Sashe 41
Mar'adams Part 3 Complete Hausa Novel · about 8 min read
“ kamar yace mata “a’a sai kuma yayi mata alama da hannunsa dan ya tabbatar muddin yace zai yi taurin kai zata maimata masa abinda tasaba ,dan yana ji kuma yana gani zata wuce abunta ta barshi zaune ” ahankali ta mike ta biyo ta raba gefensa zata wuce har jikinta na zozon jikinsa saurin d’auke numfashi yayi yana jin kamar ta jona masa wutar lantarki ne
ta juya a natse ta soma daga qafafuwanta da kyar gyara zama yayi tare da ware qafafuwansa yana bin every step of her tafiyarta kad’ai aka bar mutun dashi wani abu ne mai tsayawa arai bare akai ga samunta gabad’aya .”ahankali ya dinga bin kugunta da wani mayataccen kallo cikin salon magana yace “wannnan kugun zai sha wuya a hannuna domin kuwa bazan ta’ba saurara masa ba haka zalika wannna bakin rashin kunyar zai sha kissing har sai yayi kukan neman sausauci.”sai bayan la’asar maryama ta soma shirin tafiya gida taso kwarai ta sake yi masa magana akan sabon aikinsu amman sai taga gara kawai ta rabu dashi idan ranar ta kusa zata sake nemansa da maganar wata killa zuwa lokacin ya amince suyi .” wucewa tayi abunta tana tunani hali irin na mr ata “tsarin yanayi rungumar bai min ba kasancewar babu remotic girgiza kai tayi tana murmushi.”
******
Da daddadre da misalin karfe takwai yana zaune atsakiyar gadonsa hannusa rike da remut ya canza channel zuwa breaking news yana kallo sai dai hankalinsa baya wajen kallon labarai yana gurin tunanin yadda zai mallaki maryama ne cikin sauki har sanda mami ta shigo hannunta rike da cup din coffee'nsa bai sani ba ta tsaya shiru tana kallonsa tana nazarinsa kafin ahankali ta kira sunansa "adamcy "! yayi firgigib ya dawo haiyacinsa yana kallonta "kar’bi !" ta mika masa cup tana cewa "wai meye matsalarka madadin naga lapto agabanka kana Kan aiki amamn kayi busy kallo kana tunani ".
"na gaji ne sweetheart !"ba maganar ka gaji bane what's wrong with you?" ta tmbyesa tana kallonsa " me kake tunani yanzu koda yaushe cikin tunani kake , meye matslarka"? babu !"ya fad'a atakaice yana kai cup bakinsa "akwai gskyar ko damuwar da zaka iya boye min duk yadda mami tayi dashi yaki fad'a mata damuwarsa abinda bai saba mata ba Kenan ya ajiye cup din hannunsa ya koma Kan kujera ya zauna ya dafe goshinsa."
ta dawo kusa dashi ta zauna" abinda kake min wani lokaci yana damuna "ya d’ago ya kalleta kawai kuma zai iya kashe ne tun kwanakina basu kai ba .”ta fad'a tana dubansa shi fa duk saboda wannna yarinyar maryam ne yasa baya jin zai iya fad'a mata damuwarsa domin dai ya fad'a yaga mafarkinsa a yanzu zai iya janyo masa damuwa bugu da qari shi karon kansa bai san takamaiman makomarsa ba ta yaya zai fito da damuwarsa yana cikin zance zuci ya cigaba da jin maganarta "idan ka kamu da soyayyar yarinyar nan dake aiki a qarqashinka fine let me know?" ya sake d'agowa ya kalleta atsanake amman still bai ce mata komai ba dan ba maganar kamuwa bane magana ce tsananin qauna kuma jin zai iya hakura daita duk runtsi duk wuya sai ya mallaketa kuma acikin wannan lokaci zai organizing wasu mutane dabam su nema masa aurenta ."
“Adamcy boye abu acikin zuciya yana saurin cutar da dan Adam,sannnan boye abu shi da kyau a zuciya yana da kyau mu samu wadan da zamu dinga sharing secret dinmu dasu. wannna shine karo na farko da ka boye min damuwarka .dan haka zaka iya tsintata cikin damuwar datafi taka .sam baya ma jin maganr da mami take masa dan hankalinsa gabaday baya ga mami yana ga yadda zai mallaki maryama ne, tunanin hanyar da zai bi ya bayyana mata matsayinta da kuma su wa ya kamata ya saka zuwa neman aurenta da yake bukata arayuwarsa yake .
Mami ta kallesa taga hankalinsa da natsuwarsa baya gurinta shima wannan ne karo na farko da take masa magana hankalinsa baya gareta ba dan haka ta mike ta fito daga d’akinsa sai dai zuciyarta ta tsayu ne akan danta ya kamu da son wannan bazawarar yarinyar ita ko zata so tagansu tare domin kasancewarsu waje d’aya zai tabbatar mata da zarginta “bazawara!”zuciyarta ta furta hakan a fili .”
Yau ma kamar jiya maryama bata qaraso gida ba sai daf da sallar isha’i a gajiye ta shiga bangaren ummah tayi mata sannu da gida “sannu maryama ya aiki ?”naunauyen ajiyar zuciya ta sauke tana cewa “ummah aiki da mr ata sam babu dadi amamn a haka zamuyita lalla’bawa ,ta fad’a tare da shigewa d’akinta murmushi umma tayi tace “ke dai da wannan mutun allah ya d’auraki akanshi idan ba haka ba bazaki ji dadin aiki dashi ba “maryama tana shiga daki ta fad’a bayi tayi wanka tare da dauro alwala ta fito daure da towel orange tana goge sansar jikinta byn ta gama ta d’auki terry dream’s ta feshe ilahirin jikinta sannna ta zura doguwar riga baka ta gabatar da magrib da isha’i dan zuwa lokacin an kira sallah byn tayi sallama ta ‘daga hannuwanta zuwa sama ta soma addua ta kira allah da sunan daake kiransa yake amsawa, kuma idan an rokesa dashi yake amsawa “allahumma as alukal bi anna lakal hamda laila ailla anta ,wahdaka lasharika laka ,al mannan ya badi’us-samawati wal ardi ya zal jalalu wal ikram ya hayyu ya qayum inni as alukal janna wa auzubika Minan nar har da mr ata tasanya cikin adduarta allah ya shiga tsakaninta dashi .”
Bayan ta kammala ta mike tare da daddumar sallah tana nadewa ta fito zuwa parlour inda umma take zaune ta d’auki jakar aikinta tana cewa “umma zan shiga wajen aunty idan goma tayi baki ganni ba ki rufe gida “to shikenan abinci fa bazaki ci ba ?ko zaki turo habib ya kar’ba miki ?”ko da yake ba abincin da kike so nayi yau ba .maryama tayi murmushi tana tambayarta “umma me kika dafa ?”tuwon samoviter ne da miyar kuka nan take maryama ta kwa’be fuska dan gaskiya bata qaunar tuwo da duk wani abu daya zamo loma bata só sai dai tsananin yunwa tasa taci dole “umma bari naje Allah yasa aunty ba tuwon tayi ba itama ”to shikenan yasa ki samu abincin da yayi miki idan itama tuwon tayi ki aiko habib ko ki kirani sai na dafa miki ko indomi ce “shikenan umma nah na gode .”tasa kai ta fito ta wuce part din mahaifiyarta inda ta samu abinda take so .”
Jollof din rice and beans aunty tayi wanda yaji busashen kifi da vegetable taci sosai kasancewar tana matukar so duk wani abu da zaa sarrafashi da wake bayan ta gama cin suka shiga hira da aunty da habib tana aiki habib ya dameta sosai da tambaya “daman kusan hayaniyarsa ke hanata zama a bangresu idan tana da aiki dan baya barinta tayi “heartbeat dan Allah ki bar aikin nan muyi hirarmu ta tsaida abinda take ta zuba masa ido “ance wannan mai kamfanin AGC din yana matukar takura miki dayawa ?Injiwa yace maka yana takura min ?yayi murmushi yana shafa fuskarsa “abakin lancin kanin yusura naji maryama tayi murmushi dan tasan tabbas a bakin yusura yaji “dan Allah ki bari naje naci miki ubansa mana ?yayi maganar cike da zolaya maryama ta zaro waje duk da tasan da wasa ya fad’a,can kuma kwashe da dariya “ai kuwa daga ranar na daina aiki dashi bayan yasa anci masa ubanmu,after dad ai wannan mutumin ya wuce da tunaninka shegen kanshi ne duk abinda mutun yake ji dashi zai sauke masa shi cikin isa da miskilanci shiyasa yanzu har cikin addua nake saka shi .”
“Ai kuwa kin kyautawa kanki gara ki dinga hadawa da addua kuma ki dinga binsa ahankali banson a cutar min dake “inji cewar aunty wacce ta mike ta nufi hanyar d’akinta ta barsu suka cigaba da hirarsu maryama lumshe idanunta ta soma tattara takardun zanen dake watsewa akan kujera ta mike tsaye tana cewa “gara na tattara na koma inda na fito dan bazaka barni nayi aiki ba ta leka dakin aunty tana cewa "aunty zan wuce part din umma "a can zaki kwana mu kulle gida ?eh ! aunty a can zan kwana halan habib ya hanaki aiki? maryama ta rausayar da kwayar idanunta kawai “to shikenan allah ya tashemu lafiya Ameen ta fad'a tana juyawa tare da kiran habib yazo ya rufe gida ta wuce part din umma,ta iske kofa a bude dan haka turawa tayi kawai ta shiga inda iske umma tana massaging kafafunta tana runtse ido da sauri ta qaraso ta ajiye jakarta ta karbin man aboniki dake rike a hannunta tana cewa”ummah sannu bari nayi miki “to maryama nã gode allah yayi miki albarka “Ameen umma maryama ta fad’a tana mai tsananin jin tausayin umma aranta kuma tana tsanani qaunarta kuma zata kasance daita muddin rai zata maye mata gurbin komai arayuwa .”
Ahankali ta dinga massaging qafafunta tana mata sannu umma tayi shiru tana jin tsananin qaunar maryama aranta amman wani lokacin sai ta dinga jin tamakar zata juya mata baya wata rana ,domin d’an wani da uwar wani sai Allah duk da dai tana mata kyakkyawan zato haihuwa na dadi amman haihuwar da tafi kowace dadi itace haihuwar diya mace tasan koda sadam dinta yana raye watan wata rana sai taji kewar rashin haihuwar diya mace sheshekan kukan umma ne yasa maryama ta bar abinda take ta dago a gigice tana cewa “umma lafiya ?” ai sai umma ta fashe mata da kuka hankalin maryama yayi matukar tashi duk ta rude ta sake bajewa daga tsugunon da take a gaban umma ta riko hannunta cikin nata itama idanunta sun cika da hawaye dan haka kawai bata ta’ba ganin umma tana zubar da hawaye ba lallai duk abinda ya sakata zubar da hawaye abu ne mai girma “dan girman allah umma kiyi hakuri ki daina kukan “ko kin tuna da yaya sadam ne ?”
ta juya a natse ta soma daga qafafuwanta da kyar gyara zama yayi tare da ware qafafuwansa yana bin every step of her tafiyarta kad’ai aka bar mutun dashi wani abu ne mai tsayawa arai bare akai ga samunta gabad’aya .”ahankali ya dinga bin kugunta da wani mayataccen kallo cikin salon magana yace “wannnan kugun zai sha wuya a hannuna domin kuwa bazan ta’ba saurara masa ba haka zalika wannna bakin rashin kunyar zai sha kissing har sai yayi kukan neman sausauci.”sai bayan la’asar maryama ta soma shirin tafiya gida taso kwarai ta sake yi masa magana akan sabon aikinsu amman sai taga gara kawai ta rabu dashi idan ranar ta kusa zata sake nemansa da maganar wata killa zuwa lokacin ya amince suyi .” wucewa tayi abunta tana tunani hali irin na mr ata “tsarin yanayi rungumar bai min ba kasancewar babu remotic girgiza kai tayi tana murmushi.”
******
Da daddadre da misalin karfe takwai yana zaune atsakiyar gadonsa hannusa rike da remut ya canza channel zuwa breaking news yana kallo sai dai hankalinsa baya wajen kallon labarai yana gurin tunanin yadda zai mallaki maryama ne cikin sauki har sanda mami ta shigo hannunta rike da cup din coffee'nsa bai sani ba ta tsaya shiru tana kallonsa tana nazarinsa kafin ahankali ta kira sunansa "adamcy "! yayi firgigib ya dawo haiyacinsa yana kallonta "kar’bi !" ta mika masa cup tana cewa "wai meye matsalarka madadin naga lapto agabanka kana Kan aiki amamn kayi busy kallo kana tunani ".
"na gaji ne sweetheart !"ba maganar ka gaji bane what's wrong with you?" ta tmbyesa tana kallonsa " me kake tunani yanzu koda yaushe cikin tunani kake , meye matslarka"? babu !"ya fad'a atakaice yana kai cup bakinsa "akwai gskyar ko damuwar da zaka iya boye min duk yadda mami tayi dashi yaki fad'a mata damuwarsa abinda bai saba mata ba Kenan ya ajiye cup din hannunsa ya koma Kan kujera ya zauna ya dafe goshinsa."
ta dawo kusa dashi ta zauna" abinda kake min wani lokaci yana damuna "ya d’ago ya kalleta kawai kuma zai iya kashe ne tun kwanakina basu kai ba .”ta fad'a tana dubansa shi fa duk saboda wannna yarinyar maryam ne yasa baya jin zai iya fad'a mata damuwarsa domin dai ya fad'a yaga mafarkinsa a yanzu zai iya janyo masa damuwa bugu da qari shi karon kansa bai san takamaiman makomarsa ba ta yaya zai fito da damuwarsa yana cikin zance zuci ya cigaba da jin maganarta "idan ka kamu da soyayyar yarinyar nan dake aiki a qarqashinka fine let me know?" ya sake d'agowa ya kalleta atsanake amman still bai ce mata komai ba dan ba maganar kamuwa bane magana ce tsananin qauna kuma jin zai iya hakura daita duk runtsi duk wuya sai ya mallaketa kuma acikin wannan lokaci zai organizing wasu mutane dabam su nema masa aurenta ."
“Adamcy boye abu acikin zuciya yana saurin cutar da dan Adam,sannnan boye abu shi da kyau a zuciya yana da kyau mu samu wadan da zamu dinga sharing secret dinmu dasu. wannna shine karo na farko da ka boye min damuwarka .dan haka zaka iya tsintata cikin damuwar datafi taka .sam baya ma jin maganr da mami take masa dan hankalinsa gabaday baya ga mami yana ga yadda zai mallaki maryama ne, tunanin hanyar da zai bi ya bayyana mata matsayinta da kuma su wa ya kamata ya saka zuwa neman aurenta da yake bukata arayuwarsa yake .
Mami ta kallesa taga hankalinsa da natsuwarsa baya gurinta shima wannan ne karo na farko da take masa magana hankalinsa baya gareta ba dan haka ta mike ta fito daga d’akinsa sai dai zuciyarta ta tsayu ne akan danta ya kamu da son wannan bazawarar yarinyar ita ko zata so tagansu tare domin kasancewarsu waje d’aya zai tabbatar mata da zarginta “bazawara!”zuciyarta ta furta hakan a fili .”
Yau ma kamar jiya maryama bata qaraso gida ba sai daf da sallar isha’i a gajiye ta shiga bangaren ummah tayi mata sannu da gida “sannu maryama ya aiki ?”naunauyen ajiyar zuciya ta sauke tana cewa “ummah aiki da mr ata sam babu dadi amamn a haka zamuyita lalla’bawa ,ta fad’a tare da shigewa d’akinta murmushi umma tayi tace “ke dai da wannan mutun allah ya d’auraki akanshi idan ba haka ba bazaki ji dadin aiki dashi ba “maryama tana shiga daki ta fad’a bayi tayi wanka tare da dauro alwala ta fito daure da towel orange tana goge sansar jikinta byn ta gama ta d’auki terry dream’s ta feshe ilahirin jikinta sannna ta zura doguwar riga baka ta gabatar da magrib da isha’i dan zuwa lokacin an kira sallah byn tayi sallama ta ‘daga hannuwanta zuwa sama ta soma addua ta kira allah da sunan daake kiransa yake amsawa, kuma idan an rokesa dashi yake amsawa “allahumma as alukal bi anna lakal hamda laila ailla anta ,wahdaka lasharika laka ,al mannan ya badi’us-samawati wal ardi ya zal jalalu wal ikram ya hayyu ya qayum inni as alukal janna wa auzubika Minan nar har da mr ata tasanya cikin adduarta allah ya shiga tsakaninta dashi .”
Bayan ta kammala ta mike tare da daddumar sallah tana nadewa ta fito zuwa parlour inda umma take zaune ta d’auki jakar aikinta tana cewa “umma zan shiga wajen aunty idan goma tayi baki ganni ba ki rufe gida “to shikenan abinci fa bazaki ci ba ?ko zaki turo habib ya kar’ba miki ?”ko da yake ba abincin da kike so nayi yau ba .maryama tayi murmushi tana tambayarta “umma me kika dafa ?”tuwon samoviter ne da miyar kuka nan take maryama ta kwa’be fuska dan gaskiya bata qaunar tuwo da duk wani abu daya zamo loma bata só sai dai tsananin yunwa tasa taci dole “umma bari naje Allah yasa aunty ba tuwon tayi ba itama ”to shikenan yasa ki samu abincin da yayi miki idan itama tuwon tayi ki aiko habib ko ki kirani sai na dafa miki ko indomi ce “shikenan umma nah na gode .”tasa kai ta fito ta wuce part din mahaifiyarta inda ta samu abinda take so .”
Jollof din rice and beans aunty tayi wanda yaji busashen kifi da vegetable taci sosai kasancewar tana matukar so duk wani abu da zaa sarrafashi da wake bayan ta gama cin suka shiga hira da aunty da habib tana aiki habib ya dameta sosai da tambaya “daman kusan hayaniyarsa ke hanata zama a bangresu idan tana da aiki dan baya barinta tayi “heartbeat dan Allah ki bar aikin nan muyi hirarmu ta tsaida abinda take ta zuba masa ido “ance wannan mai kamfanin AGC din yana matukar takura miki dayawa ?Injiwa yace maka yana takura min ?yayi murmushi yana shafa fuskarsa “abakin lancin kanin yusura naji maryama tayi murmushi dan tasan tabbas a bakin yusura yaji “dan Allah ki bari naje naci miki ubansa mana ?yayi maganar cike da zolaya maryama ta zaro waje duk da tasan da wasa ya fad’a,can kuma kwashe da dariya “ai kuwa daga ranar na daina aiki dashi bayan yasa anci masa ubanmu,after dad ai wannan mutumin ya wuce da tunaninka shegen kanshi ne duk abinda mutun yake ji dashi zai sauke masa shi cikin isa da miskilanci shiyasa yanzu har cikin addua nake saka shi .”
“Ai kuwa kin kyautawa kanki gara ki dinga hadawa da addua kuma ki dinga binsa ahankali banson a cutar min dake “inji cewar aunty wacce ta mike ta nufi hanyar d’akinta ta barsu suka cigaba da hirarsu maryama lumshe idanunta ta soma tattara takardun zanen dake watsewa akan kujera ta mike tsaye tana cewa “gara na tattara na koma inda na fito dan bazaka barni nayi aiki ba ta leka dakin aunty tana cewa "aunty zan wuce part din umma "a can zaki kwana mu kulle gida ?eh ! aunty a can zan kwana halan habib ya hanaki aiki? maryama ta rausayar da kwayar idanunta kawai “to shikenan allah ya tashemu lafiya Ameen ta fad'a tana juyawa tare da kiran habib yazo ya rufe gida ta wuce part din umma,ta iske kofa a bude dan haka turawa tayi kawai ta shiga inda iske umma tana massaging kafafunta tana runtse ido da sauri ta qaraso ta ajiye jakarta ta karbin man aboniki dake rike a hannunta tana cewa”ummah sannu bari nayi miki “to maryama nã gode allah yayi miki albarka “Ameen umma maryama ta fad’a tana mai tsananin jin tausayin umma aranta kuma tana tsanani qaunarta kuma zata kasance daita muddin rai zata maye mata gurbin komai arayuwa .”
Ahankali ta dinga massaging qafafunta tana mata sannu umma tayi shiru tana jin tsananin qaunar maryama aranta amman wani lokacin sai ta dinga jin tamakar zata juya mata baya wata rana ,domin d’an wani da uwar wani sai Allah duk da dai tana mata kyakkyawan zato haihuwa na dadi amman haihuwar da tafi kowace dadi itace haihuwar diya mace tasan koda sadam dinta yana raye watan wata rana sai taji kewar rashin haihuwar diya mace sheshekan kukan umma ne yasa maryama ta bar abinda take ta dago a gigice tana cewa “umma lafiya ?” ai sai umma ta fashe mata da kuka hankalin maryama yayi matukar tashi duk ta rude ta sake bajewa daga tsugunon da take a gaban umma ta riko hannunta cikin nata itama idanunta sun cika da hawaye dan haka kawai bata ta’ba ganin umma tana zubar da hawaye ba lallai duk abinda ya sakata zubar da hawaye abu ne mai girma “dan girman allah umma kiyi hakuri ki daina kukan “ko kin tuna da yaya sadam ne ?”