Sashe 48
Mar'adams Part 3 Complete Hausa Novel · about 8 min read
ta cigaba da tsayuwa can ta duba agogon hannunta byn ya gama ya ajiye wayar yana dan waigo inda take fuskarta ahade da alamun jin haushi muryarta a dake tace” Mr ATA sir !” ya sake tsura mata idanu alamun yana saurarenta”a sanina baka zuwa office da wuri amman me yasa jiya da yau kazo da wuri ?a d’an tsorace yace “why are you asking me foolish question?ya qarasa fad’a tsawace yana mika mata hannunsa alamun ta bashi desing din ya gani zuciyarta a dake ta mika masa a hankali ya kar’ba ya fara budewa yana kallo zanen mace ce sanye da doguwar riga da abun hannu da sarkar wuya yayinda take tsaye a gefensa tana ciza harshenta ya dan waigo kadan ya kalleta ya dauke idanunshi ya sake maidawa kan desing din hannunsa.” byn second goma ya ajiye ya dauki dayan takardar zane zane ne masu matukar kyau da daukar hankali ta zana ta sake kai dubanta ga agogon hannun
“wannan dabia nata na mugun bashi haushi ita da bata bawa lokaci mahimanci sai yaransa uwar me take dubawa a agogo ,yaja tsaki yana shafa sajen fuskarsa sannan ya dauki pencil ya daura akan takardar zanen tana ganin hk tayi saurin cewa"sir what are you doing?
kallon da yayi mata yasa tayi kasa da muryarta sosai "sir idan akwai abinda bai yi maka ba kamata yayi kabari na gyara da kaina ba sai ka wahalar da kanka ba ,ta fad'a tana kokarin kwace takardar ya hana akwai abinda bai min ba a desing din kuma zan gyara any problem?"No sir !ta fad'a ba dan ranta yaso ba can tace “amman shekaranjiya da mukayi magana akan plan dinmu kin amincewa kayi amman kuma me yasa yau kayi mgn akanshi "bana son yin mgn akan abinda ya wuce yanzu zamuyi aiki ne ko kuwa tmby zaki kasheni daahi ?numfashi ta sauke tace “ muyi aiki “ta fad'a am tana d’auke kanta .”
"your design are very nice but there's something mistake kina bukatar taimakon irinmu kafin ki zama expect, nan take ya shiga mata bayanin abinda zatai tasa hannunta acikin bakinta ta dan ciza tana lumshe idanuwa wanda kadan ya rage mr ATA bai sume ba gabadaya yanayinsa ya sauya hatta tsigar jikinsa sun tashi, allah dai ya tamaikesa sanye yake da suit da babu abinda zai hana bata gani ba ."
Yadda yake mata bayani itama batayi sanya agwiwa ba ta shiga yi masa bayani tana juya hannuta da kwayar idanunta ta a qarshe ta saka yatsan hannunta cikin bakinta duk sanda tayi haka sai yaji wani iri yerrr ajikinsa kuma ya lura dabiar ce haka ya mike tsaye daga mazauninsa ya qarasa inda wasu manya takardun zane suke ,ya dauki guda daya ya bude yana dubawa har ya taho gareta ya tsaya kusa daita yana nuna mata kokuwa tashiga yi da numfashinta dan kamshin turarensa mai tsuma zuciya da gangar jiki ne irin turaren da nmj yayi amfani dashi yazo gareka babu tantama zaka iya sakar masa ragamar rayuwarka ,ta dan kallesa tana yatsina fuska bayan wani lokaci ya rufe ya ajiye ya amshi takardar hannunta ya bude yna nuna mata bayanin abinda zatai wanda zai sake sakawa ta dauki hankalin client yana gamawa ya nuna mata kofar fita da hannusa sannan ya koma mazauninsa.”
ta fara tafiya a hankali tana cigaba da kallon takardar hannunta yayinda aranta tana sake mamakinsa wani irin juyayyen hali garesa idan mutun bai da tsananin hakuri bazai ta’ba jin dadin zama dashi “Ko me ta tuna sai ta juya ahankali nan take kwayar idanunsu ya tsarke cikin juna dan shima bayanta yake kallo dayar takadarta dake kan table dinsa ta nuna masa ,ya dauka ya mika mata ta sake juyawa shi kuma ya gyara zama yana cigaba da kallon yadda take bada step ."bayan kmr minti goma ta sake shigowa "sir dan allah ko zaka taimaka min ina son nayi aiki amman kayan aikin duk suna cikin wancan durowa din nayi nayi na bude na kasa ko zaka taimaka min dan Allah ?shiru yayi yaki cewa komai "please sir !"okay ya mike yayi gaba ta biyo bayansa har zuwa office dinsu ta nuna masa durowan da hannunta ya qarasa cike da kwarin gwiwa yaja sai dai ya kasa budewa.”
ya waigo ya kalleta ta hade fuska tamau tmkr wacce bata ta’ba dariya ba tana ciza harshenta dan daman tana sane ta bashi aiki ,shi kullum bashi da aiki sai zama Kan kujera yana amsa waya da zarar kayi mistake ya kiraka da nonsense,stupid ,ko sai gama shan wahala kayi aiki yace bai masa ba .”ya sake ja still the same ya saka iya karfinsa ai ko yana já durowar ya bude shi kum yayi baya zai fado kanta itama tayi baya luuuuu yasa duka hannuwansa yayi mata riko mai kyau batare daya sani ba hannuta ya sauka akan daidai saitin zuciyarsa dake bugawa da mahaukacin qarfi shima hannunsa daya ya rike tsintsiyar hannunta dake rike da zane dayan hannunsa kuma ya zagaye kungunta dashi .”
ido cikin ido suke kallon juna yana kallonta cike da tsananin soyayya yayinda ita kuma abun ya zame mata bakon alamari dan tunda take hakan bai ta faruwa daita ba, hasalima kullum cikin hijab da nikaf take shine silar canza mata rayuwa sun dade tsaye suna kallon juna yana kwakume daita jin saukar tafin hannunsa a gefen fuskarta yasa ta dawo haiyacinta da sauri ta zare jikinta tana juya masa baya tare da rungume takardar aqirjinta tana jin wani irin kasala ajikinta numfashi ya sauke yana kallon bayanta kafin ahankali ya tura hannunwansa duka cikin aljihunsa muryarta a matukar sanyaye ta furta "am sorry sir ?babu abinda yaji hakan ma dadi yayi masa .”
ta juyo ta sake bude bakinta zata sake furta masa am sorry "ki zauna Kiyi aiki dake gabanki “ ya fad'a yana juyawa ta lumshe idanunta, ta zauna masa dariyar mugunta ai taso ya kasa ne ,tana cikin aiki ya sake shigowa hannunsa rike da cup biyu ya ajiye mata a gabanta ta dago ta kallesa a natse da shayayyun idanunta "coffe !
"Thanks “. kawai ta fad’a atakaice taso tace masa bata sha sai dai tayi shiru zuciyarta cike da mamakinsa yau din kamar bashi ba ta cigaba da aikinta a natse ya dinga tafiya acikin office din yana kurban coffe yana lumshe idanun har zai wuce yaga bata da alamun shan coffe "me yasa bazaki sha coffe ba ? ya fad’a domin a tunaninsa tunda tazo da sanyin safiyar nan ba lallai ta karya ba sai data yatsina fuska tace “ bani da raayin shan abu a waje bare abun hannun nmj ba kuma dan rashin yarda bane raayi ne kuma ma I don't like drinking coffee ai kamar na fad’a maka last time .”
shiru yayi yana kallon qaramin bakinta komai nata dabam ne da sauran mata ya koma bakin kofa ya tsaya yana rike da kugunsa yana kallonta ta maseefar burgesa "maryama !ya kira sunanta cikin wata irin murya mai kashe jiki” yes sir !” ta amsa ko zan iya sakaki wani aiki ?why not sir “ta fad'a ya ajiye cup din hannuna yace biyoni ya fita zuwa office dinsa ta biyosa ya mika mata wani jaka mai shegen kyau "ta karba ta bude taga kaya ta tsaya tana dubansa da jakar hannunta "ki bude ki gani?”
batai mutsu ba ta bude ta fito da kayan ciki doguwar riga ce wacce akayiwa aiki da stone tun daga sama har kasa "ko zaki gwada naga yadda zai yi ajikinki ?da sauri ta tsura masa ido tana kallonsa da mamaki"
Muryarta cike da tashin hankali tace “but sir !"Kar dakikiyar kwalkwaluwarki ta kawo miki wani abu matata na siyawa "sir tunda matarka ka siyawa ai kamata yayi ka kai ma.."Ke nake son ki gwada ajikinki na gani so kije kiyi abinda na sakaki ga daki can ki shaga karki bata min lokaci jiki sanyaye ta wuce tana yatsina face ta murda handle ta shiga .
"shi kuma ya dauki cup din coffee dinsa ya shiga sha yana kai kawo .”
Byn wasu mintuna ta bude kofar ta tsaya batare data fito sosai ba ta hade hannunwanta waje daya tana jin faduwar gaba kafin daga baya ta soma taku a hankali ya ajiye cup din hannunsa tun daga sama ya dauki kallonta har kasanta ahankali ya zuba hannuwansa cikin aljihunsa yana cigaba da kallonta kafin a natse ya qaraso ya tsaya abayanta yana sauke numfashi sannan ya cire hannunsa daya acikin aljihunsa ya ta'ba kayan a hannunsa yana dubawa can taga ya dauki takarda yana rubuce rubuce yana mata bayani ina bukatar zanen mace da irin wannan kayan har komai da komai exactly ta tsura masa ido tana masa wani irin kallo "ko bazakiyi ba ?.
Jikinta a sanyaye tace “zanyi!” só sai kije ki fara ya gbdy ta kasa magana kai kawai take gyada masa dan yanayin da take ji ajikinta babu sauki yanayin da bata ta’ba jin irinsa bane ,ya sake yin taku biyu yayi kusa daita sosai ya kai kansa daidai saitin wuyanta yana sauke mata numfashinsa a wuya ya motsa bakinsa a hankali "mar ..."sautin muryar sultana ta katse masa hanzari ..."cak ta tsaya mamaki qarara kwance akan fuskarta tana dubansu , jikin maryam yayi sanyi sakamakon matsananciyar kunyar data rufeta, ta dan saci kallon sultana ta kasan idanunta taga irin kallon tsanar da take mata mai cike da tsantsar kishi ."
“wannan dabia nata na mugun bashi haushi ita da bata bawa lokaci mahimanci sai yaransa uwar me take dubawa a agogo ,yaja tsaki yana shafa sajen fuskarsa sannan ya dauki pencil ya daura akan takardar zanen tana ganin hk tayi saurin cewa"sir what are you doing?
kallon da yayi mata yasa tayi kasa da muryarta sosai "sir idan akwai abinda bai yi maka ba kamata yayi kabari na gyara da kaina ba sai ka wahalar da kanka ba ,ta fad'a tana kokarin kwace takardar ya hana akwai abinda bai min ba a desing din kuma zan gyara any problem?"No sir !ta fad'a ba dan ranta yaso ba can tace “amman shekaranjiya da mukayi magana akan plan dinmu kin amincewa kayi amman kuma me yasa yau kayi mgn akanshi "bana son yin mgn akan abinda ya wuce yanzu zamuyi aiki ne ko kuwa tmby zaki kasheni daahi ?numfashi ta sauke tace “ muyi aiki “ta fad'a am tana d’auke kanta .”
"your design are very nice but there's something mistake kina bukatar taimakon irinmu kafin ki zama expect, nan take ya shiga mata bayanin abinda zatai tasa hannunta acikin bakinta ta dan ciza tana lumshe idanuwa wanda kadan ya rage mr ATA bai sume ba gabadaya yanayinsa ya sauya hatta tsigar jikinsa sun tashi, allah dai ya tamaikesa sanye yake da suit da babu abinda zai hana bata gani ba ."
Yadda yake mata bayani itama batayi sanya agwiwa ba ta shiga yi masa bayani tana juya hannuta da kwayar idanunta ta a qarshe ta saka yatsan hannunta cikin bakinta duk sanda tayi haka sai yaji wani iri yerrr ajikinsa kuma ya lura dabiar ce haka ya mike tsaye daga mazauninsa ya qarasa inda wasu manya takardun zane suke ,ya dauki guda daya ya bude yana dubawa har ya taho gareta ya tsaya kusa daita yana nuna mata kokuwa tashiga yi da numfashinta dan kamshin turarensa mai tsuma zuciya da gangar jiki ne irin turaren da nmj yayi amfani dashi yazo gareka babu tantama zaka iya sakar masa ragamar rayuwarka ,ta dan kallesa tana yatsina fuska bayan wani lokaci ya rufe ya ajiye ya amshi takardar hannunta ya bude yna nuna mata bayanin abinda zatai wanda zai sake sakawa ta dauki hankalin client yana gamawa ya nuna mata kofar fita da hannusa sannan ya koma mazauninsa.”
ta fara tafiya a hankali tana cigaba da kallon takardar hannunta yayinda aranta tana sake mamakinsa wani irin juyayyen hali garesa idan mutun bai da tsananin hakuri bazai ta’ba jin dadin zama dashi “Ko me ta tuna sai ta juya ahankali nan take kwayar idanunsu ya tsarke cikin juna dan shima bayanta yake kallo dayar takadarta dake kan table dinsa ta nuna masa ,ya dauka ya mika mata ta sake juyawa shi kuma ya gyara zama yana cigaba da kallon yadda take bada step ."bayan kmr minti goma ta sake shigowa "sir dan allah ko zaka taimaka min ina son nayi aiki amman kayan aikin duk suna cikin wancan durowa din nayi nayi na bude na kasa ko zaka taimaka min dan Allah ?shiru yayi yaki cewa komai "please sir !"okay ya mike yayi gaba ta biyo bayansa har zuwa office dinsu ta nuna masa durowan da hannunta ya qarasa cike da kwarin gwiwa yaja sai dai ya kasa budewa.”
ya waigo ya kalleta ta hade fuska tamau tmkr wacce bata ta’ba dariya ba tana ciza harshenta dan daman tana sane ta bashi aiki ,shi kullum bashi da aiki sai zama Kan kujera yana amsa waya da zarar kayi mistake ya kiraka da nonsense,stupid ,ko sai gama shan wahala kayi aiki yace bai masa ba .”ya sake ja still the same ya saka iya karfinsa ai ko yana já durowar ya bude shi kum yayi baya zai fado kanta itama tayi baya luuuuu yasa duka hannuwansa yayi mata riko mai kyau batare daya sani ba hannuta ya sauka akan daidai saitin zuciyarsa dake bugawa da mahaukacin qarfi shima hannunsa daya ya rike tsintsiyar hannunta dake rike da zane dayan hannunsa kuma ya zagaye kungunta dashi .”
ido cikin ido suke kallon juna yana kallonta cike da tsananin soyayya yayinda ita kuma abun ya zame mata bakon alamari dan tunda take hakan bai ta faruwa daita ba, hasalima kullum cikin hijab da nikaf take shine silar canza mata rayuwa sun dade tsaye suna kallon juna yana kwakume daita jin saukar tafin hannunsa a gefen fuskarta yasa ta dawo haiyacinta da sauri ta zare jikinta tana juya masa baya tare da rungume takardar aqirjinta tana jin wani irin kasala ajikinta numfashi ya sauke yana kallon bayanta kafin ahankali ya tura hannunwansa duka cikin aljihunsa muryarta a matukar sanyaye ta furta "am sorry sir ?babu abinda yaji hakan ma dadi yayi masa .”
ta juyo ta sake bude bakinta zata sake furta masa am sorry "ki zauna Kiyi aiki dake gabanki “ ya fad'a yana juyawa ta lumshe idanunta, ta zauna masa dariyar mugunta ai taso ya kasa ne ,tana cikin aiki ya sake shigowa hannunsa rike da cup biyu ya ajiye mata a gabanta ta dago ta kallesa a natse da shayayyun idanunta "coffe !
"Thanks “. kawai ta fad’a atakaice taso tace masa bata sha sai dai tayi shiru zuciyarta cike da mamakinsa yau din kamar bashi ba ta cigaba da aikinta a natse ya dinga tafiya acikin office din yana kurban coffe yana lumshe idanun har zai wuce yaga bata da alamun shan coffe "me yasa bazaki sha coffe ba ? ya fad’a domin a tunaninsa tunda tazo da sanyin safiyar nan ba lallai ta karya ba sai data yatsina fuska tace “ bani da raayin shan abu a waje bare abun hannun nmj ba kuma dan rashin yarda bane raayi ne kuma ma I don't like drinking coffee ai kamar na fad’a maka last time .”
shiru yayi yana kallon qaramin bakinta komai nata dabam ne da sauran mata ya koma bakin kofa ya tsaya yana rike da kugunsa yana kallonta ta maseefar burgesa "maryama !ya kira sunanta cikin wata irin murya mai kashe jiki” yes sir !” ta amsa ko zan iya sakaki wani aiki ?why not sir “ta fad'a ya ajiye cup din hannuna yace biyoni ya fita zuwa office dinsa ta biyosa ya mika mata wani jaka mai shegen kyau "ta karba ta bude taga kaya ta tsaya tana dubansa da jakar hannunta "ki bude ki gani?”
batai mutsu ba ta bude ta fito da kayan ciki doguwar riga ce wacce akayiwa aiki da stone tun daga sama har kasa "ko zaki gwada naga yadda zai yi ajikinki ?da sauri ta tsura masa ido tana kallonsa da mamaki"
Muryarta cike da tashin hankali tace “but sir !"Kar dakikiyar kwalkwaluwarki ta kawo miki wani abu matata na siyawa "sir tunda matarka ka siyawa ai kamata yayi ka kai ma.."Ke nake son ki gwada ajikinki na gani so kije kiyi abinda na sakaki ga daki can ki shaga karki bata min lokaci jiki sanyaye ta wuce tana yatsina face ta murda handle ta shiga .
"shi kuma ya dauki cup din coffee dinsa ya shiga sha yana kai kawo .”
Byn wasu mintuna ta bude kofar ta tsaya batare data fito sosai ba ta hade hannunwanta waje daya tana jin faduwar gaba kafin daga baya ta soma taku a hankali ya ajiye cup din hannunsa tun daga sama ya dauki kallonta har kasanta ahankali ya zuba hannuwansa cikin aljihunsa yana cigaba da kallonta kafin a natse ya qaraso ya tsaya abayanta yana sauke numfashi sannan ya cire hannunsa daya acikin aljihunsa ya ta'ba kayan a hannunsa yana dubawa can taga ya dauki takarda yana rubuce rubuce yana mata bayani ina bukatar zanen mace da irin wannan kayan har komai da komai exactly ta tsura masa ido tana masa wani irin kallo "ko bazakiyi ba ?.
Jikinta a sanyaye tace “zanyi!” só sai kije ki fara ya gbdy ta kasa magana kai kawai take gyada masa dan yanayin da take ji ajikinta babu sauki yanayin da bata ta’ba jin irinsa bane ,ya sake yin taku biyu yayi kusa daita sosai ya kai kansa daidai saitin wuyanta yana sauke mata numfashinsa a wuya ya motsa bakinsa a hankali "mar ..."sautin muryar sultana ta katse masa hanzari ..."cak ta tsaya mamaki qarara kwance akan fuskarta tana dubansu , jikin maryam yayi sanyi sakamakon matsananciyar kunyar data rufeta, ta dan saci kallon sultana ta kasan idanunta taga irin kallon tsanar da take mata mai cike da tsantsar kishi ."