Sashe 24
Mar'adams Part 3 Complete Hausa Novel · about 7 min read
gabansa ne yayi wata mummunar fad’uwar ya tsura mata ido ta bala’i qara shiga ranshi haka yake son mace jajitacciya mai natsuwa da kamewa “manyan ma’aikatana sun shigo domin gaisheni ke me yasa baki shigo ba ko kinfi karfin kizo ki gaishe dani ne ?”ta tsura masa ido kamar tace masa siyanta yayi ko ita bawarsa ce amman sai tace “shigowa gaisheka yana cikin kaidodin aiki a karkashinka ne ?”baya ciki ikona ne yasa hk “okay !ta fad’a tana gyara tsayu warta tana ciza gefen lips dinta alamun bazatayi ba .”
yaji kamar ya fixgota yayi mata muguwar matsar da zai sa ta shiga hankalinta ,ya tsura mata ido kawai har kusan mintuna talatin sannan yace ta dauki file din gabansa “ta kai hannunta ta dauka ta soma dubawa “ kije ki duba page 9 da 10 irin zanen da nake bukatar ne ki natsu Kiyi min aiki mai kyau “amman sir da ka kira wadan da suka fini kwarewa zaka fi samun abinda kake bukata kar nazo nayi maka kace bai maka ba .”ta qarasa fad’a tare da maida file din inda ta d’auka yayi murmushi aciki ranshi yarinyar nan tana son na koya mata hankali tana son nayi mata abinda banyi niyya ba “ki dauka kije kiyi abinda nake so taki d’auka ta cigaba da tsayuwa.”
a tsawace yace “take it and leave me my office”numfashi ta sauke tana yatsunsa fuska ta juya har ta kai bakin kofa yace “ke!” ta tsya batare data juyu ba “awa uku kawai na baki “ta qarasa ficew tana cewa “aikin banza ai dakasani ka bawa wasu sun maka kaga aikin shirme duk wannan abun akan idon some ya faru ta cika da mamaki karo na biyu kenan maryama ke sainsa da mr ata .”Ahankali sultana ta mike zata bar office din sai ga some ta shigo tace “ ina zuwa ?”tayi mata banza “at least ki zauna ki d’an yi wani aiki mana tunda kika zo yau bakiyi aikin komai ba.” sultana ta kalleta a wulakance sannan ta soma magana cikin tsananin fushi “kina hauka ne ? “aiki sai naga dama zanyi dan bama fama da yunwa da tallauci aikin nan ra’ayi ne ko nayi aiki ko kar nayi dole kuma abiyani saboda mahaifiyata tanada karfin iko acikin wannna kamfanin dan haka daga yau ido ne naki akaina dan ko mr ATA bai isa ya koreni daga wannan ma’aikatanr ba dan banyi aiki ba okay.”
Some bata ce mata komai ba har sultana ta qarasa inda maryama take zaune ”uhm Ke dai bagajiya da aiki kamar ba d’azu kikayi wani aikin yanzu kuma kin dukufa yin wani “me ya kawo ni ?”ai aikin ya kawoni kinga dole nayi”sultana tayi shiru can ta cigaba da mgn “duk aikin da mr ATA ya kawo bakya sallakewa ?”taya zan tsallake me ya kawoni idan ba aiki ba kuma dai ai shi din mai gidana ne dole nayi masa duk aiki daya sakani sultana ta cigaba da surutu mara ma’ana “maryama tace “kinga sultana kin dameni ni fa ina son aikina “ ko ma dai menen bazaki ta’ba burge mr ATA ba “banzo dan na burge kowa ba nazo dan nayi aiki ne oky sultana taja tsaki da numfashi sannan ta fita “.
Some ta tsaya akan maryama !tana kiran sunanta “yes ma ta tsaya kusa daita rungume da file “duk cikin masu aiki a kamfanin nan daga manya har kana babu wanda Ke iya maidawa sir magana saboda tsoro amman naga ko kad’an bakijin tsoron komai kina iya mutsu dashi kina iya magana dashi kai tsaye tun shekaranjiya hankalina a tashe yake sai gashi naga sir yayi shiru bai ce komai ba “Eh ! nima nayi tunanin zai ce wani abu sai naga bai ce ba sai abu na gaba nima ina jin tsoronsa kamar kowa “really!?” yes ma !ta fad’a tana sakar mata murmushi “na danne nawa tsoron ko nace so nake na cire tsoronsa dan naga alamar kowa najin tsoronsa shine nake son na cire kaina ya zamo ban dani sannan kuma na rufe damar da zai fad’a min abinda ya ga dama, no chance for him “shiru some tayi tana sauke numfash.”sannan tace “ki dai bi ahankali “okay ma .”
Cikin yanayin na tashin hankali sultan ya shigo office din mr ata yana huci tmkr zaki ya soma magana “yana cewa wai me ka d’auki kanka ne komai kai sai ka nuna wa mutane isa da mallaka , kayi iko akan kowa ,kayi iko akan komai, Ka dinga abu da d’agawa naga alamun so kake ka mallakemu gbdy da kamfanin “mr ata bai ce masa uffan ba illa ya fesar da numfashi mai zafi kana ya mai da jikinsa sosai akan kujera tare da lumshe idanunsa inda sultan ya cigaba da fadar magana son ransa idanunshi ya bude a hankali cikin yanayin tashin hankali ya ci gaba sauraronsa “kamfanin IGA mu suke bawa aiki amman dan rashin godiyar allah irin naka sai da kayi munafurcin da suka kawo maka aiki “ me muka tsare maka me ala dole so kake ka malleke kamfani .”
“Mallakar kamfani kuma na nwa ?ai tun tuni na mallake ,kuma babu wanda ya isa yayi abinda yaga dama matsawar ina cikinsa ,kai kanka kasan nafi karfin na tallata sanaata ga kowa bare IGA “ abu na farko bansan ku kuke masu aiki ba sun bukaci aiki daga gareni kuma nayi masu abinda suke so amman kawai saboda burika kullum ka ci min mutunci ko kayi abinda zan bar kafanin nan ka maye gurbina ka zama MD na wannan ma’aikatar shine zaka zo kana fad’a min mgn kana son matsayina sai dai baka da wannan kokarin sannan baka da talent din sannan daga yau idan kana son ka zo wurina ka dinga amfani da common sense din kafin kazo okay yayi maganar a tsawace .”
“Adam kana wuce gona da iri acikin kamfaninmu ka tattara kwararu masu aiki a wurinka ka hana kowa ya dinga sakasu aiki sai kai kad’ai “mr ata ya kallesa a kaskance jin ya shigo da wata maganar bai kai ga cewa komai ba yaji ana neman izini “ko zan iya shigowa ? aka fad’a daga bakin kofa”kullum kana jin dadin ganinmu cikin damuwa kullum burinka kaga komai namu ya tsaya .” shi dai mr ATA bai ce uffan ba dan daman tuni ya maida idanuwanshi kan system.“daga yanzu zan fad’awa gabadayan family’s dake aiki acikin kafanin nan kada wanda ya sake bin umarninka ko bin wata dokarka acikinmu dan baaajiyemu kayi ba “ maryama taji shiru ba’a bata izini shiga ba tace “sorry sir ! ta juya da sauri ta koma kasancewar taji kamar alamun fad’a “sultan kana damuna alhalin kasan bana son damuwa dan Allah zaka iya tafiya please .”
“Bazan tafi ba sai lokacin dana ga dama dan ba kai kad’ai kake son yin abinda ka dama ba wai har kamar ni zan sa akira min yara zan sakasu aiki suki bin umarnina wai suna maka aiki “rashin tunaninka bazai bari ka fahimci komai ba kai kasani babu wanda zan hana yayi maka aiki sai dai idan suna min aiki amman tunda idanunka yanzu sun dawo Kan ma’aikatan dake karka shina saboda a tunaninka sune nasarata muje ka zabi duk wacce kake son tayi aiki da kai .”wani farinciki ya kama sultan saka makon burinsa ya cika sai dai yaki bayyana hakan dan kar mr ATA ya fahimta ya canza ra’ayinsa dan yasan halinsa .”
Mr ata ya mike ya fito sultan ya biyo bayansa cike da farinciki kai tsaye office din su maryama ya shiga akayi saa duk kusan wadan da yake aiki dasu suna gurin har maryama tunda ya shigo gaban maryama ke fad’uwa sakamakon idanunshi dake kanta “ya numfasa sannan ya soma magana “acikinku wa yake son yayi aiki akarkashin sultan ?gabadaya office din yayi shiru babu wanda yayi magana wanda hakan ya nuna basa bukata ,maryam kam taso tace zatai aiki dashi tunda shi wannan balainsa yayi yawa amman har sanda mr ATA ya gama maganarsa ya shiga wata bata iya cewa komai ba “duk wanda yake bukatar yayi aiki akarkashinsa ya daga hannu? nan ma shiru maryama ta kalli gabadayansu ma’aikatan wurin taga babu alamun akwai wanda Ke bukata dan haka tayi qoqarin daga nata hannun wanda hakan yasa cikin hanzari mr ATA ya cigaba da magana wanda kuma yasan zai kasance akarkashina ya daga hannu ?gabadaya suka daga hannu banda maryama alamun bata tare dashi .”
sultan yaji zafi sosai kenan duk matanka iko da kaidodin da yake masu da balain da hantararsa sun fi bukatar kasance akarkashinsa akan shi lallai sai ya tashi tsaye akan ATA .”wani kallo mr ATA yayi wa maryama ganin har lokacin taki daga hannunta yayinda kowa hannunsa Ke sama d’auke idanunta tayi cikin nashi tana hura hanci “ka gani sultan babu ruwana kawai ni business dina ne agabana bani da burin shiga hakin kowa idan kamfani ne kasan ina dashi masu tarin yawa anan ma ku nake taimakawa da rayuwarku domin idan na barshi barayin cikinku zasu karyar da kamfani qarshe ku dawo kuna bara a wurina which’s very bad .”ya fad’a yana kallonsa a dage ,yanzu ko zaka iya tafiya kasa a nemo maka wasu maaikatan da zasuyi aiki da kai dan wadan nan nawa ne ?”
yaji kamar ya fixgota yayi mata muguwar matsar da zai sa ta shiga hankalinta ,ya tsura mata ido kawai har kusan mintuna talatin sannan yace ta dauki file din gabansa “ta kai hannunta ta dauka ta soma dubawa “ kije ki duba page 9 da 10 irin zanen da nake bukatar ne ki natsu Kiyi min aiki mai kyau “amman sir da ka kira wadan da suka fini kwarewa zaka fi samun abinda kake bukata kar nazo nayi maka kace bai maka ba .”ta qarasa fad’a tare da maida file din inda ta d’auka yayi murmushi aciki ranshi yarinyar nan tana son na koya mata hankali tana son nayi mata abinda banyi niyya ba “ki dauka kije kiyi abinda nake so taki d’auka ta cigaba da tsayuwa.”
a tsawace yace “take it and leave me my office”numfashi ta sauke tana yatsunsa fuska ta juya har ta kai bakin kofa yace “ke!” ta tsya batare data juyu ba “awa uku kawai na baki “ta qarasa ficew tana cewa “aikin banza ai dakasani ka bawa wasu sun maka kaga aikin shirme duk wannan abun akan idon some ya faru ta cika da mamaki karo na biyu kenan maryama ke sainsa da mr ata .”Ahankali sultana ta mike zata bar office din sai ga some ta shigo tace “ ina zuwa ?”tayi mata banza “at least ki zauna ki d’an yi wani aiki mana tunda kika zo yau bakiyi aikin komai ba.” sultana ta kalleta a wulakance sannan ta soma magana cikin tsananin fushi “kina hauka ne ? “aiki sai naga dama zanyi dan bama fama da yunwa da tallauci aikin nan ra’ayi ne ko nayi aiki ko kar nayi dole kuma abiyani saboda mahaifiyata tanada karfin iko acikin wannna kamfanin dan haka daga yau ido ne naki akaina dan ko mr ATA bai isa ya koreni daga wannan ma’aikatanr ba dan banyi aiki ba okay.”
Some bata ce mata komai ba har sultana ta qarasa inda maryama take zaune ”uhm Ke dai bagajiya da aiki kamar ba d’azu kikayi wani aikin yanzu kuma kin dukufa yin wani “me ya kawo ni ?”ai aikin ya kawoni kinga dole nayi”sultana tayi shiru can ta cigaba da mgn “duk aikin da mr ATA ya kawo bakya sallakewa ?”taya zan tsallake me ya kawoni idan ba aiki ba kuma dai ai shi din mai gidana ne dole nayi masa duk aiki daya sakani sultana ta cigaba da surutu mara ma’ana “maryama tace “kinga sultana kin dameni ni fa ina son aikina “ ko ma dai menen bazaki ta’ba burge mr ATA ba “banzo dan na burge kowa ba nazo dan nayi aiki ne oky sultana taja tsaki da numfashi sannan ta fita “.
Some ta tsaya akan maryama !tana kiran sunanta “yes ma ta tsaya kusa daita rungume da file “duk cikin masu aiki a kamfanin nan daga manya har kana babu wanda Ke iya maidawa sir magana saboda tsoro amman naga ko kad’an bakijin tsoron komai kina iya mutsu dashi kina iya magana dashi kai tsaye tun shekaranjiya hankalina a tashe yake sai gashi naga sir yayi shiru bai ce komai ba “Eh ! nima nayi tunanin zai ce wani abu sai naga bai ce ba sai abu na gaba nima ina jin tsoronsa kamar kowa “really!?” yes ma !ta fad’a tana sakar mata murmushi “na danne nawa tsoron ko nace so nake na cire tsoronsa dan naga alamar kowa najin tsoronsa shine nake son na cire kaina ya zamo ban dani sannan kuma na rufe damar da zai fad’a min abinda ya ga dama, no chance for him “shiru some tayi tana sauke numfash.”sannan tace “ki dai bi ahankali “okay ma .”
Cikin yanayin na tashin hankali sultan ya shigo office din mr ata yana huci tmkr zaki ya soma magana “yana cewa wai me ka d’auki kanka ne komai kai sai ka nuna wa mutane isa da mallaka , kayi iko akan kowa ,kayi iko akan komai, Ka dinga abu da d’agawa naga alamun so kake ka mallakemu gbdy da kamfanin “mr ata bai ce masa uffan ba illa ya fesar da numfashi mai zafi kana ya mai da jikinsa sosai akan kujera tare da lumshe idanunsa inda sultan ya cigaba da fadar magana son ransa idanunshi ya bude a hankali cikin yanayin tashin hankali ya ci gaba sauraronsa “kamfanin IGA mu suke bawa aiki amman dan rashin godiyar allah irin naka sai da kayi munafurcin da suka kawo maka aiki “ me muka tsare maka me ala dole so kake ka malleke kamfani .”
“Mallakar kamfani kuma na nwa ?ai tun tuni na mallake ,kuma babu wanda ya isa yayi abinda yaga dama matsawar ina cikinsa ,kai kanka kasan nafi karfin na tallata sanaata ga kowa bare IGA “ abu na farko bansan ku kuke masu aiki ba sun bukaci aiki daga gareni kuma nayi masu abinda suke so amman kawai saboda burika kullum ka ci min mutunci ko kayi abinda zan bar kafanin nan ka maye gurbina ka zama MD na wannan ma’aikatar shine zaka zo kana fad’a min mgn kana son matsayina sai dai baka da wannan kokarin sannan baka da talent din sannan daga yau idan kana son ka zo wurina ka dinga amfani da common sense din kafin kazo okay yayi maganar a tsawace .”
“Adam kana wuce gona da iri acikin kamfaninmu ka tattara kwararu masu aiki a wurinka ka hana kowa ya dinga sakasu aiki sai kai kad’ai “mr ata ya kallesa a kaskance jin ya shigo da wata maganar bai kai ga cewa komai ba yaji ana neman izini “ko zan iya shigowa ? aka fad’a daga bakin kofa”kullum kana jin dadin ganinmu cikin damuwa kullum burinka kaga komai namu ya tsaya .” shi dai mr ATA bai ce uffan ba dan daman tuni ya maida idanuwanshi kan system.“daga yanzu zan fad’awa gabadayan family’s dake aiki acikin kafanin nan kada wanda ya sake bin umarninka ko bin wata dokarka acikinmu dan baaajiyemu kayi ba “ maryama taji shiru ba’a bata izini shiga ba tace “sorry sir ! ta juya da sauri ta koma kasancewar taji kamar alamun fad’a “sultan kana damuna alhalin kasan bana son damuwa dan Allah zaka iya tafiya please .”
“Bazan tafi ba sai lokacin dana ga dama dan ba kai kad’ai kake son yin abinda ka dama ba wai har kamar ni zan sa akira min yara zan sakasu aiki suki bin umarnina wai suna maka aiki “rashin tunaninka bazai bari ka fahimci komai ba kai kasani babu wanda zan hana yayi maka aiki sai dai idan suna min aiki amman tunda idanunka yanzu sun dawo Kan ma’aikatan dake karka shina saboda a tunaninka sune nasarata muje ka zabi duk wacce kake son tayi aiki da kai .”wani farinciki ya kama sultan saka makon burinsa ya cika sai dai yaki bayyana hakan dan kar mr ATA ya fahimta ya canza ra’ayinsa dan yasan halinsa .”
Mr ata ya mike ya fito sultan ya biyo bayansa cike da farinciki kai tsaye office din su maryama ya shiga akayi saa duk kusan wadan da yake aiki dasu suna gurin har maryama tunda ya shigo gaban maryama ke fad’uwa sakamakon idanunshi dake kanta “ya numfasa sannan ya soma magana “acikinku wa yake son yayi aiki akarkashin sultan ?gabadaya office din yayi shiru babu wanda yayi magana wanda hakan ya nuna basa bukata ,maryam kam taso tace zatai aiki dashi tunda shi wannan balainsa yayi yawa amman har sanda mr ATA ya gama maganarsa ya shiga wata bata iya cewa komai ba “duk wanda yake bukatar yayi aiki akarkashinsa ya daga hannu? nan ma shiru maryama ta kalli gabadayansu ma’aikatan wurin taga babu alamun akwai wanda Ke bukata dan haka tayi qoqarin daga nata hannun wanda hakan yasa cikin hanzari mr ATA ya cigaba da magana wanda kuma yasan zai kasance akarkashina ya daga hannu ?gabadaya suka daga hannu banda maryama alamun bata tare dashi .”
sultan yaji zafi sosai kenan duk matanka iko da kaidodin da yake masu da balain da hantararsa sun fi bukatar kasance akarkashinsa akan shi lallai sai ya tashi tsaye akan ATA .”wani kallo mr ATA yayi wa maryama ganin har lokacin taki daga hannunta yayinda kowa hannunsa Ke sama d’auke idanunta tayi cikin nashi tana hura hanci “ka gani sultan babu ruwana kawai ni business dina ne agabana bani da burin shiga hakin kowa idan kamfani ne kasan ina dashi masu tarin yawa anan ma ku nake taimakawa da rayuwarku domin idan na barshi barayin cikinku zasu karyar da kamfani qarshe ku dawo kuna bara a wurina which’s very bad .”ya fad’a yana kallonsa a dage ,yanzu ko zaka iya tafiya kasa a nemo maka wasu maaikatan da zasuyi aiki da kai dan wadan nan nawa ne ?”