← Book details Mar'adams Part 3 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 2 OF 111

Sashe 2

Mar'adams Part 3 Complete Hausa Novel · about 8 min read

ata ya kallesa a d'age yace  "sannu da shan mari na qoqarin tsaidaita ai da kasani ka barta ta wuce  ."ya fad'a tare da samu guri ya zauna akan  kujerar sofa dake office din ya daura qafarsa d'aya akan d'aya yana girgizawa tmkr baya tare da wata damuwa salim  ya shafa kuncinsa  daidai inda yasha mari yace" gasky na maru ,mari biyu kenan na sha a hannunta".  ata ya kallesa da tsumammun idanunshi dake cike da tashin hankali "tayi min d'aya a waje kafin na shigo daita yanzu kuma tayi min d'aya a gabanka "wani irin kuncin ya sake mamaye zuciyar ata dan shi kad'ai yasan halin da yake ciki "dan allah ka tashi  muje ka tsaidaita idan ta tafi bakasan inda zaka sake ganinta ba ."wa kenan zai tashi ?ya tsare salim da kwayar  idanunshi masu firgitarwa "wai ni !?ya sake tambayesa  yana nuna qirjinsa da yatsan hannunsa "ka sanni kasan halina hakazalika duk wanda yake tare dani yasan ina mutuwar son yarinyar nan , nayi hauka a bayanta amman  bazan yi haukan soyayya a gabanta ba ."matsalata da kai kenan girman kai wallahi tun wuri ka dawo cikin hankalinka shekara da shekaru kana neman yarinya amman ka ganta har ka wani tsaya jin kai? " ka sani  salim wannan ajinina yake" yana gama fad'ar haka ya mike tsaye "kasan wani abu na had'u daita kwanaki baya acikin ma'aikatan nan sai dai sanye da nikaf na ganta amamn naji ajikinta cewar itace sai dai wannan mugun abun da take amfani dashi ya karyar min da gwiwa  har na tsaida zuciyata akan ba ita bace ina ganin wannan mugun abun da take rufe fuskarta dashi ne yasa nayita shan wahalar nemanta wata kila da bata sakawa da iwar haka munyi aure har ma ....."shiru yayi ya kasa qarasa maganarsa yana jan tsaki "

"har ma me ? salim ya tamabyesa a d'age ata yayi shiru ya kasa cewa komai yana mai  cizan lip's dinsa da karfi "da  har kayi mata ciki ba ?ata ya kallesa kawai batare da yace kala ba "nasan abinda kake qoqarin kace kenan "wannan kuma fad'arka ce ba tawa ba ." ya zarce da cewa "wancan zanen hotona  da kake ta magana akansa itace ta zana shi ya nuna masa zanen da yatsan hannunsa "woooo gsky yarinyar ta had'u sosai yanzu ya zaayi musan gidan su ?bai bashi amsar tambayarsa ba ya shiga wata magana " kasan yarinyar nan muguwar yar rainin sense ce itace fa yarinyar da muka bukaci tayi aiki  akarshin Z&A daman ni tun tuni jikina ya bani itace "congratulations! na me kenan ?na ganinta da kayi ga kyau ga ilimi ga baiwa wacce ba kowa yake daita ba ina tayaka murna domin kuwa lokacin farin cikinka ne yazo "ka daina murna salim dan kuwa  matar aure ce  .."yana gama fad'ar haka ya juya masa baya ."what?ya furta da karfi shi kuwa ata kasa juyowa yayi sai ma  numfashi da yake janyowa da kyar tmkr mai cutar asthma duk abinda yake dauriya ce kawai irin tashi amman da zaa bud'e qirjinsa da an hadu da gimgima gimman tashin hankali."

Jikin salim na wani irin kyarma yace "matar aure kace fa ? shiru ata yayi masa yana kokuwa da numfashinsa dake qoqarin barin ganganr jikinsa "wani irin matar aure adam ?still shiru ata yayi "dan girman allah ka juyo kayi min bayani ta yadda zan fahimceka still shiru yayi tamkar ba magana yake masa ba  "da gaske matar aure ce maryama ?"tabbas matar aure ce  salim !suka jiyo murya daga bayansu wanda yasa suka juyo atare amar suka gani tsaye  fuskarsa dauke da damuwa sanye cikin brown t shirt da blook trouser hannunwansa rike da wasu takardu da alamun saka hannun ata ne ya kawoshi  ."
Ahankali ata ya kai hannunsa yana shafa goshinsa yana ciza lip's dinsa da karfi,da sauri  salim ya qarasa ga ammar  tare da dafa kafad'ansa yana dubansa "yaakayi kasan matar aure ce ?ammar ya zame kafadansa ya soma taku acikin office din ya isa kusa da ata "nasan komai akan maryama ,yadda kasan ata na bulayin nemanta haka nima nake tayasa nemanta batare da saninsa ba kwatsam na ganta Z&A amatsayin mai bautar kasa na yita qoqarin su had'u  dashi saboda ina son nayi surprised dinsa  amman taurin kai irin nasa  ya hana "me yasa kayi masa  haka ammar ?me yasa bazan masa haka ba?" shi me yasa bai bukaci ganinta ko sau d'aya bane ."ai shi kullum acikin  matsla zai qare rayuwarsa ." ata ya kallesa idanunshi cike da tashin hankali gashi sun jazur tmkr garwashin wuta "yes kana min wani irin kallo bancin  kana da matsla da tuni ka sameta arayuwarka ".

"me yasa ka kasa gaya min cewar yarinyar mafarkina ce ?"you could have told me ammar da yanzu bata zama mallakin wani ba ata ya fad'a jikinsa a sanyaye "kasan karin maganar nan daake cewa jifan tsuntsu biyu da dotse daya shi nayita maka naso ka had'u daita tun kafin ta zama mallakin wani amman taurin kai da nuna isa da girman kai yasa kaki yarda dani saboda taurin kanka yasa ka rasata a rayuwarka."
"wallahi nayi imani a lokacin da zaka furta kana son maryama  zata kar'beka da hannu biyu amman  a yanzu maryama tafi  karfinka kai tafi kowa tsanarka yanzu wa gari ya waya ?shiru ata yayi yana zurfafa tunaninsa "tabbas ammar yayi iyakar qoqarinsa na ganin sun had'u daita amman yaki sai gashi a had'uwarsu akaron farko ya fad'i warwas "me yasa kayi min haka ammar ?me yasa baka kasheni kafin zuwan wannan ranar ba ,you could have kill me ammar ." ya qarasa maganar kamar zai yi kuka nunfashi ammar ya sauke you know I can't fause you,abinda kasani ne baa takuraka baayi maka dole akan komai sai abinda kaga dama ."

kallonsa yayi cikin tsananin bacin rai "okay babu damuwa na hakura daita a fusace ammar ya kallesa sannan ya cigaba da magana cikin zafin rai kamar shine mai son maryama din "karya kake kace ka hakura daita domin wannan yarinyar itace rayuwarka itace nasararka."itace natsuwarka idan babu ita acikin rayuwarka komai zai iya faruwa da kai " ta yaya zaka fad'a min haka bayan tun daaka haifeni nake tare da nasarata "da farko zuciyarka na tsananin sonta ,abu na biyu zuciyarka na bukatar tayi aiki daita ,abu na uku ka rasata kasancewar matar aure ce , abu na hud'u gashi ta tsaneka" wadan nan abubuwan zasu shafi lafiyarka da komai naka kaga ka rasa nasararka ,to yanzu sai ya kenan? "sai na mutu me kake nufi  ?ammar yayi shiru yana masa duban tsanake kafin ahankali yace kana sonta ko kuwa jin matar wani ce ka hakura daita "yes I love her so much " to muddin kana sonta  sai ka shirya yadda zaka dawo daita cikin rayuwarka ko karkashinka amatsayin maaikayarka idan ba haka ba zaka cigaba da azabtar da zuciyarka da rayuwarka ne kawai a banza da wofi ."karka damu da wannan  karka damu da irin son da nake mata dan babu abinda zan iya yi kasancewarta matar wani ya ruguje komai da nake ji akanta kana nufin ka hakura daita  kenan ?tabbas ina sonta sosai amman na hakura   domin bazan yi muamula da matar wani ba ,yadda bazan yarda wani ya keta min haddin aurena  ba haka zalika bazan yiwa wani ba "ka bata aiki akarkashinka "shima bazanyi ba ."to kuwa zaka shiga matsla dan kimar data rage maka a idanun mutane zata rushe domin kuwa yanzu ne zakayi haukan so dan ka dinga ganin damuwa kenan akan damuwa sai ma idan ka gano irin son da takewa mijinta " me kake son yayi ammar byn kasan matar wani ce ? salim ya tambayesa cikin tsananin tashin hankali "ina son ya nuna shi din cikakken nmj ne ya fuskanci mijinta gaba da gaba ya kwace soyayyarsa daga hannun sa". salim ya girgiza masa kai yana masa kallon mara hankali da lissafi "taya zai yi haka ammar ? kaima fa da bakinka kace matar aure ce amman kake son ya shiga hurumin ubangiji ?

a matukar fusace ammar yace "ni kasan iyakar abinda nayi akansa?"kasan laifin dana aikata duk akan ya sameta?"enough ammar ka takaita mgnrka dan bazan iya komai ba kuma karka sake zuwa min da maganar makamanciyar haka idan ba haka ba  zan dagargazaka idan ka sake zuwa min da irin wannan maganar acikin alamarina tabbas ina sonta fiyye da komai  kuma itace rayuwata amman bazan yi wasa da hakin allah ba ,bazan shiga hurumin aure ba dan haka ka kula idan ba haka ba zamu samu matsala yana gama fad'ar hk ya juya ya soma daga kafafuwansa cikin zafin rai yana cewa "me yasa rayuwarta take shiga rudani ne ?me yasa abubuwa suke faruwa dani ne wannan wani irin tashin hankali ne?me yasa tazo a matsayin matar wani ?"ya Allah! ya furta yana buga table din gabansa da karfi nan take tarin takardun dake ajiye akai suka tarwatse ya runtse idanunshi gam tare da dunkule hannunsa daya ya dauke numfashinsa dan so yake numfashinsa ya bar gangar jikinsa ko ya huta da wannan tashin hankali ,"maganar duniya salim yayi masa amman yaki motsawa haka ma ammar  "both of you should leave my office !"sukaji sautin muryarsa cike da karsashi babu wanda yayi yunkurin barin office din illa salim daketa qoqarin kwantar masa da hankali shi kuwa ammar ko a jikinsa dan daman yayi masa haka ne dan yaji wani ciwo akanta "what are you stil doing here ?ya fad'a atakaice batare daya kallesu ba jiki a sanyaye suka soma ja da baya kafin ahankali daya byn daya suka bar office din ."
Chapter 2 · 0% Book details