Sashe 78
Mar'adams Part 3 Complete Hausa Novel · about 8 min read
da sauri ya biyota tare da riko tsintsiyar hannunta da qarfi wani qara ta saki da qarfi "auch!" cike da zafin zuciya ya juyo daita suka fuskanci juna har suna iya jiyo bugun zukatansu da kuma saukar numfashinsu "ina zaki ?" taji saukar numfashinsa adaidai saitin wuyanta da fuskarta "tambayarki nake ina zaki ?" tayi shiru tana dubansa a tsorace "matsawar kina bukatar zaman lafiyarki dani lallai sai kinyi abinda na bukaceki kiyi idan ba haka ba na rantse sai dai mu tabbata anan amman babu inda zaki ,taya zaki kashe kanki a banza "baki san cewar wannan tunanin da wannan tashin hankali zai iya shafar kwakwaluwarki da rayuwarki ba ?"common maryama cry ."
"sir I can't ! ya sake yin kurkusa daita har babu wani space daya saura a tsakaninsu wanda hakan yasa numfashinsu ya gauraye waje d'aya dan sosai suke shakar numfashin juna wani wahalallen numfashi ya sauke yace "kiyi zaki iya kiyi kuka da iyakacin qarfinki maryama wallahi muddin bakiyi ba bazaki samu kwanciyar hankali ba oya one ,two three .." ai yana gama fad'ar 3 ta kamkame jikinta waje d'aya ta soma kuka mai qarfi tun daga qasan zuciyarta kukan ke fitowa da sauti jikinta na d'aukar rawa kuka take sosai jikinata na cigaba da rawa har qafafuwanta suka kasa d'aukarta bata san sanda ta zube jikinsa ta rungumesa tsam ajikinta sauran kad'an mr ata yayi qasa amman qarfin da yake tattare a jikinsa ya bashi kariya ya tsaya bisa qafafunsa sosai batare daya kai hannunsa jikinta ba."
wani irin sanyi mai tattare da jin dadin samun nasarar da yayi akanta ya shiga bin jini da jijiyo dake aiki a sansar jikinsa lokacin da yaji ta qara kamkame shi ajikinta hakan yasa yaji wani maganadisun soyayyarta na sake shigarsa, yayinda har lokacin tana rungume tsam dashi tana wani irin kuka mai ban tausayi tana qoqarin goge duk wani abinda tasan damuwa ne acikin momery dinta sai daya tabbatar da tayi irin kukan da yake bukata kafin ahankali yasa hannunwansa duka ya zagaye kugunta dashi ya kai bakinsa daidai saitin kunnenta ya soma mata magana cikin wata irin kasalalaliyar murya mai cike da tausayawa "maryama duniya cike take da jarabawa kala kala amman idan kayi imani da Allah ,Allah yana tare da kai ,ki manta komai da duk abinda ya faru a tsakaninki da mutumin nan zaki iya samun madadinsa koma wanda ya fishi arayuwarki, kisani da kice kika mutu da yanzu yana tare da wata ko nadiya sun cigaba da rayuwarsu daga inda suka tsaya"ki mantashi arayuwarki shi zai bawa wani damar mallakarki ko baki damar mallakar wani ."
ahankali ya dinga mata magana batare da yace ta daina kuka ba , sosai maryama ta narke ajikinsa ta manta ajikin wanda take kwance inda daddan qamshin turarensa mai sanyi ya dinga shiga hancinta yana kaiwa kwakwaluwarta wani sako na musamman tare da táttaro duk wata natsuwa da
kwanciyar hankali zuwa kwakwaluwa dama gangar jikinta ."sosai zuciyarsu tai nitso cikin wata duniya inda soyayyar maryama ta sake samun kyakkywan mazauni acikin zuciyar mr ata yayinda daga can nesa hasken camera sultana ce ke faman aikin d'aukarsu hoto "bazaki ta'ba samunsa ba maryama ,yadda ban samesa ba kema bazaki ta'ba samunsa ba bayan baki samesa ba kuma kin shigar da kanki cikin matseefar da bazaki iya kwatar kanki ba sai kinyi nadama da danasani arayuwarki, idan kuma kince zaki iya wannan fad'ar lallai zan koyar dake yadda ake dandana dacin mutuwa ."kwanciya maryama tayi lamo ajikin mr ata tana kuka tana shaqar qamshin turarensa , zuban hawayenta yake ji agaban rigarsa dan duk ta 'bata masa gaban rigarsa da ruwan hawaye "tabbas duk maganganunsa gaskiya ne ya kamata ta manta komai kamar yadda kowa yake fad'a mata domin ita din macece bata da wani dogon lokacin da zata bata , wani irin dogon numfashi mr ata ya sauke yana hura mata iskar bakinsa cikin kunnenta inda maryama ta sake shigewa jikinsa yayinda sultana ta zuba masu ido cikin zallar bacin rai ganin yadda yanayin ata ya canza one time acikin kankanin lokaci ."
ahankali mr ata ya soma qoqarin dagota daga yadda ta kwanta a qirjinsa maryama ta sunkuyar da kanta kanta qasa tana mai tsananin jin kunyarsa "am very sorry sir maryama ta furta had'e da juyawa da sauri tana tafiya cike da kunya tamkar bata son taka qasa ya tsurawa bayanta ido most especially tsukakken west dinta wanda ya bawa bombom dinta damar nunawa kad'an"alhamdulillah ya rab ."ya furta a fili sannan ya tura hannunsa d'aya cikin aljihunsa ya biyota da sauri sultana tayi baya daga maboyarta ahankali mr ata ya kamo maryama kasamcewar bata da sauri suka jera kafad'a da kafad'a "bai ce mata komai ba dan ya fahimci kamar a yanzu take jin kunyar irin rungumar datai masa suna qarasa saukowa qasa direbansa da masu tsaronsa suka taso tare da zagayesu .da kanshi ya bud'e mata murfin mota kamar yadda ya saba mata kuma duk akan idanun sultana kuma batayi sanya ba gurin saurin d'aukarsu a hoto ,wadan nan hotunan sun isheni blackmailing dinsa ko ya amince da aurena cikin sauki ko kuma na yad'asu a social media duniya tasan halin da yake ciki a ma'aikatansa "nasani bazai ta'ba yarda mutuncinsa ya zube ba dan dole zai yi abinda na bukata."
Tun jami'an tsaronsa da direbansa a ruwa suna mamakin yadda mr ata yake ma maryama har sun zo sun daina mamaki domin dai zuwa yanzu sun gama fahimtar mai gidansu ya rufta cikin shaukin soyayyar yarinyar né ,sai dai suyi masa fatan alkhairi jiki a sanyaye maryama ta shiga motar ta zauna tare da lumshe idanunta inda zuciyarta ke bugawa da qarfin gaske ."ya d'an duka ta gefenta, hakika ran sultana baqaramin baci yayi ba sakamakon ganin mr ata durkushe yana rike da hannu rigar maryama yana qoqarin janye mata dan kar ya had'a da murfin mota wani dogon tsaki sultuna taja tana sake mamaki mutumin da tasani mara fara'a da sakin fuska mai nuna ma mata tsantsar rashin kulawa da soyayya mara son farincikin mutane ,mara damuwa da damuwar wani wai yau shine durkushe agaban wata ,watan ma ma'aikaciyarsa bayan ya gama rungumeta anya kuwa duk wad'an nan babuwan ba gizo yake mata ba ?" ta kai hannu da sauri ta murza idanunta adaidai lokacin daya mike tsaye yana aika ma maryama wani kallo wanda bashi da maraba da kallon soyayya "sannan ya maida murfin kofar a natse ya rufe ."
ya zagaya Wanda shi tuni an bud'e masa bangaren da zai zauna ya shiga ya zauna yana d'an kallon fuskarta da tsumammun Idanunshi har a ruwa ya já motar kwayar idanunshi da hankalinsa na kanta ya zuba mata ido yana qare mata kallo ."ya rasa wani irin mahaukacin so yake mata "numfashi maryama ta sauke sanda ta tuna girman taimakon da yayi mata a yau din nan ,ya daukar mata alqawarin had'ata da nadiya kuma ya cika wannan alqawarin ."
hakika ya cancanci ta yaba masa idan ma da hali ta had'a da godiya dan gabdaya wani abu daya tsaya mata a qirjinta ne taji ya fad'a zuwa cikinta wanda take jin babu tantama tarin damuwa da bakinciki da ta dade tana fama dashi na tsawon lokaci ne ya bar rayuwarta .saukar laulausar tafin hannunsa a saman hannunta yasa ta bud'e idanunta ahankali ta waigo gefen da yake zaune yana faman kallonta kamar zai cinyeta ."nan take idanunsu ya tsarkar cikin juna sukai shiru suna kallon juna cikin wani irin yanayi mai tattare da shauki kafin ahankali maryama ta maida idanunta ta runtse dan bazata iya cigaba da kallonsa ba dan wani iri take ji a sansar jikinta .”
kallon da yake mata ma ayanzu da tana da hali zata iya hanashi domin kallo ne dake nukurkusa mata
garkuwa jiki ,ahankali ya tsarke yatsun hannuwan su waje d'aya ya fara murzawa a tare suka ji wani abu ya tsarga masu a gabad'aya ilahirin jikinsu da sauri ta sake bude idanunta ." gani tayi ya mugun tsareta da idanunshi masu firgita mutum Iokaci daya tayi saurin kawar da kanta gefe tana jin wani irin fad'uwar gaba kmr tasa masa kuka tace masa stop touching my body amman ta kasa aiwatar da komai ."
Mmn sudais💗💗💗💗💗💗
MAR'ADAMS
💖💖💖💖
💗💗💗💗💗💗
BOOK 3
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
AREWABOOKS USERNAME
AYSHAABAGUDO
bismillahirrahmanirrahim
Wannan littafin na kudi ne mai bukatar karantashi byn na kammalashi zai biya 1000 ta wannan account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan 09136918331 alert domin tabbatar da an tura domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina (Hausa bakwai ) a YouTube.
Page 37
Sadam ne zaune a babban parlour’n hotel din da suka kama dake lejico wanda ke cikin ikoyi hotel shiru yayi cikin tsananin damuwa sanye yake da jallabiya brown colour mai gajeren hannu,a natse ya kai kwayar idanunshi zuwa ga had’ad’den agogon dake manne a bangon parlour’n.” karfe shida na yamma daidai yanzu ta buga, ahankali ya d’auke kwayar idanunshi cike da damuwa ya maida zuwa bakin kofar shigowa parlour’n zuciyarsa na wani irin bugawa da qarfin gaske numfashi ya sauke sannan ya kai hannusa ya shafa sumar kanshi yana sake duba agogo,” a lissafinsa zuwa yanzu nadiya na can ATA company ,gabadaya ya rasa dalilin da yasa yaji ya kasa samun natsuwa ko dan yana jin kamar akwai wata a qasa ne ?”ya rab kasa ba wani shiri bane aka shirya wa nadiya yayi maganar a fili yana d’auke kanshi zuwa kan ‘dan qaramin stood din dake gabansa wanda ke d’auke da tiren kayan marmari .”jiki a sanyaye ya d’auki Koren apple ya kai bakinsa ya gutsura kad’an tare da cigaba da kallon tauraron d’an adam din daya kunna "knocking din kofar parlour da yaji ana yi shi yasa ya d’auki remut da sauri ya rage sautin qarar TV sannan ya yunkura ya mike yaje ya bud’e kofar .”
"sir I can't ! ya sake yin kurkusa daita har babu wani space daya saura a tsakaninsu wanda hakan yasa numfashinsu ya gauraye waje d'aya dan sosai suke shakar numfashin juna wani wahalallen numfashi ya sauke yace "kiyi zaki iya kiyi kuka da iyakacin qarfinki maryama wallahi muddin bakiyi ba bazaki samu kwanciyar hankali ba oya one ,two three .." ai yana gama fad'ar 3 ta kamkame jikinta waje d'aya ta soma kuka mai qarfi tun daga qasan zuciyarta kukan ke fitowa da sauti jikinta na d'aukar rawa kuka take sosai jikinata na cigaba da rawa har qafafuwanta suka kasa d'aukarta bata san sanda ta zube jikinsa ta rungumesa tsam ajikinta sauran kad'an mr ata yayi qasa amman qarfin da yake tattare a jikinsa ya bashi kariya ya tsaya bisa qafafunsa sosai batare daya kai hannunsa jikinta ba."
wani irin sanyi mai tattare da jin dadin samun nasarar da yayi akanta ya shiga bin jini da jijiyo dake aiki a sansar jikinsa lokacin da yaji ta qara kamkame shi ajikinta hakan yasa yaji wani maganadisun soyayyarta na sake shigarsa, yayinda har lokacin tana rungume tsam dashi tana wani irin kuka mai ban tausayi tana qoqarin goge duk wani abinda tasan damuwa ne acikin momery dinta sai daya tabbatar da tayi irin kukan da yake bukata kafin ahankali yasa hannunwansa duka ya zagaye kugunta dashi ya kai bakinsa daidai saitin kunnenta ya soma mata magana cikin wata irin kasalalaliyar murya mai cike da tausayawa "maryama duniya cike take da jarabawa kala kala amman idan kayi imani da Allah ,Allah yana tare da kai ,ki manta komai da duk abinda ya faru a tsakaninki da mutumin nan zaki iya samun madadinsa koma wanda ya fishi arayuwarki, kisani da kice kika mutu da yanzu yana tare da wata ko nadiya sun cigaba da rayuwarsu daga inda suka tsaya"ki mantashi arayuwarki shi zai bawa wani damar mallakarki ko baki damar mallakar wani ."
ahankali ya dinga mata magana batare da yace ta daina kuka ba , sosai maryama ta narke ajikinsa ta manta ajikin wanda take kwance inda daddan qamshin turarensa mai sanyi ya dinga shiga hancinta yana kaiwa kwakwaluwarta wani sako na musamman tare da táttaro duk wata natsuwa da
kwanciyar hankali zuwa kwakwaluwa dama gangar jikinta ."sosai zuciyarsu tai nitso cikin wata duniya inda soyayyar maryama ta sake samun kyakkywan mazauni acikin zuciyar mr ata yayinda daga can nesa hasken camera sultana ce ke faman aikin d'aukarsu hoto "bazaki ta'ba samunsa ba maryama ,yadda ban samesa ba kema bazaki ta'ba samunsa ba bayan baki samesa ba kuma kin shigar da kanki cikin matseefar da bazaki iya kwatar kanki ba sai kinyi nadama da danasani arayuwarki, idan kuma kince zaki iya wannan fad'ar lallai zan koyar dake yadda ake dandana dacin mutuwa ."kwanciya maryama tayi lamo ajikin mr ata tana kuka tana shaqar qamshin turarensa , zuban hawayenta yake ji agaban rigarsa dan duk ta 'bata masa gaban rigarsa da ruwan hawaye "tabbas duk maganganunsa gaskiya ne ya kamata ta manta komai kamar yadda kowa yake fad'a mata domin ita din macece bata da wani dogon lokacin da zata bata , wani irin dogon numfashi mr ata ya sauke yana hura mata iskar bakinsa cikin kunnenta inda maryama ta sake shigewa jikinsa yayinda sultana ta zuba masu ido cikin zallar bacin rai ganin yadda yanayin ata ya canza one time acikin kankanin lokaci ."
ahankali mr ata ya soma qoqarin dagota daga yadda ta kwanta a qirjinsa maryama ta sunkuyar da kanta kanta qasa tana mai tsananin jin kunyarsa "am very sorry sir maryama ta furta had'e da juyawa da sauri tana tafiya cike da kunya tamkar bata son taka qasa ya tsurawa bayanta ido most especially tsukakken west dinta wanda ya bawa bombom dinta damar nunawa kad'an"alhamdulillah ya rab ."ya furta a fili sannan ya tura hannunsa d'aya cikin aljihunsa ya biyota da sauri sultana tayi baya daga maboyarta ahankali mr ata ya kamo maryama kasamcewar bata da sauri suka jera kafad'a da kafad'a "bai ce mata komai ba dan ya fahimci kamar a yanzu take jin kunyar irin rungumar datai masa suna qarasa saukowa qasa direbansa da masu tsaronsa suka taso tare da zagayesu .da kanshi ya bud'e mata murfin mota kamar yadda ya saba mata kuma duk akan idanun sultana kuma batayi sanya ba gurin saurin d'aukarsu a hoto ,wadan nan hotunan sun isheni blackmailing dinsa ko ya amince da aurena cikin sauki ko kuma na yad'asu a social media duniya tasan halin da yake ciki a ma'aikatansa "nasani bazai ta'ba yarda mutuncinsa ya zube ba dan dole zai yi abinda na bukata."
Tun jami'an tsaronsa da direbansa a ruwa suna mamakin yadda mr ata yake ma maryama har sun zo sun daina mamaki domin dai zuwa yanzu sun gama fahimtar mai gidansu ya rufta cikin shaukin soyayyar yarinyar né ,sai dai suyi masa fatan alkhairi jiki a sanyaye maryama ta shiga motar ta zauna tare da lumshe idanunta inda zuciyarta ke bugawa da qarfin gaske ."ya d'an duka ta gefenta, hakika ran sultana baqaramin baci yayi ba sakamakon ganin mr ata durkushe yana rike da hannu rigar maryama yana qoqarin janye mata dan kar ya had'a da murfin mota wani dogon tsaki sultuna taja tana sake mamaki mutumin da tasani mara fara'a da sakin fuska mai nuna ma mata tsantsar rashin kulawa da soyayya mara son farincikin mutane ,mara damuwa da damuwar wani wai yau shine durkushe agaban wata ,watan ma ma'aikaciyarsa bayan ya gama rungumeta anya kuwa duk wad'an nan babuwan ba gizo yake mata ba ?" ta kai hannu da sauri ta murza idanunta adaidai lokacin daya mike tsaye yana aika ma maryama wani kallo wanda bashi da maraba da kallon soyayya "sannan ya maida murfin kofar a natse ya rufe ."
ya zagaya Wanda shi tuni an bud'e masa bangaren da zai zauna ya shiga ya zauna yana d'an kallon fuskarta da tsumammun Idanunshi har a ruwa ya já motar kwayar idanunshi da hankalinsa na kanta ya zuba mata ido yana qare mata kallo ."ya rasa wani irin mahaukacin so yake mata "numfashi maryama ta sauke sanda ta tuna girman taimakon da yayi mata a yau din nan ,ya daukar mata alqawarin had'ata da nadiya kuma ya cika wannan alqawarin ."
hakika ya cancanci ta yaba masa idan ma da hali ta had'a da godiya dan gabdaya wani abu daya tsaya mata a qirjinta ne taji ya fad'a zuwa cikinta wanda take jin babu tantama tarin damuwa da bakinciki da ta dade tana fama dashi na tsawon lokaci ne ya bar rayuwarta .saukar laulausar tafin hannunsa a saman hannunta yasa ta bud'e idanunta ahankali ta waigo gefen da yake zaune yana faman kallonta kamar zai cinyeta ."nan take idanunsu ya tsarkar cikin juna sukai shiru suna kallon juna cikin wani irin yanayi mai tattare da shauki kafin ahankali maryama ta maida idanunta ta runtse dan bazata iya cigaba da kallonsa ba dan wani iri take ji a sansar jikinta .”
kallon da yake mata ma ayanzu da tana da hali zata iya hanashi domin kallo ne dake nukurkusa mata
garkuwa jiki ,ahankali ya tsarke yatsun hannuwan su waje d'aya ya fara murzawa a tare suka ji wani abu ya tsarga masu a gabad'aya ilahirin jikinsu da sauri ta sake bude idanunta ." gani tayi ya mugun tsareta da idanunshi masu firgita mutum Iokaci daya tayi saurin kawar da kanta gefe tana jin wani irin fad'uwar gaba kmr tasa masa kuka tace masa stop touching my body amman ta kasa aiwatar da komai ."
Mmn sudais💗💗💗💗💗💗
MAR'ADAMS
💖💖💖💖
💗💗💗💗💗💗
BOOK 3
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
AREWABOOKS USERNAME
AYSHAABAGUDO
bismillahirrahmanirrahim
Wannan littafin na kudi ne mai bukatar karantashi byn na kammalashi zai biya 1000 ta wannan account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan 09136918331 alert domin tabbatar da an tura domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina (Hausa bakwai ) a YouTube.
Page 37
Sadam ne zaune a babban parlour’n hotel din da suka kama dake lejico wanda ke cikin ikoyi hotel shiru yayi cikin tsananin damuwa sanye yake da jallabiya brown colour mai gajeren hannu,a natse ya kai kwayar idanunshi zuwa ga had’ad’den agogon dake manne a bangon parlour’n.” karfe shida na yamma daidai yanzu ta buga, ahankali ya d’auke kwayar idanunshi cike da damuwa ya maida zuwa bakin kofar shigowa parlour’n zuciyarsa na wani irin bugawa da qarfin gaske numfashi ya sauke sannan ya kai hannusa ya shafa sumar kanshi yana sake duba agogo,” a lissafinsa zuwa yanzu nadiya na can ATA company ,gabadaya ya rasa dalilin da yasa yaji ya kasa samun natsuwa ko dan yana jin kamar akwai wata a qasa ne ?”ya rab kasa ba wani shiri bane aka shirya wa nadiya yayi maganar a fili yana d’auke kanshi zuwa kan ‘dan qaramin stood din dake gabansa wanda ke d’auke da tiren kayan marmari .”jiki a sanyaye ya d’auki Koren apple ya kai bakinsa ya gutsura kad’an tare da cigaba da kallon tauraron d’an adam din daya kunna "knocking din kofar parlour da yaji ana yi shi yasa ya d’auki remut da sauri ya rage sautin qarar TV sannan ya yunkura ya mike yaje ya bud’e kofar .”