Sashe 36
Mar'adams Part 3 Complete Hausa Novel · about 8 min read
ta lumshe idanunta ta sake rungume littafin dake hannunta "dan kawai ki tsareni da wadan nan idanuwan naki kika shigo min office? "no sir ammm actually actually ..!!sai kuma tayi shiru ta kasa cigaba da magana "actually what ?"ya tambyeta yana sake tsareta da tsumammun idanunshi ."idan baki da abun cewa kina iya wucewa ki bar min office dina "no sir ina dashi daman nazo maka design din shejaranjiya ne na qarasa shi ajiya gashi nazo dashi ta ajiye agabansa ."tana mai sunkuyar da kanta kasa tare da jin wani sabon fad'uwar gaba mai tsanani ."
"this is totally nonsense maryama “me zanyi dashi?ya tamvayeta cikin zafin zuciya yana tsareta da kwayar idanunshi .”
ahankali ta dago kanta ta zuba masa idanunta " ki dauke min wannan shirmen daga gabana dan basu da wani amfani a wajena yanzu dan takalmin kafarki ma ya fishi daraja a wajena dan hk ki daukeshi banason ganinsa .”tana kallonsa jikinta na rawa dan azahiri ake iya ganin yadda jikinta yake rawa Matsowa tayi kusa dashi kad'an still tana kallonsa tana jin kamar ta kamo hannuwansa gabadaya cikin nata ta rike ta rarrashesa dan tabbas ta aikata masa ba daidai ba.” manzon Allah sallallahu alaihi wasalam yace “idan aka ‘bata maka ka nuna fushinka dan kai ba jaki bane ." haka zalika idan aka baka hakuri ka hakura dan kai ba sheidan bane sai dai tasan duk abinda zatayi a yanzu bazai sauko ya karbi aikin ba sakamakon mugun taurin kan dake garesa uwa uba zuciya " kin wani tsaya kina kallona ?”
ta marairaice masa fuska kamar zatai kuka .”
"maryama leave my office right now I don’t want to see your face ." ya fad'a yana nuna mata kofar fita ."
"Dan girman Allah sir ka sake bani wata dama .”
"babu wata dama da zaa baki domin ke kullum cikin matsala kike sannan rayuwarki kullum acikin second chance take ko wace dama zaa baki sai wannan mataccen yasa kinyi loose "ya fad'a yana jan tsaki tai shiru tana nazarinsa da mamakinsa ta rasa dalilinsa na daukar zafi har haka akan mijinta "bata gama tunaninta ba ta sake jiyo muryarsa "there's no second chance maryama go back to your work ."
"am so sorry sir ..."I said go back to your work ya fad'a a tsawace "go! ya sake furtawa yana nuna mata kofa da bakinsa jikinta a sanyaye ta kallesa sai dai hankalinta a tashe yake, ta juya da sauri tun kafin ya rufeta da duka dan taga alamun zai iya aikatawa yabi bayanta da kallo kafin a hankali ya zauna akan kujera ya sauke numfashi ya dauki wayarsa dake ringing "yes sweetheart daga can bangaren tace "fatan ka isa office lafiya ?lafiya sweetheart “yarinyar tazo office ne ."?
"yes sweetheart !" fatan kayi abinda nace kayi "? ya juya ya kalli kofar da maryama ta fita yanzu "ai nasan bazakayi ba ,wacece ni da zance kayi abu kayi min alokacin da nace ? tana gama fadar hk ta katse yayi shiru kawai yana tuna maganar daya gama fada mata tanzu "I said go back to your work yana cikin wannan halin ya sake jiyo muryarta tana neman izinin , itama kasa samun natsuwa da kwanciyar hankali tayi koda ta koma office dinsu bata iya aikata komai ba ,zuciyarta ce ta dinga azalzatar ta dawo garesa ko zai kasheta gara ya kasheta ta huta."
ya tsura mata ido kawai ganin irin kallon da yake mata ya sake kidima ta tana qoqarin sake juyawa ta fice idanunta suka sauka akan takardar zanen data ajiye masa da hannu ta nuna masa saman table dinsa "sir na manta file dina .”
ya nuna mata da hannunsa alamun ta d’auka tasa hannu ta d’auka "madadin ta wuce sai tayi tunanin ta sake bashi hakuri "kayiwa girman allah da girman iyayenka kayi hakuri akan laifina bazan sake aikata wannan Kuskuren ba idan nayi ka d’auki kowani irin hukunci akaina “ ta qarasa maganar cike da raunin zuciya wanda adaidai lokacin ya juyar da kanshi gefe ganin hk yasa itama ta juya cikin sanyin jiki ."
Har tayi taku biyu taji sautin muryarsa ta doki dodon kunnenta "am sorry too for yesterday ."da wani irin mugun sauri ta juyo ta tsura masa ido.”
Mmn Sudais💗💗💗💗💗💗
MAR'ADAMS
💖💖💖💖
💗💗💗💗💗💗
BOOK 3
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
AREWABOOKS USERNAME
AYSHAABAGUDO
bismillahirrahmanirrahim
Wannan littafin na kudi ne mai bukatar karantashi byn na kammalashi zai biya 1000 ta wannan account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan 09136918331 alert domin tabbatar da an tura domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina (Hausa bakwai ) a YouTube.
Page 17
Tunda mr ata ya furta mata kalmar “am sorry too for yesterday bai sake juyowa ya kalleta ba illa zuciyarsa dake mugun bugawa da sauri sauri, kallonsa take tana mamaki me zai faru ?wannan wani sabo alamari ne ?mr ATA da kanshi ya furta hakuri gareta .?”anya kuwa abinda kunnuwanta suka jiyo mata kenan ?”shine mana to idan shine anya kuwa wannan kalmar daga bakinsa ta fito ?”ta yiwa kanta tambayar ajere tana jifansa da wani sanyayyen kallo zuciyarta na bugun tara tara.kusan suman tsaye maryama tayi a wajen dan tsananin farincikin data tsinci kanta ciki .”ta kasa d’auke kwayar idanunta akanshi ta cigaba da kallonsa rungume da file aqirjinsa”office din yayi shiru tamkar babu wata halitta tsaye agabansa wanda hakan yasa zuciyarta ta fara wasi wasi “kai bana tunanin shi yayi wannan maganar. wannan maganar ba daga bakinsa ta fito ba “.
shi kuwa tunda ya furta maganar ya kasa kwakwaran motsi tamkar wanda aka dasashi zaune kunya da tsananin fargaba tasa shi ya kasa juyowa ya kalleta duk da ta gefen idanushi yana tsinkayo mamakinta "sir did you say anything? ya juyo ahankali yana kallonta qirjinsa na dokawa da kafin gaske sannan ya sake kawar da kanshi gefe muryarsa a kasalance yace "nothing!ko kinji nace wani abu ne ?”idan ma bakace wani abu ba sir ni ina son nace wani abu ko zan iya ce…”?kafin ta kai qarshen maganarta ya jefa mata wani mugun kallo zuciyarsa na bugawa da karfi wanda ya sanyaya maryama gaggawar yanke maganarta babu shiri .”murmushi yayi a ciki yana cewa “ga tsoro ga tsoratar da mutane kalleta kamar wata ta kirki “.
“ganin irin kallon da yake binta dashi yasa ta sunkuyar da kanta qasa tana kallon zara zaran yatsun qafafunta sannan ta cigaba da magana dan tasan muddin bata ce ba bazai ce ba sai dai ta qaraci tsayuwarta bazai ce mata ba “sir ko zan cewa wani abu “?sai daya gama shan kamshinsa da jin kai tare da nuna qarfin iko sannan yace “say it “!yana fesar da numfashi “dan ..”dan allah kayi hakuri akan laifin da nayi maka abun ya dameni sosai gabadaya na kasa samun sukuni da kwanciyar hankali hakika nayi kuskure mai girma d'an darajan allah da darajan iyayenka kayi hakuri yanzu haka wannna zuwan da nayi aiki ,nazo ne saboda kai .””saboda shi kuma ?yayi maimaita abinda ta fad’a yana mai lumshe mata tsumammun idanunshi yana jin wani sanyi dadi na ratsa ilahirin sansar jikinsa har tsigar jikinsa na mikewa "nazo a karo na biyu saboda kai am very very sorry sir and I mean it.”
“kallonta ya cigaba da yi kamar ya fixgota zuwa jikinsa ya bata kyakkyawan runguma “zanso ka sake bani dama ta biyu dan allah zan tabbatar maka da abinda nake nufi please give me a second chance sir bazan sake kawo maka wata matsala ba nayiwa kaina wannan alkwarin sosai ta dinga bashi hakuri tana bashi tabbacin bazata sake ba “.amman tsit kake jin mr ata yaki cewa komai illa janyo murfin durowa yayi ya ciro kwalin sigari ya bud’e ya zari kara d’aya ya kai bakinsa ya rike yana neman abun kunnawa ,ahankali maryama ta fara taku ta nufi inda yake zaune ta tsaya kusa dashi wanda tazarar dake tsakaninsu bata fi taku biyu ba tana jin wani irin mummunar fad’uwar gaba hankalinta yayi mugu mugun tashi , baza tace ga dalilin da yasa taji wannan mummunar tashin hankalin ba na ganin mr
ata da sigari ne ko kuwa na rashin maganar da yaki mata ne “sir ..”
Ta kira sunansa a raunane ya bar abinda yake tare da tsareta da tsumammun idanunshi “ka ajiye sigarin sannan kace min wani abu ko zan samu natsuwa .”still dai shiru ne ya biyo baya wanda alokacin ma tuni ya kunna sigarinsa ya fara zuga ahankali,iya tashin hankali maryama ta shiga alokacin ,dan ko lokacin daaka bata tahirin mahaifinta yadda rayuwarsa ta kasance cikin shaye shaye bata ji tashin hankali irin wannan ba .”
bata san dalili ba wannan tashin hankalin yafi komai d’aga mata hankali da dagula mata lissafi tana nan tsaye ya cigaba da zugar sigarinsa hankali kwance .sai kai hannu tayi ta toshe bakinta zuwa hancinta dan bata son warin sigari acikin ranta take maganar zuci mutun duk rayuwarsa tana cike da kalubale da matsaloli amman baud’adden halinsa ya hanashi ganewa bare ya gyara “ko yaya matarsa take fama da wannan hali nashi?” shine kullum cikin quna rai da zafin zuciya da miskilanci byn duk wad’an nan abubuwa sai daya had’a kanshi da shan sigari killa ma bayan sigarin yana shan wasu abubuwa,sai ya jifa kanshi cikin matsala ya jefa matarsa da iyayensa cikin matsala suma .”
“Wannan wacce irin rayuwa ce ?mutun har mutun amman ya jefa kanshi cikin rayuwar shaye shaye sam bata ta’ba masa kallon mai shan wani abu ba kuma koda fad’a mata zaayi zata karyata wanda ya fad’a mata kasamcewar bashi da kamani da masu shan sigari ,kallonsa ta cigaba yana zugar sigari cikin wani irin salo da kwarewa ,zazzafan numfashi ta sauke da qarfi alokacin data ga ya shanye sigarin hannunsa ya zaro wani ya kunna data bakinsa “Ke maryama ki kama kanki matsalar rayuwarki ma ta isheki karki qarawa kanki damuwar wani ba
Ya juya ahankali ta nufi kofar fita daga office din .a natse yabi bayanta da wani shuumin kallo”exactly yadda take a mafarkinsa haka komai nata yake shape mai kyau ya furta a fili yana lumshe ido yana Aiyana ranar da zata shigo hannusa shi kad’ai yasan irin rikon da zai mata ."
"this is totally nonsense maryama “me zanyi dashi?ya tamvayeta cikin zafin zuciya yana tsareta da kwayar idanunshi .”
ahankali ta dago kanta ta zuba masa idanunta " ki dauke min wannan shirmen daga gabana dan basu da wani amfani a wajena yanzu dan takalmin kafarki ma ya fishi daraja a wajena dan hk ki daukeshi banason ganinsa .”tana kallonsa jikinta na rawa dan azahiri ake iya ganin yadda jikinta yake rawa Matsowa tayi kusa dashi kad'an still tana kallonsa tana jin kamar ta kamo hannuwansa gabadaya cikin nata ta rike ta rarrashesa dan tabbas ta aikata masa ba daidai ba.” manzon Allah sallallahu alaihi wasalam yace “idan aka ‘bata maka ka nuna fushinka dan kai ba jaki bane ." haka zalika idan aka baka hakuri ka hakura dan kai ba sheidan bane sai dai tasan duk abinda zatayi a yanzu bazai sauko ya karbi aikin ba sakamakon mugun taurin kan dake garesa uwa uba zuciya " kin wani tsaya kina kallona ?”
ta marairaice masa fuska kamar zatai kuka .”
"maryama leave my office right now I don’t want to see your face ." ya fad'a yana nuna mata kofar fita ."
"Dan girman Allah sir ka sake bani wata dama .”
"babu wata dama da zaa baki domin ke kullum cikin matsala kike sannan rayuwarki kullum acikin second chance take ko wace dama zaa baki sai wannan mataccen yasa kinyi loose "ya fad'a yana jan tsaki tai shiru tana nazarinsa da mamakinsa ta rasa dalilinsa na daukar zafi har haka akan mijinta "bata gama tunaninta ba ta sake jiyo muryarsa "there's no second chance maryama go back to your work ."
"am so sorry sir ..."I said go back to your work ya fad'a a tsawace "go! ya sake furtawa yana nuna mata kofa da bakinsa jikinta a sanyaye ta kallesa sai dai hankalinta a tashe yake, ta juya da sauri tun kafin ya rufeta da duka dan taga alamun zai iya aikatawa yabi bayanta da kallo kafin a hankali ya zauna akan kujera ya sauke numfashi ya dauki wayarsa dake ringing "yes sweetheart daga can bangaren tace "fatan ka isa office lafiya ?lafiya sweetheart “yarinyar tazo office ne ."?
"yes sweetheart !" fatan kayi abinda nace kayi "? ya juya ya kalli kofar da maryama ta fita yanzu "ai nasan bazakayi ba ,wacece ni da zance kayi abu kayi min alokacin da nace ? tana gama fadar hk ta katse yayi shiru kawai yana tuna maganar daya gama fada mata tanzu "I said go back to your work yana cikin wannan halin ya sake jiyo muryarta tana neman izinin , itama kasa samun natsuwa da kwanciyar hankali tayi koda ta koma office dinsu bata iya aikata komai ba ,zuciyarta ce ta dinga azalzatar ta dawo garesa ko zai kasheta gara ya kasheta ta huta."
ya tsura mata ido kawai ganin irin kallon da yake mata ya sake kidima ta tana qoqarin sake juyawa ta fice idanunta suka sauka akan takardar zanen data ajiye masa da hannu ta nuna masa saman table dinsa "sir na manta file dina .”
ya nuna mata da hannunsa alamun ta d’auka tasa hannu ta d’auka "madadin ta wuce sai tayi tunanin ta sake bashi hakuri "kayiwa girman allah da girman iyayenka kayi hakuri akan laifina bazan sake aikata wannan Kuskuren ba idan nayi ka d’auki kowani irin hukunci akaina “ ta qarasa maganar cike da raunin zuciya wanda adaidai lokacin ya juyar da kanshi gefe ganin hk yasa itama ta juya cikin sanyin jiki ."
Har tayi taku biyu taji sautin muryarsa ta doki dodon kunnenta "am sorry too for yesterday ."da wani irin mugun sauri ta juyo ta tsura masa ido.”
Mmn Sudais💗💗💗💗💗💗
MAR'ADAMS
💖💖💖💖
💗💗💗💗💗💗
BOOK 3
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
AREWABOOKS USERNAME
AYSHAABAGUDO
bismillahirrahmanirrahim
Wannan littafin na kudi ne mai bukatar karantashi byn na kammalashi zai biya 1000 ta wannan account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan 09136918331 alert domin tabbatar da an tura domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina (Hausa bakwai ) a YouTube.
Page 17
Tunda mr ata ya furta mata kalmar “am sorry too for yesterday bai sake juyowa ya kalleta ba illa zuciyarsa dake mugun bugawa da sauri sauri, kallonsa take tana mamaki me zai faru ?wannan wani sabo alamari ne ?mr ATA da kanshi ya furta hakuri gareta .?”anya kuwa abinda kunnuwanta suka jiyo mata kenan ?”shine mana to idan shine anya kuwa wannan kalmar daga bakinsa ta fito ?”ta yiwa kanta tambayar ajere tana jifansa da wani sanyayyen kallo zuciyarta na bugun tara tara.kusan suman tsaye maryama tayi a wajen dan tsananin farincikin data tsinci kanta ciki .”ta kasa d’auke kwayar idanunta akanshi ta cigaba da kallonsa rungume da file aqirjinsa”office din yayi shiru tamkar babu wata halitta tsaye agabansa wanda hakan yasa zuciyarta ta fara wasi wasi “kai bana tunanin shi yayi wannan maganar. wannan maganar ba daga bakinsa ta fito ba “.
shi kuwa tunda ya furta maganar ya kasa kwakwaran motsi tamkar wanda aka dasashi zaune kunya da tsananin fargaba tasa shi ya kasa juyowa ya kalleta duk da ta gefen idanushi yana tsinkayo mamakinta "sir did you say anything? ya juyo ahankali yana kallonta qirjinsa na dokawa da kafin gaske sannan ya sake kawar da kanshi gefe muryarsa a kasalance yace "nothing!ko kinji nace wani abu ne ?”idan ma bakace wani abu ba sir ni ina son nace wani abu ko zan iya ce…”?kafin ta kai qarshen maganarta ya jefa mata wani mugun kallo zuciyarsa na bugawa da karfi wanda ya sanyaya maryama gaggawar yanke maganarta babu shiri .”murmushi yayi a ciki yana cewa “ga tsoro ga tsoratar da mutane kalleta kamar wata ta kirki “.
“ganin irin kallon da yake binta dashi yasa ta sunkuyar da kanta qasa tana kallon zara zaran yatsun qafafunta sannan ta cigaba da magana dan tasan muddin bata ce ba bazai ce ba sai dai ta qaraci tsayuwarta bazai ce mata ba “sir ko zan cewa wani abu “?sai daya gama shan kamshinsa da jin kai tare da nuna qarfin iko sannan yace “say it “!yana fesar da numfashi “dan ..”dan allah kayi hakuri akan laifin da nayi maka abun ya dameni sosai gabadaya na kasa samun sukuni da kwanciyar hankali hakika nayi kuskure mai girma d'an darajan allah da darajan iyayenka kayi hakuri yanzu haka wannna zuwan da nayi aiki ,nazo ne saboda kai .””saboda shi kuma ?yayi maimaita abinda ta fad’a yana mai lumshe mata tsumammun idanunshi yana jin wani sanyi dadi na ratsa ilahirin sansar jikinsa har tsigar jikinsa na mikewa "nazo a karo na biyu saboda kai am very very sorry sir and I mean it.”
“kallonta ya cigaba da yi kamar ya fixgota zuwa jikinsa ya bata kyakkyawan runguma “zanso ka sake bani dama ta biyu dan allah zan tabbatar maka da abinda nake nufi please give me a second chance sir bazan sake kawo maka wata matsala ba nayiwa kaina wannan alkwarin sosai ta dinga bashi hakuri tana bashi tabbacin bazata sake ba “.amman tsit kake jin mr ata yaki cewa komai illa janyo murfin durowa yayi ya ciro kwalin sigari ya bud’e ya zari kara d’aya ya kai bakinsa ya rike yana neman abun kunnawa ,ahankali maryama ta fara taku ta nufi inda yake zaune ta tsaya kusa dashi wanda tazarar dake tsakaninsu bata fi taku biyu ba tana jin wani irin mummunar fad’uwar gaba hankalinta yayi mugu mugun tashi , baza tace ga dalilin da yasa taji wannan mummunar tashin hankalin ba na ganin mr
ata da sigari ne ko kuwa na rashin maganar da yaki mata ne “sir ..”
Ta kira sunansa a raunane ya bar abinda yake tare da tsareta da tsumammun idanunshi “ka ajiye sigarin sannan kace min wani abu ko zan samu natsuwa .”still dai shiru ne ya biyo baya wanda alokacin ma tuni ya kunna sigarinsa ya fara zuga ahankali,iya tashin hankali maryama ta shiga alokacin ,dan ko lokacin daaka bata tahirin mahaifinta yadda rayuwarsa ta kasance cikin shaye shaye bata ji tashin hankali irin wannan ba .”
bata san dalili ba wannan tashin hankalin yafi komai d’aga mata hankali da dagula mata lissafi tana nan tsaye ya cigaba da zugar sigarinsa hankali kwance .sai kai hannu tayi ta toshe bakinta zuwa hancinta dan bata son warin sigari acikin ranta take maganar zuci mutun duk rayuwarsa tana cike da kalubale da matsaloli amman baud’adden halinsa ya hanashi ganewa bare ya gyara “ko yaya matarsa take fama da wannan hali nashi?” shine kullum cikin quna rai da zafin zuciya da miskilanci byn duk wad’an nan abubuwa sai daya had’a kanshi da shan sigari killa ma bayan sigarin yana shan wasu abubuwa,sai ya jifa kanshi cikin matsala ya jefa matarsa da iyayensa cikin matsala suma .”
“Wannan wacce irin rayuwa ce ?mutun har mutun amman ya jefa kanshi cikin rayuwar shaye shaye sam bata ta’ba masa kallon mai shan wani abu ba kuma koda fad’a mata zaayi zata karyata wanda ya fad’a mata kasamcewar bashi da kamani da masu shan sigari ,kallonsa ta cigaba yana zugar sigari cikin wani irin salo da kwarewa ,zazzafan numfashi ta sauke da qarfi alokacin data ga ya shanye sigarin hannunsa ya zaro wani ya kunna data bakinsa “Ke maryama ki kama kanki matsalar rayuwarki ma ta isheki karki qarawa kanki damuwar wani ba
Ya juya ahankali ta nufi kofar fita daga office din .a natse yabi bayanta da wani shuumin kallo”exactly yadda take a mafarkinsa haka komai nata yake shape mai kyau ya furta a fili yana lumshe ido yana Aiyana ranar da zata shigo hannusa shi kad’ai yasan irin rikon da zai mata ."