikinsa gabansa na wani irin bugawa da karfin gaske haka nan yake jin zuciyarsa na matukar jin tsoron abinda zai faru yayinda a hankali maganganunta na jiya da sukai waya da some ya dinga dawo masa daki daki " na tsaya naji nayi miki me ?me ma kuka d'aukeni shasha wacce bata san ciwon kanta ba ?"kunsan zaku bukaceni me yasa kuka wulakan tani?"ya runtse idanunshi gam yana jin matsamanancin tashin hankali "wannan yarinyar fa da gani rigimammeya ce ."ya furta a fili qirjinsa na lugud'en bugu alokacin da maganarta ta sake yi masa kuwa acikin kunnuwansa da zuciyarsa ".sorry for what?, wallahi ko duk duniya za'a bani a wannan kamfanin babu ni babu wannan kamfanin har abada "shi wannan mutumin a wajenki yake da mahimanci amman a wurin maryama zero ne ,dan haka tun wuri ku nemi wata amman ni har abada bazan sake dawowa AGC company ba ".