Sashe 29
Mar'adams Part 3 Complete Hausa Novel · about 8 min read
byn an dauka ta soma magan kasa kasa “na fa duba inda kace amman banga komai ba sai wasu takardun dabam can bangaren data kira akace “ki dai duba da kyau zaki gani anan suke ,wa kika samu a gidan?”
“ wannna sakariyar yarinyar , okay shinkenan naji na daina ta fad’a tana ajiye wayar akan gado ta cigaba da dubawa har tagani naunayen ajiyar zuciya ta sauke da karfi ta dauki abinda ya kawota tana mgnr a fili “ya allah na gode maka da baka bari na sha wahala ba “kin gani ne taji sautin murayar ta cikin waya ?eh ! nagani bari nayi masa kyaywan ajiya ajikina kafin ta dawo ta daga rigarta daman akwai bodyhug data saka domin aiwatar da shirita ta nade takardun ta saka acikin rigarta ta maida rigarta ta sauke da sauri sannan ta cigaba dadduba sauran takardun zuwa sanda maryama ta dawo dakin tana qaqarin mika mata cup din ruwa taji sautin magana “me kik jira ne ?ga ruwa taji muryar maryama a gigice ta dago da sauri ta mike tana duban wayarta da mgn ta fito “kina jina Kiyi sauri mana ina kiranki please “budurwa tayi sauri ta dauki wayar tana rage volume ta gefe “wannan muryar fa ? Maryama ta furta a matukar rikice .”
Mmn sudais💗💗💗💗💗💗
MAR'ADAMS
💖💖💖💖
💗💗💗💗💗💗
BOOK 3
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
AREWABOOKS USERNAME
AYSHAABAGUDO
bismillahirrahmanirrahim
Wannan littafin na kudi ne mai bukatar karantashi byn na kammalashi zai biya 1000 ta wannan account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan 09136918331 alert domin tabbatar da an tura domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina (Hausa bakwai ) a YouTube.
Page 13
Jikin budurwar na kyarma tace “wani abokin aikina ne wallahi”ta fad’a a rikice tana maida hankalinta ga wayar “kana jina?” okay gani nan zuwa yanzu “daga haka ta kashe wayar gbdy, maryama tayi shiru tare da zuba mata shayayyun idanunta tana kallonta qirjinta na dokowa da qarfi “tabbas wannna muryar da taji yanzu daga cikin wayarta tasanta kuma ba muryar kowa bace face muryar ya sadam dinta ,jikinta a matukar sanyaye ta mika mata cup din ruwa data kawo mata tana cewa”wanan murya kamar ta sadam ?”da sauri budurwar tace “no! d’an dai kina cikin alhinin rashinsa ne kikaji kamar irin nashi ne amman sam sam bashi bane wannna ,tayi maganar a rud’e zufa na karyo mata .”
“kad’an tasha ruwan ta mika mata cup din tana cewa “na gode sosai da kulawarki sai dai ina ganin zan wuce yanzu dan duk na duba banga document din da nake bukata ba “.ta qarasa maganr cike da damuwa akan fuskarta kamar da gaske “shikenan mun rasa komai na project dinmu amman allah yasa ya zame mana alkairi “Ameen! maryama ta amsa mata da haka .”tana jin wani iri a gabad’aya ilahirin jikinta yayinda kallo d’aya zakawa budurwar nan kasan bata cikin natsuwarta ba kamar sanda ta shigo ba, a yanzu a kallon da maryama take mata tamkar mai laifi ce tsaye a gabanta ji tayi kamar kar ta bari ta wuce har sai umma ta dawo sun hadu da juna ,gyaran murya budurwar nan tayi kana tace “maryama ni zan wuce duk da naso na tsaya mu had’u da umma amman wannan kiran da kika ga na amsa na gaugauwa ne ana bukatar gani na yanzu wani aiki ne ya taso amman in sha allahu zan dawo cikin satin nan muga juna da umma .”
Naunayen ajiyar zuciya maryama ta sauke tace “Kamar kin shiga zuciyata tunanin da nake kenan ku had’u da umma amman shikenan sai kin dawo muna zuba ido murmushi ya bayyana akan fuskar budurwa sannan ta soma qoqarin fitowa daga d’aki a tare suka fito .”har bakin part din umma ta rakata inda ta hango baba gali tsaye tare da aunty salma cike da tsinkewar zuciya maryama tai sallama da budurwar ta juyo ta koma bangaren umma kai tsaye dakin ta koma ta maida komai inda yake sannna ta dawo parlour’ madadin ta cigaba da karatunta sai kawai ta kira layin yusura taji yadda ko ta samu damar mikawa madam some zanenta kira d’aya ta d’auka.”
Bangaren baba gali kuwa hankalinsa kacokan ya maida kan aunty salma dake tsaye gefensa yana dubanta”maryama kamar yau bataje aiki ba “uhm ta furta tana dariyar mugunta “ai muddin ina raye kuma malamaina na aiki an dakatar daita kenan dan yadda nida ya’yana bamuji dadin rayuwa ba to wallahi itama bazataji ba muddin ina raye .” baba gali ya gyad’a kai kawai yana gyara tsayuwarsa inda aunty salma ta cigaba da magana “ka duba kaga alamarin yaron nan yusuf gabad’aya ya daina neman inda muke dan ma aikin malam yana tasiri har yanzu ajikinsa ai da dawo zai wajen wannan Shegiyar yarinyar“ai kuwa da ya cucemu kina kallo fa kullum sai na kiran layin mahaifinsa amman magana d’aya ce muyi hakuri .” wannan alamari ya fara damuna matuka dan dai burina auren ya tabbata “kar wannan ya dameka kai dai kayi shiru kawai abunka ka zuba masu ido har zuwa sanda zata fashe “.
“Allah ta wajena akwai shirin da kikeyi kenan akasa ?sosai kuwa shirin kuma babban shiri ne ai na rantse da Allah muddin ya’yana basu fara barin gidan nan zuwa gidan miji ba babu inda maryama zata sai dai bayan raina .”murmushi jin dadi ta subewa baba gali itama aunty salma murmushi take tana kallon fuskar mijinta dake kwance da annuri sosa keya ya hau yi yace “an gaishe da salama uwar gidan gali amman mai zai hana kisa ayi aikin da wannan matar zata damka mana takardun gidan biredin da ma duk wani abu daya zamo mallakin sadam ne .itama murmushi tayi tace “sha kuruminka mijina me kake ci nã baka na zuba ai duk sai sun dawo tafin hannunmu sai yadda mukayi dasu kai dai ka zuba ido kawai zaka sha kallo “an gama ranki shi dade ahaka ya juya ya nufi hanyar fita waje ita kuma ta shige ciki tana zagin maryama da umma .”
Da misalin karfe goma na daren ranar Mr ata yana zaune a tsakiyar gadonsa system ne agabansa yana duba sakonin mutane sai dai duk wani motsi da bugun da zuciyarsa takeyi makale take da tunanin maryama kusan ma yace tunaninta ya hanashi sukuni baya jin zai iya jurar rashinta yau kawai da bai sanyata acikin kwayar idanunshi ba yana jinsa cikin matsi da takura shiru yayi yana cigaba da aikinsa yayinda ahankali maganganunta suke zuwa masa daki daki babu abinda brain dinsa bai kawo masa ba ,wani yayi tsaki wani yayi murmushi yayinda itama .”bangaren maryama itama ta kasa runtsawa tunani muryar da taji d’azu take .”
muryar sai kuwa take mata acikin kunnuwanta dan koda tasanarwa umma zuwan budurwar itama cikin yanayi na tashin hankali ta hauta da fad’a tace ita sam sam bata san wata mai sunan anifa ba mai yasa zata amince daita dan haka karta sake irin wannan ganganci “.
maryama ta qara da sheida mata muryar data ji nan kuma jikin umma yayi sanyi tace “ haba maryama wai mai yasa bazaki manta komai ba dan dai kin saka kulafucinsa aranki ne yasa kike jin kamar yana raye banda abunki mutumin da’aka binne agabanki “amman kuma umma ai babu abinda Allah bazai iya ba “to shikenan tunda kince haka Allah yasa yana raye amman yana raye me yasa bazai dawo garemu ba ?”ta qarasa maganar tana fesar da wani numfashi mai zafi kana ta samu waje ta zauna ta zabga tagumi tare da lumshe idanunta .”maryama tayi wani juyi tana sake lulawa duniyar tunani .”
“idan tayi tunanin rayuwarta da irin kalubalin data fuskanta arayuwarta sai ta dawo tunanin mr ata duk dai ta dan samu natsuwa kadan dan yusura ta sheida mata bai je office yau ba “ko dai taje aiki gobe ne ko zai share bazai ce mata komai ba ?Aa maryama karki je aikin nan gobe?tayiwa kanta gargadi “ karkiyi kuskure zuwa domin kuwa ba qaramin aikinsa bane ya tozartaki kamar yadda saba tozarta duk wanda yaso, ahankali ta sauke numfashi tana kallon inda kayan aikinta yake .”nan ta soma tunanin ko zatayi wani abu koda na awa biyu ne idan ma baza taje aiki gobe ba ta kaiwa yusra da safe kamar yadda tayi yau alabashi sai ta bawa madam some ta bashi.” idan ya nemeta sai taje idan kuma bai nemeta ba shikenan sai ta hakura ta cigaba da zama a gida “.
Bangaren mrs ata ahankali ya cigaba da aikinsa kafin ahankali ya janyo d’aya daga cikin wayoyinsa ya soma neman layin some kira d’aya ta dauka cike da girmamawa tace”barka da dare sir ?”barka ya fad’a tare da yin shiru yana kallon screen din system ya d’auki second goma sannan ya cigaba da motsa lips dinsa “yarinyar nan kuwa ta kammala da ayyukan jiya ?”some tayi shiru cike da jin tsoron sheida masa cewar maryama bata zo aiki ba dan tasan ransa zai yi mugun baci idan yaji amman rashin sheida masa shima zai sa ita kanta ta janyowa kanta gagarumin matsala dan haka gara ta sheida masa muryarta na rawa tace “sir maryama bata zo aiki yau ba amman ta aiko da zane guda uku an kawo “what !? ya furta da d’an karfi nan take zuciyarsa ta fara tafarfasa “wani irin batazo aiki ba ?”batazo ba sir sai dai bansan dalilin rashin zuwanta ba kafin ta sake cewa wani abu taji kit yayi disconnecting din kira ya soma neman layin maryama .”
“ wannna sakariyar yarinyar , okay shinkenan naji na daina ta fad’a tana ajiye wayar akan gado ta cigaba da dubawa har tagani naunayen ajiyar zuciya ta sauke da karfi ta dauki abinda ya kawota tana mgnr a fili “ya allah na gode maka da baka bari na sha wahala ba “kin gani ne taji sautin murayar ta cikin waya ?eh ! nagani bari nayi masa kyaywan ajiya ajikina kafin ta dawo ta daga rigarta daman akwai bodyhug data saka domin aiwatar da shirita ta nade takardun ta saka acikin rigarta ta maida rigarta ta sauke da sauri sannan ta cigaba dadduba sauran takardun zuwa sanda maryama ta dawo dakin tana qaqarin mika mata cup din ruwa taji sautin magana “me kik jira ne ?ga ruwa taji muryar maryama a gigice ta dago da sauri ta mike tana duban wayarta da mgn ta fito “kina jina Kiyi sauri mana ina kiranki please “budurwa tayi sauri ta dauki wayar tana rage volume ta gefe “wannan muryar fa ? Maryama ta furta a matukar rikice .”
Mmn sudais💗💗💗💗💗💗
MAR'ADAMS
💖💖💖💖
💗💗💗💗💗💗
BOOK 3
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
AREWABOOKS USERNAME
AYSHAABAGUDO
bismillahirrahmanirrahim
Wannan littafin na kudi ne mai bukatar karantashi byn na kammalashi zai biya 1000 ta wannan account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan 09136918331 alert domin tabbatar da an tura domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina (Hausa bakwai ) a YouTube.
Page 13
Jikin budurwar na kyarma tace “wani abokin aikina ne wallahi”ta fad’a a rikice tana maida hankalinta ga wayar “kana jina?” okay gani nan zuwa yanzu “daga haka ta kashe wayar gbdy, maryama tayi shiru tare da zuba mata shayayyun idanunta tana kallonta qirjinta na dokowa da qarfi “tabbas wannna muryar da taji yanzu daga cikin wayarta tasanta kuma ba muryar kowa bace face muryar ya sadam dinta ,jikinta a matukar sanyaye ta mika mata cup din ruwa data kawo mata tana cewa”wanan murya kamar ta sadam ?”da sauri budurwar tace “no! d’an dai kina cikin alhinin rashinsa ne kikaji kamar irin nashi ne amman sam sam bashi bane wannna ,tayi maganar a rud’e zufa na karyo mata .”
“kad’an tasha ruwan ta mika mata cup din tana cewa “na gode sosai da kulawarki sai dai ina ganin zan wuce yanzu dan duk na duba banga document din da nake bukata ba “.ta qarasa maganr cike da damuwa akan fuskarta kamar da gaske “shikenan mun rasa komai na project dinmu amman allah yasa ya zame mana alkairi “Ameen! maryama ta amsa mata da haka .”tana jin wani iri a gabad’aya ilahirin jikinta yayinda kallo d’aya zakawa budurwar nan kasan bata cikin natsuwarta ba kamar sanda ta shigo ba, a yanzu a kallon da maryama take mata tamkar mai laifi ce tsaye a gabanta ji tayi kamar kar ta bari ta wuce har sai umma ta dawo sun hadu da juna ,gyaran murya budurwar nan tayi kana tace “maryama ni zan wuce duk da naso na tsaya mu had’u da umma amman wannan kiran da kika ga na amsa na gaugauwa ne ana bukatar gani na yanzu wani aiki ne ya taso amman in sha allahu zan dawo cikin satin nan muga juna da umma .”
Naunayen ajiyar zuciya maryama ta sauke tace “Kamar kin shiga zuciyata tunanin da nake kenan ku had’u da umma amman shikenan sai kin dawo muna zuba ido murmushi ya bayyana akan fuskar budurwa sannan ta soma qoqarin fitowa daga d’aki a tare suka fito .”har bakin part din umma ta rakata inda ta hango baba gali tsaye tare da aunty salma cike da tsinkewar zuciya maryama tai sallama da budurwar ta juyo ta koma bangaren umma kai tsaye dakin ta koma ta maida komai inda yake sannna ta dawo parlour’ madadin ta cigaba da karatunta sai kawai ta kira layin yusura taji yadda ko ta samu damar mikawa madam some zanenta kira d’aya ta d’auka.”
Bangaren baba gali kuwa hankalinsa kacokan ya maida kan aunty salma dake tsaye gefensa yana dubanta”maryama kamar yau bataje aiki ba “uhm ta furta tana dariyar mugunta “ai muddin ina raye kuma malamaina na aiki an dakatar daita kenan dan yadda nida ya’yana bamuji dadin rayuwa ba to wallahi itama bazataji ba muddin ina raye .” baba gali ya gyad’a kai kawai yana gyara tsayuwarsa inda aunty salma ta cigaba da magana “ka duba kaga alamarin yaron nan yusuf gabad’aya ya daina neman inda muke dan ma aikin malam yana tasiri har yanzu ajikinsa ai da dawo zai wajen wannan Shegiyar yarinyar“ai kuwa da ya cucemu kina kallo fa kullum sai na kiran layin mahaifinsa amman magana d’aya ce muyi hakuri .” wannan alamari ya fara damuna matuka dan dai burina auren ya tabbata “kar wannan ya dameka kai dai kayi shiru kawai abunka ka zuba masu ido har zuwa sanda zata fashe “.
“Allah ta wajena akwai shirin da kikeyi kenan akasa ?sosai kuwa shirin kuma babban shiri ne ai na rantse da Allah muddin ya’yana basu fara barin gidan nan zuwa gidan miji ba babu inda maryama zata sai dai bayan raina .”murmushi jin dadi ta subewa baba gali itama aunty salma murmushi take tana kallon fuskar mijinta dake kwance da annuri sosa keya ya hau yi yace “an gaishe da salama uwar gidan gali amman mai zai hana kisa ayi aikin da wannan matar zata damka mana takardun gidan biredin da ma duk wani abu daya zamo mallakin sadam ne .itama murmushi tayi tace “sha kuruminka mijina me kake ci nã baka na zuba ai duk sai sun dawo tafin hannunmu sai yadda mukayi dasu kai dai ka zuba ido kawai zaka sha kallo “an gama ranki shi dade ahaka ya juya ya nufi hanyar fita waje ita kuma ta shige ciki tana zagin maryama da umma .”
Da misalin karfe goma na daren ranar Mr ata yana zaune a tsakiyar gadonsa system ne agabansa yana duba sakonin mutane sai dai duk wani motsi da bugun da zuciyarsa takeyi makale take da tunanin maryama kusan ma yace tunaninta ya hanashi sukuni baya jin zai iya jurar rashinta yau kawai da bai sanyata acikin kwayar idanunshi ba yana jinsa cikin matsi da takura shiru yayi yana cigaba da aikinsa yayinda ahankali maganganunta suke zuwa masa daki daki babu abinda brain dinsa bai kawo masa ba ,wani yayi tsaki wani yayi murmushi yayinda itama .”bangaren maryama itama ta kasa runtsawa tunani muryar da taji d’azu take .”
muryar sai kuwa take mata acikin kunnuwanta dan koda tasanarwa umma zuwan budurwar itama cikin yanayi na tashin hankali ta hauta da fad’a tace ita sam sam bata san wata mai sunan anifa ba mai yasa zata amince daita dan haka karta sake irin wannan ganganci “.
maryama ta qara da sheida mata muryar data ji nan kuma jikin umma yayi sanyi tace “ haba maryama wai mai yasa bazaki manta komai ba dan dai kin saka kulafucinsa aranki ne yasa kike jin kamar yana raye banda abunki mutumin da’aka binne agabanki “amman kuma umma ai babu abinda Allah bazai iya ba “to shikenan tunda kince haka Allah yasa yana raye amman yana raye me yasa bazai dawo garemu ba ?”ta qarasa maganar tana fesar da wani numfashi mai zafi kana ta samu waje ta zauna ta zabga tagumi tare da lumshe idanunta .”maryama tayi wani juyi tana sake lulawa duniyar tunani .”
“idan tayi tunanin rayuwarta da irin kalubalin data fuskanta arayuwarta sai ta dawo tunanin mr ata duk dai ta dan samu natsuwa kadan dan yusura ta sheida mata bai je office yau ba “ko dai taje aiki gobe ne ko zai share bazai ce mata komai ba ?Aa maryama karki je aikin nan gobe?tayiwa kanta gargadi “ karkiyi kuskure zuwa domin kuwa ba qaramin aikinsa bane ya tozartaki kamar yadda saba tozarta duk wanda yaso, ahankali ta sauke numfashi tana kallon inda kayan aikinta yake .”nan ta soma tunanin ko zatayi wani abu koda na awa biyu ne idan ma baza taje aiki gobe ba ta kaiwa yusra da safe kamar yadda tayi yau alabashi sai ta bawa madam some ta bashi.” idan ya nemeta sai taje idan kuma bai nemeta ba shikenan sai ta hakura ta cigaba da zama a gida “.
Bangaren mrs ata ahankali ya cigaba da aikinsa kafin ahankali ya janyo d’aya daga cikin wayoyinsa ya soma neman layin some kira d’aya ta dauka cike da girmamawa tace”barka da dare sir ?”barka ya fad’a tare da yin shiru yana kallon screen din system ya d’auki second goma sannan ya cigaba da motsa lips dinsa “yarinyar nan kuwa ta kammala da ayyukan jiya ?”some tayi shiru cike da jin tsoron sheida masa cewar maryama bata zo aiki ba dan tasan ransa zai yi mugun baci idan yaji amman rashin sheida masa shima zai sa ita kanta ta janyowa kanta gagarumin matsala dan haka gara ta sheida masa muryarta na rawa tace “sir maryama bata zo aiki yau ba amman ta aiko da zane guda uku an kawo “what !? ya furta da d’an karfi nan take zuciyarsa ta fara tafarfasa “wani irin batazo aiki ba ?”batazo ba sir sai dai bansan dalilin rashin zuwanta ba kafin ta sake cewa wani abu taji kit yayi disconnecting din kira ya soma neman layin maryama .”