Sashe 96
Mar'adams Part 3 Complete Hausa Novel · about 8 min read
ido aunty ta zuba masu ganin yadda yanayin habib ya canza one time ahankali maryama ta d’ago kanta idanunta cike da ruwan hawaye “aunty kiyi hakuri bazan sake ba,kuma babu abinda ya shiga tsakanina da mr ata kawai dai nasan tsautsayi ne yasa na sakar masa jikina amman shima mutumin Kirk ne “aunty ba tace masu uhm bare uhm uhm ta fice daga dakin ta barsu.”
tana fita maryama ta zube jikin habib tana wani irin kuka tana cewa “habib karka qara saka bakinka cikin maganar nan kar laifina ya shafeka ka dai ka tayani da addua Allah ya kawo min mafuta na rabu da mahaifiyarmu lafiya.” sun dade a dakin suna tautaunawa inda maryama ta zayyane masa komai daya faru a wancan ranar wanda ya zamo silar ganin da suka mata da mr ata sai bayan ishai maryama ta dawo bangaren umma tana shiga d’akinta wayarta na soma alamun kira ta qarasa ta d’auka idanunta ya sauka akan screen din wayar sunan mr ata tagani yana yawo akan screen din wayar numfashi ta sauke tare da d’auke idanunta ta samu waje ta zauna bakin gado tai shiru tana tunanin halin da take ciki aure kuma nan da wata biyu “wa take dashi da zata kawo a matsayin miji ?”ta sauke naunayen ajiyar zuciya tana bleming din kanta akan duk abinda ya faru daita itace sila da bata nace akan sai tasan wani abu akan nadia ba da tabbas da yanzu bata tsinci kanta cikin halin da take ciki ba .”
Bangaren mr ata kuwa tsaye yake acikin d’akinsa sanye cikin farar riga mai gajeren hannu da gajeren wondo blue black iya gwiwarsa kanshi sanye da facing cap golden colour ya hard’e hannuwansa waje akan qirjinsa yana kallon hotunan da mami ta zube masa agabnasa “me zakace akan wannan ?akan me zakayi min haka adamcy? a she daman irin sha shancin da kake yi kenan a wajen aiki yasa ka kasa zama da matarka sannan ka kasa yin wani auren ?”wallahi adamcy kayi matukar bani mamaki sam banyi tunanin wannan shashan cin banza daga gareka ba wallahi ka bani mamaki.”
shiru yayi kawai yana jin mami shi sam ba hotunansu rungume da juna da mami ta gani ne damuwarsa ba kmr yadda yaga hankalinta ya tashi matuka da kuma son sanin halin da maryama take ciki ,yana son yasan a wani hali maryama take ciki adaidai wannnan lokacin domin kuwa bai san dalilinta na rashin zuwa aiki ba gashi ya kikkirata wayar bata shiga ba sai yau kuma shina taki d’auka.”
sosai yaga mami ta firgice masa tanata zuba ruwan fad’a “wallahi adamcy ka cuceni .”kuka mami take sosai numfashi ya sauke sannan ya isa wajenta ya zaunar daita akan kujera alokcin kukanta ya ragu” mai yasa sweetheart?” mai yasa zaki min haka kinfi kowa sanin koni waye “mai zan tsinta a isknaci kuma idan ma shashan ci zanyi a irin wannan wajen zanyi ,”ki kalli hotunan nan da kyau zaki fahimci anyisa ne cikin yanayi na damuwa ba wai anyisa dan son rai bane .”akwai guraarr da dama acikin ma’aikatan da zanyi komai da nake so batare da wani yasan halin da nake ciki ba mai yasa sai irin wannan wajen zanyi wani abu .yarinyar nan kamar yadda na fad’a miki tana da matsla a kwakwaluwarta sakamakon abinda ya faru da mijinta ahankali mr ata ya faiyacewa mami komai babu abinda ya rage mata aciki kuma ta fahimcesa” ni bazan cuci rayuwar diyar kowa ba idan kuma har shashncin zanyi wallahilzim bazan yi da maryama ba”. ya fad’a a zuciye yana gama fad’ar haka ya tashi ya shiga d’akinsa cikin tsannain fushi.”
mami tabi bayansa da sauri tana kiran sunansa tsaye ta iskeshi a juyawa kofar baya ta dafashi tana cewa “kayi hakuri adamcy nayi saurin daukar zafi batare da naji ta bakinka ba .” Mami tayi magana sosai amman sam ata bai ce mata Uhm ba bare uhm uhm tasan halinsa tunda yayi shiru irin haka to fa komai zatace bazai yi magana ba dan haka ta juya ta bar masa d’akin daren ranar mr ata bai runtsa ba duk byn awa sai ya kiran layin maryama amman bata d’auka a qarshe dai ya tura mata text amman babu amsa “.
Sosai zuciyarsa tayi nauyi dan ko ya kwanta da zumar bacci baccin bai zuwa bangaren maryama kuwa ko ajiknta tana kallon kiransa amman taki d’agawa dan tasan qarshe dai ruwan bala’i zai mata ya ma barta taji da damuwarta ba sai ya qara mata wani ba qarfe uku daidai tayi wani juyi ta kai hannunta inda wayarta take ajiye shigowar sakonsa ta gani da kamar bazata duba ba sai kuma tayi tunanin ta bude taga wani irin cin mutunci ya turo .”
_Slm zuciyata na min zugi akan rashin d’aga kirana damuwarki tana maseefar d’aga min hankali ,a yanzu haka ina jin kamar ana zarar raina ne idan kinga sakona ki kirani ina son muyi magana dake ina son nasan halin da kike ciki_
shiru tayi kawai tana sake karanta sakon shi”zuciyata na min zugi akan rashin d’aga kirana damuwarki tana maseefar d’aga min hankali ,a yanzu haka ina jin kamar ana zarar raina ne idan kinga sakona ki kirani ina son muyi magana dake ina son nasan halin da kike ciki ta karanta sakon yafi sau biyar duk da ba sako ne na kwantar da hankali ba amman ta rasa dalilin da yasa taji kalmomin sun tsaya mata arai .numfashi ta sauke sannan ta tashi ta shige bayi ta dauro alwala ta fito ta fara gabatar da nafilflii .”
washegari ma kiransa ne ya soma shigowa wayarta amman taki dagawa sai ma kashe wayar tayi gabad’aya ta fita wajen umma ta cigaba da tsabgogin gabanta sai wajen tara na dare ta kunna wayar tana kunna wayar sakonsa ne ya shigo “maryama zan miki rashin mutunci idan baki kirani ba, ko idan na sake kiranki baki daga ba ko kuma naji wayarki a kashe .”shiru tai tana karanta sakonsa tana mamakinsa rashin mutunci kuma idan dai rashin mutuncika ne wanene sabon abu a wajena kayi duk abinda zakayi tunda ba qarqashinka nake ba mai zai dameni ta fad’a a fili tana yatsuna fuska .”
Ko minti biyar batayi da shigowa ba kiransa ya shigo tsaye tayi tana kallon sunansa qirjinta na wani Irin luguden bugu da qarfi kira uku yayi mata ajere bata daga ba haushi yasa yayi wurgi da wayar yana jan tsaki tare da cewa bazai sake kiranta ba sai dai baya jin zuciyarsa zata iya hakura daita jiki a sanyaye kamar wanda Kwai ya fashe aciki ya samu waje ya zauna yana huci shi kadai yasan yadda yake ji a sansar ajikinsa .”
Yau kwana biyu mr ata bai kira maryama ba wanda yayi daidai da kwanaki bakwai kenan bai sakata acikin ko danunshi sai dai yayi balain jin jiki adaddafe mr ata yayi kwanaki nan batare daya sanya maryamarsa a ido ba, jinsa yake kamar wanda yayi shekara ba lafiya har zubewa yayi ya qara zamowa silent kullum tunaninta ne ya zame masa aikinyi ,kullum yaje office idanunshi na kan kofar shigowa ko zai ganta daga sama still shiru dan haka ya tura some gidansu domin ta dubo masa ita babu bata lokaci taje sai dai labarin data zo masa dashi yayi mugun girgiza shi dan haka ya kudurce aransa gobe Jumma’a zai je gidansu maryama ,ya kira m.b yace yazo su had’u gobe yayi masa rakiya zuwa gidansu kasancewar amar baya qasar tun kafin mr ata ya dasa aya yace “kar dai har yanzu baka fad’a ma yarinyar nan kana sonta ba ?
ya gyada masa Kmr yana gabansa “wallahi har yanzu mb yanxu ma wata matsala ce ta tso iyayenta sun hanata zuwa aiki ,to kai mai yasa baka fad’a mata ba ayita ta qare idan aure zai yuwu ayi idan bazai yuwu ba ka saukakawa kanka “bare ma zai yuwu ai maryama bata da wani miji sai ni haka nima bani da wata mata sai ita kasan komai sai lokaci yayi may be akwai abinda Allah ya boye yasa har yanzu ban fad’a ba amman fa ina shan wahala sosai ya fad’a yana dafe goshinsa sun jima suna hira kafin daga bisani sukai sallama.”
******
Wayewar garin ranar jumaa mr ata bai fito daga samansa ba da murna yayi shirinsa kamar wanda akayi masa albishiri da gidan aljanna shigar farin kaya yayi na wani had’ad’den danyen yadi mai azabar kyau wanda tsayawa fad’ar kudinsa ma bata lokaci ne, yasa takalmi da hula baki haka zalika agogon rolex din dake d’aure da hannusa baki ne , kana kallonsa zaka d’auka zashi d’aurin aurensa ne ahankali cike da natsuwa yake qarasa saukowa yana taku kamar baya son taka kasa hannusa d’aya soke acikin aljihunsa sai zuba qamshi yake tunda ya sauko idanun mami yake kanshi babu abinda take sai kallonsa sai kace wanda zashi biki yayi mata kyau sosai cike da farinciki ta soma mgn “kai adamcy nah irin wannan kwaliya ai sai ka firgita yammata “ta fad’a cike da tsigar zolaya d’an murmushi yayi wanda bai wuce iya labbansa ba “ina zuwa ne haka ?kai tsaye yace mata “zanje gidansu maryama ne.”“gidansu maryama !ta furta ahankali ya gyad’a mata kai yana ciro wayarsa ya soma neman layin mb “wai kana ina ne ko d’an na bukaci kamin rakiya shine zaka ‘bata min lokaci daga can bangaren mb cewa yayi “malam karka dameni dan sai na fasa maka rakiya wajen budurwarka ai kafi kowa ‘batawa mutane lokacin ko dan wajen maryama za’aje ka wani shirya da wuri .?”
“minti goma kawai na ba”dan Allah karka dameni idan ma ka dame ni sai naje massalaci na dawo na had’a da ziyara gidan yanuwa da abokan arziki daga nan sai nazo” inji cewar mb “shikenan karka zo ka tafi duk inda zakaje nonsense”mr ata ya fad’a yana cika yana batsewa shi a dole mb ya bata masa rai sosai ransa a ‘baci ya kalli mami wacce Ke zaune tana kallon sarautar allah “sai na dawo sweetheart “yana gamar fadar haka ya juya itama ta juyo tana kallon kyakkywan d’an nata dake faman zuba qamshi kamar shagon turare killama wanka yayi da ruwan turare wayasani
tana fita maryama ta zube jikin habib tana wani irin kuka tana cewa “habib karka qara saka bakinka cikin maganar nan kar laifina ya shafeka ka dai ka tayani da addua Allah ya kawo min mafuta na rabu da mahaifiyarmu lafiya.” sun dade a dakin suna tautaunawa inda maryama ta zayyane masa komai daya faru a wancan ranar wanda ya zamo silar ganin da suka mata da mr ata sai bayan ishai maryama ta dawo bangaren umma tana shiga d’akinta wayarta na soma alamun kira ta qarasa ta d’auka idanunta ya sauka akan screen din wayar sunan mr ata tagani yana yawo akan screen din wayar numfashi ta sauke tare da d’auke idanunta ta samu waje ta zauna bakin gado tai shiru tana tunanin halin da take ciki aure kuma nan da wata biyu “wa take dashi da zata kawo a matsayin miji ?”ta sauke naunayen ajiyar zuciya tana bleming din kanta akan duk abinda ya faru daita itace sila da bata nace akan sai tasan wani abu akan nadia ba da tabbas da yanzu bata tsinci kanta cikin halin da take ciki ba .”
Bangaren mr ata kuwa tsaye yake acikin d’akinsa sanye cikin farar riga mai gajeren hannu da gajeren wondo blue black iya gwiwarsa kanshi sanye da facing cap golden colour ya hard’e hannuwansa waje akan qirjinsa yana kallon hotunan da mami ta zube masa agabnasa “me zakace akan wannan ?akan me zakayi min haka adamcy? a she daman irin sha shancin da kake yi kenan a wajen aiki yasa ka kasa zama da matarka sannan ka kasa yin wani auren ?”wallahi adamcy kayi matukar bani mamaki sam banyi tunanin wannan shashan cin banza daga gareka ba wallahi ka bani mamaki.”
shiru yayi kawai yana jin mami shi sam ba hotunansu rungume da juna da mami ta gani ne damuwarsa ba kmr yadda yaga hankalinta ya tashi matuka da kuma son sanin halin da maryama take ciki ,yana son yasan a wani hali maryama take ciki adaidai wannnan lokacin domin kuwa bai san dalilinta na rashin zuwa aiki ba gashi ya kikkirata wayar bata shiga ba sai yau kuma shina taki d’auka.”
sosai yaga mami ta firgice masa tanata zuba ruwan fad’a “wallahi adamcy ka cuceni .”kuka mami take sosai numfashi ya sauke sannan ya isa wajenta ya zaunar daita akan kujera alokcin kukanta ya ragu” mai yasa sweetheart?” mai yasa zaki min haka kinfi kowa sanin koni waye “mai zan tsinta a isknaci kuma idan ma shashan ci zanyi a irin wannan wajen zanyi ,”ki kalli hotunan nan da kyau zaki fahimci anyisa ne cikin yanayi na damuwa ba wai anyisa dan son rai bane .”akwai guraarr da dama acikin ma’aikatan da zanyi komai da nake so batare da wani yasan halin da nake ciki ba mai yasa sai irin wannan wajen zanyi wani abu .yarinyar nan kamar yadda na fad’a miki tana da matsla a kwakwaluwarta sakamakon abinda ya faru da mijinta ahankali mr ata ya faiyacewa mami komai babu abinda ya rage mata aciki kuma ta fahimcesa” ni bazan cuci rayuwar diyar kowa ba idan kuma har shashncin zanyi wallahilzim bazan yi da maryama ba”. ya fad’a a zuciye yana gama fad’ar haka ya tashi ya shiga d’akinsa cikin tsannain fushi.”
mami tabi bayansa da sauri tana kiran sunansa tsaye ta iskeshi a juyawa kofar baya ta dafashi tana cewa “kayi hakuri adamcy nayi saurin daukar zafi batare da naji ta bakinka ba .” Mami tayi magana sosai amman sam ata bai ce mata Uhm ba bare uhm uhm tasan halinsa tunda yayi shiru irin haka to fa komai zatace bazai yi magana ba dan haka ta juya ta bar masa d’akin daren ranar mr ata bai runtsa ba duk byn awa sai ya kiran layin maryama amman bata d’auka a qarshe dai ya tura mata text amman babu amsa “.
Sosai zuciyarsa tayi nauyi dan ko ya kwanta da zumar bacci baccin bai zuwa bangaren maryama kuwa ko ajiknta tana kallon kiransa amman taki d’agawa dan tasan qarshe dai ruwan bala’i zai mata ya ma barta taji da damuwarta ba sai ya qara mata wani ba qarfe uku daidai tayi wani juyi ta kai hannunta inda wayarta take ajiye shigowar sakonsa ta gani da kamar bazata duba ba sai kuma tayi tunanin ta bude taga wani irin cin mutunci ya turo .”
_Slm zuciyata na min zugi akan rashin d’aga kirana damuwarki tana maseefar d’aga min hankali ,a yanzu haka ina jin kamar ana zarar raina ne idan kinga sakona ki kirani ina son muyi magana dake ina son nasan halin da kike ciki_
shiru tayi kawai tana sake karanta sakon shi”zuciyata na min zugi akan rashin d’aga kirana damuwarki tana maseefar d’aga min hankali ,a yanzu haka ina jin kamar ana zarar raina ne idan kinga sakona ki kirani ina son muyi magana dake ina son nasan halin da kike ciki ta karanta sakon yafi sau biyar duk da ba sako ne na kwantar da hankali ba amman ta rasa dalilin da yasa taji kalmomin sun tsaya mata arai .numfashi ta sauke sannan ta tashi ta shige bayi ta dauro alwala ta fito ta fara gabatar da nafilflii .”
washegari ma kiransa ne ya soma shigowa wayarta amman taki dagawa sai ma kashe wayar tayi gabad’aya ta fita wajen umma ta cigaba da tsabgogin gabanta sai wajen tara na dare ta kunna wayar tana kunna wayar sakonsa ne ya shigo “maryama zan miki rashin mutunci idan baki kirani ba, ko idan na sake kiranki baki daga ba ko kuma naji wayarki a kashe .”shiru tai tana karanta sakonsa tana mamakinsa rashin mutunci kuma idan dai rashin mutuncika ne wanene sabon abu a wajena kayi duk abinda zakayi tunda ba qarqashinka nake ba mai zai dameni ta fad’a a fili tana yatsuna fuska .”
Ko minti biyar batayi da shigowa ba kiransa ya shigo tsaye tayi tana kallon sunansa qirjinta na wani Irin luguden bugu da qarfi kira uku yayi mata ajere bata daga ba haushi yasa yayi wurgi da wayar yana jan tsaki tare da cewa bazai sake kiranta ba sai dai baya jin zuciyarsa zata iya hakura daita jiki a sanyaye kamar wanda Kwai ya fashe aciki ya samu waje ya zauna yana huci shi kadai yasan yadda yake ji a sansar ajikinsa .”
Yau kwana biyu mr ata bai kira maryama ba wanda yayi daidai da kwanaki bakwai kenan bai sakata acikin ko danunshi sai dai yayi balain jin jiki adaddafe mr ata yayi kwanaki nan batare daya sanya maryamarsa a ido ba, jinsa yake kamar wanda yayi shekara ba lafiya har zubewa yayi ya qara zamowa silent kullum tunaninta ne ya zame masa aikinyi ,kullum yaje office idanunshi na kan kofar shigowa ko zai ganta daga sama still shiru dan haka ya tura some gidansu domin ta dubo masa ita babu bata lokaci taje sai dai labarin data zo masa dashi yayi mugun girgiza shi dan haka ya kudurce aransa gobe Jumma’a zai je gidansu maryama ,ya kira m.b yace yazo su had’u gobe yayi masa rakiya zuwa gidansu kasancewar amar baya qasar tun kafin mr ata ya dasa aya yace “kar dai har yanzu baka fad’a ma yarinyar nan kana sonta ba ?
ya gyada masa Kmr yana gabansa “wallahi har yanzu mb yanxu ma wata matsala ce ta tso iyayenta sun hanata zuwa aiki ,to kai mai yasa baka fad’a mata ba ayita ta qare idan aure zai yuwu ayi idan bazai yuwu ba ka saukakawa kanka “bare ma zai yuwu ai maryama bata da wani miji sai ni haka nima bani da wata mata sai ita kasan komai sai lokaci yayi may be akwai abinda Allah ya boye yasa har yanzu ban fad’a ba amman fa ina shan wahala sosai ya fad’a yana dafe goshinsa sun jima suna hira kafin daga bisani sukai sallama.”
******
Wayewar garin ranar jumaa mr ata bai fito daga samansa ba da murna yayi shirinsa kamar wanda akayi masa albishiri da gidan aljanna shigar farin kaya yayi na wani had’ad’den danyen yadi mai azabar kyau wanda tsayawa fad’ar kudinsa ma bata lokaci ne, yasa takalmi da hula baki haka zalika agogon rolex din dake d’aure da hannusa baki ne , kana kallonsa zaka d’auka zashi d’aurin aurensa ne ahankali cike da natsuwa yake qarasa saukowa yana taku kamar baya son taka kasa hannusa d’aya soke acikin aljihunsa sai zuba qamshi yake tunda ya sauko idanun mami yake kanshi babu abinda take sai kallonsa sai kace wanda zashi biki yayi mata kyau sosai cike da farinciki ta soma mgn “kai adamcy nah irin wannan kwaliya ai sai ka firgita yammata “ta fad’a cike da tsigar zolaya d’an murmushi yayi wanda bai wuce iya labbansa ba “ina zuwa ne haka ?kai tsaye yace mata “zanje gidansu maryama ne.”“gidansu maryama !ta furta ahankali ya gyad’a mata kai yana ciro wayarsa ya soma neman layin mb “wai kana ina ne ko d’an na bukaci kamin rakiya shine zaka ‘bata min lokaci daga can bangaren mb cewa yayi “malam karka dameni dan sai na fasa maka rakiya wajen budurwarka ai kafi kowa ‘batawa mutane lokacin ko dan wajen maryama za’aje ka wani shirya da wuri .?”
“minti goma kawai na ba”dan Allah karka dameni idan ma ka dame ni sai naje massalaci na dawo na had’a da ziyara gidan yanuwa da abokan arziki daga nan sai nazo” inji cewar mb “shikenan karka zo ka tafi duk inda zakaje nonsense”mr ata ya fad’a yana cika yana batsewa shi a dole mb ya bata masa rai sosai ransa a ‘baci ya kalli mami wacce Ke zaune tana kallon sarautar allah “sai na dawo sweetheart “yana gamar fadar haka ya juya itama ta juyo tana kallon kyakkywan d’an nata dake faman zuba qamshi kamar shagon turare killama wanka yayi da ruwan turare wayasani