Sashe 91
Mar'adams Part 3 Complete Hausa Novel · about 7 min read
“Cikin tsananin tashin hankali mami ta mike tsaye ta soma taku tana dubansa da ciwon nashi har ta qaraso inda yake zaune ta zauna kusa dashi tana kallon bandage din dake nad’e ahannunsa kafin ahankali tace “adamcy garin yaya kaji ciwo a hannunka?”shiru yayi mata tare da kamo lip’s dinsa na kasa ya soma cizawa yana tunanin abd zai fad’a mata “kamin magana mana ?”numfashi ya sauke yana bud’e idanunshi sai daya d’an fito da harshensa kad’an ya lashi lip’s dinsa sannan ya fara magana a kasalance “wani abu ne ya faru yau a office kin san halin naki shine fa bansan yadda akayi ba kawai naji na samu wannan ciwon “kai da wa?”yaji tai masa tambayr ta qasan idanunshi ya d’auki kallonta “nace kai dawa kukayi rigima? ta tambayesa tana mai tsaresa da kwayar idanunta hakan nan ya tsinci kansa da cewa “.maryama .”!
“Maryama .” mami ta furta sunan sai da mami ta furta sunan sannan ya fahimci yayi kuskuren ambatar sunanta dan haka ya kai hannunsa ya shafa sumar kanshi yana cewa “wani suna na kira yanzu ?”maryama kace !”numfashi yaja da qarfi ya sauke yana kawar da kanshi gefe “.wni irin yanayi mami ta tsinci kanta ciki na tsananin damuwa “amman me faru tsakaninka daita haka ?”.
ba wani abu bane sweetheart kawai dai ….“sai dai yayi shiru ya kasa qarasa maganarsa “ban gane ba wani abu bane kawai dai ?”yarinya tayi maka illa haka amman kace ba wani abu bane ?”mami tayi maganar cikin tsananin ‘bacin rai “wallahi adamcy kasan abinda kakeyi na fahimci kana boye min abubu wa akan yarinyar nan abinda baka saba min ba aman yanzu duk shi kake min kuma duk akanta ne .yanzu data kasheka fa ?”d’an zaro idanunshi yayi “eh !”mana ai na d’auka tana da hankali she dai bata dashi idan ba haka ba komai zaka mata yanzu ya dace ta ji maka ciwo?”
”yanzu daya zamo silar mutu warka fa “no sweatheart karki yi wannan tunanin kawai dai tsautsayi ne amman kwata kwata bata da laifi idan akwai mai laifi to ni ne domin ni jiwa kaina ciwo .”yana gama fad’ar haka ya mike ya nufi hanyar step mami tabi shi da kallo tana jin zafi aranta dan kwatakwata
Bata qaunar abinda zai ta’ba lafiyar yaranta most especially shi .”
Bangaren maryama tsayuwa ta cigaba yi cikin matsanancin tashin hankali “maryama shiga mota muje ko.”! “madam some tace daita tana qoqarin bud’e mata gidan gaba dan ita kam ta gaji da tsayuwa madadin maryama ta shiga sai ma ta juya ahankali ta soma tafiya tana cewa “bari naje na d’auko jakata.” madam some tabi bayanta da kallo batare da tace mata koma ba sai dai zuciyarta cike take fal da jin tausayinta .
maryama bata wani jima ba ta dawo makale da jakarta ta shiga gaban mota ta zauna tare da takure jikinta waje d’aya tana goge hawaye idanunta inda tuni madam some ta shge mazaunin direba.”hankali suke tafiya hawaye kawai maryama take gogewa yayinda madam some take faman sauke ajiyar zuciya akaro na barkatai had’e da sake rike stearing mota tana kallon agogon dake d’aure da tsintsiyar hannunta.”a fakaice madam some ta kalleta ta gefen ido sannan ta maida hankalinta akan tuki “Ina ganin ya dace ki bar kukan nan haka idan ba haka ba mutanen gidanku zasu fahimci akwai damuwa atattare dake .“kamar kar madam some ta fad’a haka hawaye suka shiga turereniyar zubowa daga cikin idanunta “shine babban tashin hankalina ma.” “bana son yan gidanmu su san halin da nake ciki “ai kuwa babu abinda zai hana basu fahimta ba da wannan kukan da kike “nasan kina wannan kukan ne dan kar su ga hotunanku da mr ata to fa ba lallai su gani ba tunda ni a fahimtata iyamu kawai ake son mu gani “dan Allah ma ki taimakeni kar hotunan nan su fita idan suka fita bansan ya zanyi da rayuwata ba, tun farko na fara rayuwata ne acikin qunci ban san wani abu wai shi farinciki ba sai daga bayan nan ne na d’an samu sausaucin rayuwata ki taimakeni banason na koma baya “is okay maryama ki bar kuka ki bar komai a hannun sir da sannu zai gano komai dan nasan bazai bar abun ya tafi haka ba, ko babu komai dole zai qare mutuncinsa dan haka ki kwantar da hankali ki share karki nuna alamar akwai wata matsla ,maryama ta gyad’a mata kai tana qoqarin saisaita kanta .har suka isa unguwarsu maryama madam some na kwantar mata da hankali .”
“Tunda maryama ta isa gida ta kasa aiwatar da komai duk da tana ta qoqarin kawar da damuwar dake tattare daita sai dai kallo d’aya zaka mata ka tabbatar da bata cikin natsuwa da kwanciyar hankalinta minti minti take sauke naunayen ajiyar zuciya ,kuma irin wanda yake fitowa daga kasan zuciya umma sarai ta fahimceta dan haka ma ta isketa ta tamvayeta amman tsananin zurfin ciki irin na maryama ta kasa cewa daita komai ,ganin tunani zai mata yawa kuma hakan zai iya barin hankalin umma yaki kwanciya yasa ta d’auko littafi ta dawo parlour ta zauna tana dubawa wanda hakan bai rage mata komai daga cikin d’igon damuwar da take cunkushe a zuciyarta ba.”
ahankali take bin littafin tana goge hawayen dake tsiyaya a gefen idanunta ta d’auki kusan mintuna talatin tana zaune tana duba littafin da babu abinda take fahimta aciki idanuwanta sukai mata nauyi sosai saka makon abu biyu da suka had’e mata waje d’aya bacci da kuma damuwarta. anan ta zame ta kwanta akan kujera tare da yin shiru tana zance zuci “ko a wani hali mr ata yake ?”ko me ya iske a gidansu ?”haka nan take jin ya dace ace ya kirata yaji halin da take ciki, ko tana tare da matsala ko akasin hk?” dan tabbas ya kamata ya kirata yaji yata qare ta iske an turo hotunansu gidansu ko kuwa amman ya shareta “wato kowa yaji da damuwarsa.”
sannu ahankali bacci ya d’auketa da tunanin mr ata acikin ranta ,acikin bacci ne taji ana shafata ana mata massagin jikinta ana mata magana cikin wani irin salo.”ahankali ta bud’e idanunta ganin mr ata tayi manne ajikinta,ya d’aura kanta adaidai damtsen hannunsa yayinda bakinta ke daidai nipples dinsa ,ta d’ago kanta zuwa fuskarsa, janyota yayi jikinsa sosai yana cigaba da shafa sansar jikinta “kina dani ki daina damun kanki too much duk wanda ya ta’ba min ke zanji dashi “zare jikinta tayi daga nashi ta tashi zaune tana girgiza masa kai tana share hawaye tace “kai din ba nawa bane taya zan yarda da Kai ?”
ya janyota zuwa jikinsa yayi mata kyakkwan runguma a faffad’an qirjinsa“ki yarda dani“!
ya fad’a yana d’aura lips dinsa akan nata cike da shagwaba tace “ni dai kataimakeni “ya cusa kanshi a qirjinta yana cewa “zanyi komai dan bana son ganinki kina kuka.” ahankali ta dinga jin yana sarrafata cikin mafarki ita dai bata san ya’akayi taje d’akinta ba sai farkawa tayi da misalin qarfe hudu na dare da wasu mintuna ta ganta kwance a d’aki .”
ahankali ta mike zaune bakinta dauke da addaur tashi a bacci tana sauke numfashi ta godewa da mafarki tayi ba gaske bane komawa tayi ta kwanta lamo tana tariyo abubuwan da suka faru acikin mafarkinta tana kwance tana juyi har aka fara kiran sallah ta tashi ta matso kad’an ta zuro qafafuwanta duka qasa sannan gangar jikinta ya biyo baya kai tsaye bayi ta shiga tai wanka ta d’auro alwala ta fito ta sanya doguwar riga da hijab ta qarasa inda daddamar sallarta take shimfide kamar koda yaushe ta soma gabatar da raka’atani fajiri byn ta idar ta mike tai sallah bayan ta idar sallah bata mike ba ta soma azkar sannan ta janyo alqurani ta soma karatu cikin surataul ahraf har zuwa karfe shida daidai sannna ta rufe alqurni ta samu waje ta kwanta a kasa kasance war har lokacin akwai bacci acikin idanunta,nan take wani bacci yayi awon gaba daita kusan yadda baccin safe yake bare ya hade mata da gajiyar zuwa aiki da tarin damuwa bata dade tana bacci ba ta tashi tana miqa tana duba lokaci “takwas da wasu mintuna da sauri ta soma shirin zuwa office bata wani jima ba ta fito kai tsaye falo ta wuce inda ta iske umma zaune .”
“Maryama .” mami ta furta sunan sai da mami ta furta sunan sannan ya fahimci yayi kuskuren ambatar sunanta dan haka ya kai hannunsa ya shafa sumar kanshi yana cewa “wani suna na kira yanzu ?”maryama kace !”numfashi yaja da qarfi ya sauke yana kawar da kanshi gefe “.wni irin yanayi mami ta tsinci kanta ciki na tsananin damuwa “amman me faru tsakaninka daita haka ?”.
ba wani abu bane sweetheart kawai dai ….“sai dai yayi shiru ya kasa qarasa maganarsa “ban gane ba wani abu bane kawai dai ?”yarinya tayi maka illa haka amman kace ba wani abu bane ?”mami tayi maganar cikin tsananin ‘bacin rai “wallahi adamcy kasan abinda kakeyi na fahimci kana boye min abubu wa akan yarinyar nan abinda baka saba min ba aman yanzu duk shi kake min kuma duk akanta ne .yanzu data kasheka fa ?”d’an zaro idanunshi yayi “eh !”mana ai na d’auka tana da hankali she dai bata dashi idan ba haka ba komai zaka mata yanzu ya dace ta ji maka ciwo?”
”yanzu daya zamo silar mutu warka fa “no sweatheart karki yi wannan tunanin kawai dai tsautsayi ne amman kwata kwata bata da laifi idan akwai mai laifi to ni ne domin ni jiwa kaina ciwo .”yana gama fad’ar haka ya mike ya nufi hanyar step mami tabi shi da kallo tana jin zafi aranta dan kwatakwata
Bata qaunar abinda zai ta’ba lafiyar yaranta most especially shi .”
Bangaren maryama tsayuwa ta cigaba yi cikin matsanancin tashin hankali “maryama shiga mota muje ko.”! “madam some tace daita tana qoqarin bud’e mata gidan gaba dan ita kam ta gaji da tsayuwa madadin maryama ta shiga sai ma ta juya ahankali ta soma tafiya tana cewa “bari naje na d’auko jakata.” madam some tabi bayanta da kallo batare da tace mata koma ba sai dai zuciyarta cike take fal da jin tausayinta .
maryama bata wani jima ba ta dawo makale da jakarta ta shiga gaban mota ta zauna tare da takure jikinta waje d’aya tana goge hawaye idanunta inda tuni madam some ta shge mazaunin direba.”hankali suke tafiya hawaye kawai maryama take gogewa yayinda madam some take faman sauke ajiyar zuciya akaro na barkatai had’e da sake rike stearing mota tana kallon agogon dake d’aure da tsintsiyar hannunta.”a fakaice madam some ta kalleta ta gefen ido sannan ta maida hankalinta akan tuki “Ina ganin ya dace ki bar kukan nan haka idan ba haka ba mutanen gidanku zasu fahimci akwai damuwa atattare dake .“kamar kar madam some ta fad’a haka hawaye suka shiga turereniyar zubowa daga cikin idanunta “shine babban tashin hankalina ma.” “bana son yan gidanmu su san halin da nake ciki “ai kuwa babu abinda zai hana basu fahimta ba da wannan kukan da kike “nasan kina wannan kukan ne dan kar su ga hotunanku da mr ata to fa ba lallai su gani ba tunda ni a fahimtata iyamu kawai ake son mu gani “dan Allah ma ki taimakeni kar hotunan nan su fita idan suka fita bansan ya zanyi da rayuwata ba, tun farko na fara rayuwata ne acikin qunci ban san wani abu wai shi farinciki ba sai daga bayan nan ne na d’an samu sausaucin rayuwata ki taimakeni banason na koma baya “is okay maryama ki bar kuka ki bar komai a hannun sir da sannu zai gano komai dan nasan bazai bar abun ya tafi haka ba, ko babu komai dole zai qare mutuncinsa dan haka ki kwantar da hankali ki share karki nuna alamar akwai wata matsla ,maryama ta gyad’a mata kai tana qoqarin saisaita kanta .har suka isa unguwarsu maryama madam some na kwantar mata da hankali .”
“Tunda maryama ta isa gida ta kasa aiwatar da komai duk da tana ta qoqarin kawar da damuwar dake tattare daita sai dai kallo d’aya zaka mata ka tabbatar da bata cikin natsuwa da kwanciyar hankalinta minti minti take sauke naunayen ajiyar zuciya ,kuma irin wanda yake fitowa daga kasan zuciya umma sarai ta fahimceta dan haka ma ta isketa ta tamvayeta amman tsananin zurfin ciki irin na maryama ta kasa cewa daita komai ,ganin tunani zai mata yawa kuma hakan zai iya barin hankalin umma yaki kwanciya yasa ta d’auko littafi ta dawo parlour ta zauna tana dubawa wanda hakan bai rage mata komai daga cikin d’igon damuwar da take cunkushe a zuciyarta ba.”
ahankali take bin littafin tana goge hawayen dake tsiyaya a gefen idanunta ta d’auki kusan mintuna talatin tana zaune tana duba littafin da babu abinda take fahimta aciki idanuwanta sukai mata nauyi sosai saka makon abu biyu da suka had’e mata waje d’aya bacci da kuma damuwarta. anan ta zame ta kwanta akan kujera tare da yin shiru tana zance zuci “ko a wani hali mr ata yake ?”ko me ya iske a gidansu ?”haka nan take jin ya dace ace ya kirata yaji halin da take ciki, ko tana tare da matsala ko akasin hk?” dan tabbas ya kamata ya kirata yaji yata qare ta iske an turo hotunansu gidansu ko kuwa amman ya shareta “wato kowa yaji da damuwarsa.”
sannu ahankali bacci ya d’auketa da tunanin mr ata acikin ranta ,acikin bacci ne taji ana shafata ana mata massagin jikinta ana mata magana cikin wani irin salo.”ahankali ta bud’e idanunta ganin mr ata tayi manne ajikinta,ya d’aura kanta adaidai damtsen hannunsa yayinda bakinta ke daidai nipples dinsa ,ta d’ago kanta zuwa fuskarsa, janyota yayi jikinsa sosai yana cigaba da shafa sansar jikinta “kina dani ki daina damun kanki too much duk wanda ya ta’ba min ke zanji dashi “zare jikinta tayi daga nashi ta tashi zaune tana girgiza masa kai tana share hawaye tace “kai din ba nawa bane taya zan yarda da Kai ?”
ya janyota zuwa jikinsa yayi mata kyakkwan runguma a faffad’an qirjinsa“ki yarda dani“!
ya fad’a yana d’aura lips dinsa akan nata cike da shagwaba tace “ni dai kataimakeni “ya cusa kanshi a qirjinta yana cewa “zanyi komai dan bana son ganinki kina kuka.” ahankali ta dinga jin yana sarrafata cikin mafarki ita dai bata san ya’akayi taje d’akinta ba sai farkawa tayi da misalin qarfe hudu na dare da wasu mintuna ta ganta kwance a d’aki .”
ahankali ta mike zaune bakinta dauke da addaur tashi a bacci tana sauke numfashi ta godewa da mafarki tayi ba gaske bane komawa tayi ta kwanta lamo tana tariyo abubuwan da suka faru acikin mafarkinta tana kwance tana juyi har aka fara kiran sallah ta tashi ta matso kad’an ta zuro qafafuwanta duka qasa sannan gangar jikinta ya biyo baya kai tsaye bayi ta shiga tai wanka ta d’auro alwala ta fito ta sanya doguwar riga da hijab ta qarasa inda daddamar sallarta take shimfide kamar koda yaushe ta soma gabatar da raka’atani fajiri byn ta idar ta mike tai sallah bayan ta idar sallah bata mike ba ta soma azkar sannan ta janyo alqurani ta soma karatu cikin surataul ahraf har zuwa karfe shida daidai sannna ta rufe alqurni ta samu waje ta kwanta a kasa kasance war har lokacin akwai bacci acikin idanunta,nan take wani bacci yayi awon gaba daita kusan yadda baccin safe yake bare ya hade mata da gajiyar zuwa aiki da tarin damuwa bata dade tana bacci ba ta tashi tana miqa tana duba lokaci “takwas da wasu mintuna da sauri ta soma shirin zuwa office bata wani jima ba ta fito kai tsaye falo ta wuce inda ta iske umma zaune .”