Sashe 66
Mar'adams Part 3 Complete Hausa Novel · about 8 min read
“Karki sake min abinda kikayi min yanzu kalli kiga har kin kona hannunki mutun sam baya abu da tunani yana magana yana hura mata gurin nan take taji ta daina jin rad’ad’i a wajen batare da ‘bata lokaci ba suka iso unguwarsu maryama a ruwa na gama parking maryama ta dauki jakarta tace masa "goodbye sir " yayi murmushi yace "till we meet tomorrow ".da sauri ta bud’e motar ta fita daga motar tana harhada hanya, but she felt as gangar jikina ce ta fito ta bar zuciyata a cikin motar tayi kokarin calming down din zuciyarta kafin ta karasa gida ahankali ta shigo gidansu kai tsye kamar yadda ta saba da part din umma ta fara tayi knowking har sau biyu taji shiru ta kai hannunta da zumar sake knowking taji kofar ta bude "a she ma kofar a bude take ta fad'a tana tura kofar shiga parlour'n babu kowa sai umma ita kadai zaune tayi shiru tana tunanin “lafiya umma ta zauna shiru haka?” tayi mgnr a kasan ranta kana ta tsaya tana kallon hannuta dake nade da bandage tana tunanin ta fad'a mata abinda ya faru yau a office ko tayi shiru kai bai kamata ba hankalinta zai tashi matuka bayan yanzu hankalinta a kwance yake bari mr ata ya gama bincikesa sai na fada mata idan da bukatar haka ta qaraso ta dafata tana kiran sunanta "umma nah ! .”
Umma tayi firgigib ta dawo haiyacinta yace "a'a yaushe kka dawo ban sani ba ?zo ki zauna ki huta kinji diyata ta zagayo daita gabanta ta zaunar daita akan dogon table din dake gabanta tana murmushi "me Ke faruwa ne umma tun jiya na lura bakya cikin farinciki?"meke damunki babu abinda ke damuna kawai dai kaina ke d'an min ciwo umma wannna ba ciwon kai kawai bane akwia abunda ke damunki baki saba boye min komai ba idan kika boye min zanji babu dadi umma dan allah ki fada meke damunki ?nace babu komai bari na kawo miki abinci kici nasan kin gaji dayawa ".umma karki min karya yanzu Kenan bazaki iya fada min damuwarki ba ?Umma ashe zaki iya boyewa diyarki abinda ke damunki ?dan allah ki fada min meke damunki tayi mgnr Kmr zatai kuka "tabbas akwai abinda ke damuna maryama ,mutane basa da amana maryama .”
dana dawo daga ijesha na biya kamfaninmu bread in takaice miki wai dan zaman danayi agida saboda rasuwar sadam ban samu na leka ba idan kika ga barna da gali yayi sai kinyi mamaki nan ta zayyane mata komai da irin matakin data dauka akanshi "tabbas baba yayi kuskure umma daman kuma haka mutane suke kullum cikin Kuskure muke amman kiyi hakuri umma ki bashi wani dama "da wannan damar mutane suke sake kashe mutun kullum ana yi maka ana baka hakuri amman ya zakiyi umma yanuwa ne ki yafe masa umma yanzu wannan matakin da kika dauka akansa idan kika dawo dashi bana tunani zai sake aikata laifin kuma dai kice Kike koyar da na tare dake ,idan mutun yayi maka laifi ka hukunta shi sai kuma ka dawo ka yafe masa “.shike nan na hakura amman saboda ke” maryama ta kwanto jikinta tana murmushin jin dadi tace "na gode sosai umma ina qaunrki .”umma ta shafa gefen fuskata "nima ina sonki maryama "kamar ance ta kalli hannun maryama tace “menene haka a hannunki ?”
Mmn sudais💗💗💗💗💗💗
MAR'ADAMS
💖💖💖💖
💗💗💗💗💗💗
BOOK 3
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
AREWABOOKS USERNAME
AYSHAABAGUDO
bismillahirrahmanirrahim
Wannan littafin na kudi ne mai bukatar karantashi byn na kammalashi zai biya 1000 ta wannan account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan 09136918331 alert domin tabbatar da an tura domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina (Hausa bakwai ) a YouTube.
Page 31
Zaune ya’yan ummi suke a bangaren hagu da damanta a babban parlour’nta har maryam, inda aunty shahida ta dubi mami tace “mami kince zaki fad’a mana abinda ya faru jiya tsakanin baba qarami da adamcy amman munji shiru gashi har muna shirin tafiya” ke dai shahida bari ,alamarin adamcy sai addua nan mami ta shiga rat ta’bo masu abinda ya faru a yammacin jiya ,murmushin farinciki ne ya bayyana akan fuskar maryam kasancewar tana mugun qaunar halaiyarsa” she really miss his face “a halin da take ciki zaune babu abinda take muradi da kwadayin gani kamar ta d’aura kwayar idanunta akanshi dan tayi mugun kewar fuskarsa da komai nashi ita fa tana ji aranta dan shi kawai take numfashi acikin duniyar nan ,ita fa duk abinda yake mata bai ta’ba rage digo d’aya acikin soyayyr da take masa ba, hassalima sai qaruwa da soyayyarsa take acikin zuciyarta ,haka kuma duk yanayinsa da abubu wansa da yake ma mutane da wanda yake mata bai ta’ba ‘bata mata ran da taji wai zata iya daina son shi ba. duk abinda yayi ma burgeta yake shiyasa tana jin rashin dadi aranta da ba namiji zata haifa masa ba .
dan zata so ta haifa masa yaro mai kama dashi sak da irin halaiyarsa idan ma da hali ya zartashi akomai
mami tana gama qarasa mganrta ta mike tsaye tace dasu tana zuwa ta nufi parlour’nta na biyu ta barsu zaune inda nana hauwa’u ta soma nata bayani daki daki“.“nifa ba hayaniyar da’aka yi jiya tafi komai damuna ba kamar fuskar yarinyar nan da’aka yi presentation daita .”
“Wallahi idan Kunga yadda yaya ya rungume yarinyar nan ajikinsa cike da tsananin kulawa da soyayya sai abun ya firgitaku .jin haka yasa maryam ta d’ago kanta da sauri gabanta na wani irin fad’uwa da matsanancin qarfi ta tsurawa nana hauwa’u eye’s dinta “runguma kuma !”ta tambayi kanta zuciyarta na wani irin tsinkewa da zafi yayinda har lokacin idanunta kyam akan nana hauwa’u gabad’ayansu suka natsu suna sauraron bayanin nana hauwa’u “wallahi aunty shahida wannan yarinyar da wahala ba yarinyar mafarkin yaya bace, kunsan ni na ta’ba ganin zanen hotonta akan table a parlour’nsa amman sau d’aya ne“.ko yanzu kuka gan yarinyar nan ,matukar kun ta’ba ganin zanenta zaku tabbatar da cewar itace yarinyar mafarkinsa ”na shiga ukuna !maryam ta fad’a acikin ranta hankalinta na tashi “tabbas nima na ta’ba ganin zanen hotonta a tsarka wuyansa amman a yanzu gaskiya na manta yadda kamanin fuskar yarinyar take dan cikin tsananin fushi naga hoton alokacin “maryam ta waiga ta kalli aunty shahida qirjinta na bugawa “kallo d’aya zaka wa maryam ka fahimci hankalinta yayi matuqar tashi da jin wannan mummunar labari gabad’aya annurin fuskarta ya d’auke “kada fa maganar sister ta zamo gaskiya yarinyar mafarkinsa ce ?”ai kuwa idan ya tabbatar itace da tata rayuwarta taza qarshe ina zata saka kanta ?”dame zataji ?”tasan shikenan har abada bazata sake rayuwa dashi ba .”babu ita azahiri ma yaki amsarta amatsayin matarsa ina ga ta bayyana ?.”duk tunaninta a yanzu da hope dinta akan cikin jikinta ne jira kawai take ta haifa masa babyn jikinta taga yadda zai yi raact ,zai cigaba da nuna mata qiyayya ne da babynsa ko kuwa zuciyarsa zata saduda ya kar’bi abinda ta haifa masa sai ga wani sabon tashin hankali ya kunno kai .”
“yanzu tunda yarinyar maakaciyarsa ce kamata
yayi mu nemeta muganta a zahiri domin tabbatar da gaskiyar da muke nema kafin musan matakin da zamu d’auka akai ai yadda bai bar maryam ta samu natsuwa da kwanciyar hankali ba wallahil azim shima babu shegiyar yarinyar da zai ji dadin zama daita .”suna cikin tautaunawa suka jiyo sallamarsa wanda yayi aciki kuma itace ta katse masu maganar da suke nan take kowacce ta had’eye maganarta cike da tsoro mai tsanani , ahankali ya qaraso cikin parlour’n ya tsaya ,cike da natsuwa yake dubansu fuskarsa a matukar had’e kamar koda yaushe yayinda maryam take dubansa hankalinta na sake tashi “ kawai tunanin yadda zata ga yarinyar take ji take sam ba abu bane mai yuwu ace mafarkinsa ta bayana ,dan bata ta’ba ganin yadda mafarki irin nasa ya zama gaske ba .”yana tsaye yana dubansu cike da zarginsu kira ya shigo cikin daya daga cikin wayoyinsa.ya d’aga yana amsa kiran mami ta dawo parlour’n ta zauna a inda ta tashi tana dubansa a tsanake "Eh muna bada wa !okay zaku iya had’uwa da ahmed zai yi maku qarin bayani akai alright zan maka text din numbersa “. yana gama fadar haka ya katse kiran "ahankali ya motsa lip’s dinsa mami kawai ya gaisar batare daya sake duban sha shin inda yanuwansa suke zaune suna kallonsa ba bare yayi ma har yayi tunanin gaishesu .” zabiba da nana hauwa’u ne suka gaishesa cike da tsoro ,suma kuma bai amsa ba sai faman cin magani yake dan jikinsa ya bashi maganrsa suke abinda suka kasa fahimta ne kenan shi bazai hanasu suyi magana akanshi ba amman ya tsani yaga suna maganrsa agaban wannan yarinyar maryam dan ganinsa wannan raini ne .”
Kallonsa kawai suka cigaba da yi fuskarshi babu annuri, kullum fuska kamar wanda yake cin fushi aunty Khadija tayi maganar a qasan makoshinta
d’an qaramin tsaki yaja kana ya juya a natse ya nufi step yana taku cike da jin kai da isa suka bisa da kallo kamar su saka kuka dan ‘bacin ran da suka gani a saman fuskarshi yayi mugun d’aga masu hankali “mami ta kallesu d’aya bayan d’aya tace "ya naga duk kunyi wani iri haka ?”wallahi mami bama jin dadin yadda adamcy yake nuna mana ki duba fa kigani mu yayyensa ko kallo bamu ishesa ba ,kannensa kuma sun gaishesa yaki amsawa “inji cewar aunty shahida “bai kyauta ba amman ai wannan ba komai bane acikin halinsa da kuka sani me zai hana ku manta da wannan damuwar ku cigaba tsabgoginku tunda kunsan halinsa dan tunda akayi hatsaniyar nan jiya kafin ya dawo daidai sai an d’an kwana biyu ni kaina akwai magana mai mahimanci da nake son mu tautauna dashi amman na barshi har zuwa nan da kwana biyu ,aunty khadija ta soma magana rai a bace “yanzu mami kina ganin wannan wulakanci nashi ba komai bane ?”gsky mami ke kike ganin ba komai bane amman mu agurimu komai ne danuwan mu ne fa “?kuma shi kad’ai Allah ya bamu namiji amman ace bai d’aukemu abakin komai ba .”
Umma tayi firgigib ta dawo haiyacinta yace "a'a yaushe kka dawo ban sani ba ?zo ki zauna ki huta kinji diyata ta zagayo daita gabanta ta zaunar daita akan dogon table din dake gabanta tana murmushi "me Ke faruwa ne umma tun jiya na lura bakya cikin farinciki?"meke damunki babu abinda ke damuna kawai dai kaina ke d'an min ciwo umma wannna ba ciwon kai kawai bane akwia abunda ke damunki baki saba boye min komai ba idan kika boye min zanji babu dadi umma dan allah ki fada meke damunki ?nace babu komai bari na kawo miki abinci kici nasan kin gaji dayawa ".umma karki min karya yanzu Kenan bazaki iya fada min damuwarki ba ?Umma ashe zaki iya boyewa diyarki abinda ke damunki ?dan allah ki fada min meke damunki tayi mgnr Kmr zatai kuka "tabbas akwai abinda ke damuna maryama ,mutane basa da amana maryama .”
dana dawo daga ijesha na biya kamfaninmu bread in takaice miki wai dan zaman danayi agida saboda rasuwar sadam ban samu na leka ba idan kika ga barna da gali yayi sai kinyi mamaki nan ta zayyane mata komai da irin matakin data dauka akanshi "tabbas baba yayi kuskure umma daman kuma haka mutane suke kullum cikin Kuskure muke amman kiyi hakuri umma ki bashi wani dama "da wannan damar mutane suke sake kashe mutun kullum ana yi maka ana baka hakuri amman ya zakiyi umma yanuwa ne ki yafe masa umma yanzu wannan matakin da kika dauka akansa idan kika dawo dashi bana tunani zai sake aikata laifin kuma dai kice Kike koyar da na tare dake ,idan mutun yayi maka laifi ka hukunta shi sai kuma ka dawo ka yafe masa “.shike nan na hakura amman saboda ke” maryama ta kwanto jikinta tana murmushin jin dadi tace "na gode sosai umma ina qaunrki .”umma ta shafa gefen fuskata "nima ina sonki maryama "kamar ance ta kalli hannun maryama tace “menene haka a hannunki ?”
Mmn sudais💗💗💗💗💗💗
MAR'ADAMS
💖💖💖💖
💗💗💗💗💗💗
BOOK 3
*AYSHA A BAGUDO*
WATTPAD @HAUESH
AREWABOOKS USERNAME
AYSHAABAGUDO
bismillahirrahmanirrahim
Wannan littafin na kudi ne mai bukatar karantashi byn na kammalashi zai biya 1000 ta wannan account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a turawa wannan 09136918331 alert domin tabbatar da an tura domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina (Hausa bakwai ) a YouTube.
Page 31
Zaune ya’yan ummi suke a bangaren hagu da damanta a babban parlour’nta har maryam, inda aunty shahida ta dubi mami tace “mami kince zaki fad’a mana abinda ya faru jiya tsakanin baba qarami da adamcy amman munji shiru gashi har muna shirin tafiya” ke dai shahida bari ,alamarin adamcy sai addua nan mami ta shiga rat ta’bo masu abinda ya faru a yammacin jiya ,murmushin farinciki ne ya bayyana akan fuskar maryam kasancewar tana mugun qaunar halaiyarsa” she really miss his face “a halin da take ciki zaune babu abinda take muradi da kwadayin gani kamar ta d’aura kwayar idanunta akanshi dan tayi mugun kewar fuskarsa da komai nashi ita fa tana ji aranta dan shi kawai take numfashi acikin duniyar nan ,ita fa duk abinda yake mata bai ta’ba rage digo d’aya acikin soyayyr da take masa ba, hassalima sai qaruwa da soyayyarsa take acikin zuciyarta ,haka kuma duk yanayinsa da abubu wansa da yake ma mutane da wanda yake mata bai ta’ba ‘bata mata ran da taji wai zata iya daina son shi ba. duk abinda yayi ma burgeta yake shiyasa tana jin rashin dadi aranta da ba namiji zata haifa masa ba .
dan zata so ta haifa masa yaro mai kama dashi sak da irin halaiyarsa idan ma da hali ya zartashi akomai
mami tana gama qarasa mganrta ta mike tsaye tace dasu tana zuwa ta nufi parlour’nta na biyu ta barsu zaune inda nana hauwa’u ta soma nata bayani daki daki“.“nifa ba hayaniyar da’aka yi jiya tafi komai damuna ba kamar fuskar yarinyar nan da’aka yi presentation daita .”
“Wallahi idan Kunga yadda yaya ya rungume yarinyar nan ajikinsa cike da tsananin kulawa da soyayya sai abun ya firgitaku .jin haka yasa maryam ta d’ago kanta da sauri gabanta na wani irin fad’uwa da matsanancin qarfi ta tsurawa nana hauwa’u eye’s dinta “runguma kuma !”ta tambayi kanta zuciyarta na wani irin tsinkewa da zafi yayinda har lokacin idanunta kyam akan nana hauwa’u gabad’ayansu suka natsu suna sauraron bayanin nana hauwa’u “wallahi aunty shahida wannan yarinyar da wahala ba yarinyar mafarkin yaya bace, kunsan ni na ta’ba ganin zanen hotonta akan table a parlour’nsa amman sau d’aya ne“.ko yanzu kuka gan yarinyar nan ,matukar kun ta’ba ganin zanenta zaku tabbatar da cewar itace yarinyar mafarkinsa ”na shiga ukuna !maryam ta fad’a acikin ranta hankalinta na tashi “tabbas nima na ta’ba ganin zanen hotonta a tsarka wuyansa amman a yanzu gaskiya na manta yadda kamanin fuskar yarinyar take dan cikin tsananin fushi naga hoton alokacin “maryam ta waiga ta kalli aunty shahida qirjinta na bugawa “kallo d’aya zaka wa maryam ka fahimci hankalinta yayi matuqar tashi da jin wannan mummunar labari gabad’aya annurin fuskarta ya d’auke “kada fa maganar sister ta zamo gaskiya yarinyar mafarkinsa ce ?”ai kuwa idan ya tabbatar itace da tata rayuwarta taza qarshe ina zata saka kanta ?”dame zataji ?”tasan shikenan har abada bazata sake rayuwa dashi ba .”babu ita azahiri ma yaki amsarta amatsayin matarsa ina ga ta bayyana ?.”duk tunaninta a yanzu da hope dinta akan cikin jikinta ne jira kawai take ta haifa masa babyn jikinta taga yadda zai yi raact ,zai cigaba da nuna mata qiyayya ne da babynsa ko kuwa zuciyarsa zata saduda ya kar’bi abinda ta haifa masa sai ga wani sabon tashin hankali ya kunno kai .”
“yanzu tunda yarinyar maakaciyarsa ce kamata
yayi mu nemeta muganta a zahiri domin tabbatar da gaskiyar da muke nema kafin musan matakin da zamu d’auka akai ai yadda bai bar maryam ta samu natsuwa da kwanciyar hankali ba wallahil azim shima babu shegiyar yarinyar da zai ji dadin zama daita .”suna cikin tautaunawa suka jiyo sallamarsa wanda yayi aciki kuma itace ta katse masu maganar da suke nan take kowacce ta had’eye maganarta cike da tsoro mai tsanani , ahankali ya qaraso cikin parlour’n ya tsaya ,cike da natsuwa yake dubansu fuskarsa a matukar had’e kamar koda yaushe yayinda maryam take dubansa hankalinta na sake tashi “ kawai tunanin yadda zata ga yarinyar take ji take sam ba abu bane mai yuwu ace mafarkinsa ta bayana ,dan bata ta’ba ganin yadda mafarki irin nasa ya zama gaske ba .”yana tsaye yana dubansu cike da zarginsu kira ya shigo cikin daya daga cikin wayoyinsa.ya d’aga yana amsa kiran mami ta dawo parlour’n ta zauna a inda ta tashi tana dubansa a tsanake "Eh muna bada wa !okay zaku iya had’uwa da ahmed zai yi maku qarin bayani akai alright zan maka text din numbersa “. yana gama fadar haka ya katse kiran "ahankali ya motsa lip’s dinsa mami kawai ya gaisar batare daya sake duban sha shin inda yanuwansa suke zaune suna kallonsa ba bare yayi ma har yayi tunanin gaishesu .” zabiba da nana hauwa’u ne suka gaishesa cike da tsoro ,suma kuma bai amsa ba sai faman cin magani yake dan jikinsa ya bashi maganrsa suke abinda suka kasa fahimta ne kenan shi bazai hanasu suyi magana akanshi ba amman ya tsani yaga suna maganrsa agaban wannan yarinyar maryam dan ganinsa wannan raini ne .”
Kallonsa kawai suka cigaba da yi fuskarshi babu annuri, kullum fuska kamar wanda yake cin fushi aunty Khadija tayi maganar a qasan makoshinta
d’an qaramin tsaki yaja kana ya juya a natse ya nufi step yana taku cike da jin kai da isa suka bisa da kallo kamar su saka kuka dan ‘bacin ran da suka gani a saman fuskarshi yayi mugun d’aga masu hankali “mami ta kallesu d’aya bayan d’aya tace "ya naga duk kunyi wani iri haka ?”wallahi mami bama jin dadin yadda adamcy yake nuna mana ki duba fa kigani mu yayyensa ko kallo bamu ishesa ba ,kannensa kuma sun gaishesa yaki amsawa “inji cewar aunty shahida “bai kyauta ba amman ai wannan ba komai bane acikin halinsa da kuka sani me zai hana ku manta da wannan damuwar ku cigaba tsabgoginku tunda kunsan halinsa dan tunda akayi hatsaniyar nan jiya kafin ya dawo daidai sai an d’an kwana biyu ni kaina akwai magana mai mahimanci da nake son mu tautauna dashi amman na barshi har zuwa nan da kwana biyu ,aunty khadija ta soma magana rai a bace “yanzu mami kina ganin wannan wulakanci nashi ba komai bane ?”gsky mami ke kike ganin ba komai bane amman mu agurimu komai ne danuwan mu ne fa “?kuma shi kad’ai Allah ya bamu namiji amman ace bai d’aukemu abakin komai ba .”