Sashe 8
Inso Cuta Ne Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Aah affuwan" sahura ta fada tana Murmushi ta karasa ta ajiye dan karamin plast din tana kallon jannarht dake chin chips din dan tuni ummih ta fara bata a baki. "Anty jannarht kinyi kyau harkinma gaji da kyau"
Dariya anty jannarht Saura kadan ta shake tace "kai sahura abun harda zolaya..daman ana gajiyane da kyau banda abunki sahura"
Darawa ummih tayi tace "eh mna kyaunne yayi yawa ai bawani zolaya"
Sahura dake hada mata lipton a cup tace "wlhy anty jannarht duk duniya banga me kyaunkiba"
Murmushi anty jannarht tayi tace "ya isa malama kada kaina ya fashe"
Dariya sukayi dukkansu. Sahura ta gama hada lipton din tabawa jannarht ta amsa tafara korawa dashi. Seda taci chips and egg dinta takoshi kna tashiga toilet ta kuskure bakinta sahura ta kwashe komi takai kiching bajimawa tadawo a lokacin anty jannarht tasa hijjb dinta wanda yadau guga fuskarta, tafitou tayi kyau ummih tana tayata hada kan yan komatsanta sahura ta daukar mata.
Suka fitou a tare key din motarta ne kawai a hannunta amma hatta system dinta da bag dinta da wayoyinta yana gun sahura a tare suka sauko kasan aikou da gudu janan dake zaune a falo ta rugu zata rungumeta hannunta duk maiko ummih ta dauketa saboda kada tashafawa jannarht din maikon.
"Ummih dakin kyaleta " Jannarht ta fada tana kallon janan din cike da so.
"Jikinta maiko ga karnin egg nasanki darashin son karni"
A tare suka fitou harabar gidan talle me guga da bawa flower ruwa da wanke motoci yakaraso a guje yagaidasu suka amsa cike da mutumta juna. "Talle ka goge motocin de kou"
"Eh hajiya Jannarht"
Mika mishi key tayi tace "fitomin da bakarcan" amsa yayi yafito samata da 4matic ce me matukar kyau da tsaruwa.
Suna tsaye suna hira da ummih talle yakawo motar dai dai inda suke yafitou ya amshi kyn hannun sahura yasa a motar sahurar takoma ciki tadauko kula wadda take dauke da abincin Jannarht din daman tana tafiya da abinci friday ne bata zuwa dashi. Saka mata a motar sahurar tayi . Har bakin motor suka rakota talle yabata key din ta amsa ummih ta bude mata motar kiss ta mannama ummih a goshi ta Mannnama janan a lips sahura ta matso tace "anty jannarht nifa.." Murmushi anty jannarht tayi tace "wai inbanyi mikiba aina bani sahura" a goshi ta manna mata kiss din itama kna tashiga, motar ummih nata jero mata adduarh tana ameen taja motar tabar gidan. Seda sukaga, tafiyarta, sannan suka juya harzasu shige cikin falon ummih tadawo ta tambayi Talle ina baba me gadi talle yace " aiya fita gun malam tsammani beda lafia" mlm tsammani a cikin gari yake abokin baba me gadine.
"Ayyah allah yabashi lafia ummih tace hadi dajuyawa takoma ciki.
Giwa hospital ta tsaya tayi operation kna tawuce aa hospital dake malali. Kafin ta isa sunyi waya da ummih yakai sau hudu.
Byn ta isa daman qa idane seta bawa masu gadin kowa 2000 nacin abincinsu ita kadaice keyi musu adalcinnan a cikin likitocin asibitin hknne yasa sukeji da ita.
**
Washegari kouda HAMMAD yatashi seda yayi breakfast kna shida anwar suka nufi bangaren su.
11:am a falon Sukaga mommah tana breakfast a kn dining se faman wahalar da masu aiki takeyi domin a breakfast setaci abinci kala goma bawani ci takeyiba amma zatasa a dafa kadade dantalaka, yahuta. Nasreen na gefenta itama anata fama da nata aikin don itama sam babu imani a tare da ita halinta halin mommah.
Karasowa sukayi dining area din gaban anwar nata faduwa, shifa daman beda yadda zeyine yake zuwa bangaren sometime shi HAMMAD dinne ke takurashi suzo taren.
Ido tabisu dashi suna sanye da kananan kaya. kayan kala dayane suka sanya.
Tsugunnawa anwar yayi yace "mommah ina kwana"
Yi tayi kmr batajiba HAMMAD yace "mommah bakiji ana gaidakiba"
Harara ta galla mishi ta amsa ciki ciki. "Gud morning mommah"
Bnza tayi mishi anwar kam daman yasaba da halinta.
"Su yaya HAMMAD ina aka kwana" cewar nasreen cike da rashin kunya.
wani kallon ya watsa mata aikou tashiga taitayinta.
HAMMAD ne ya mikawa mommah leda yace "gashi inji anwar tsarabar ki" yafada tare da ajiyewa a gabanta. "Daukeminshi a gabana nasan shi anwar din yasan ni gaba da baya ba daga gidan matsiyata na fitouba. "
[10/30, 3:47 PM] +234 803 727 9133: 🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯
*IN SO CUTA NE* 13
🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯
*HAQURI MAGANI NE* ❤️
Story pruducer and directer SA'ADATU BINTU ABDULLAHI✍🏼 (marubucyr Boyeyyen al'amari)
Writing farhana fahad maman namlah✍🏼
*YAR MUTAN NIGER*
Littafin na kudine game bukatar normal 300 VIP 600 trnsper kou card mtn ,08033368013 . Trnsper 0542703718 saadatu Abdullahi gtbank bank.inkin tura ki nunamin alama ta lambar dake sama.
*ga masu bukatr cigaban littafin Bazan taba sanshi ba suyi rijister din in so cuta ne zasu samu littafin a saukake.*
BISMILLAHIRRAHAMANIRRAHIM
FREE PAGE 13
Ta razana dajin mgnr ummih cikin sanyin murya tace "ummih yakikasan anbani, sako in baki.."
"Nagani a rubuce fuskarki.."
"Nunamin inda kika gani.." tayi mgnr tana turo mata fuskarta.
Murmushi ummih tayi ..
"Ummih wallahi sometimes kina bani tsoro.."
"Nasani..amma yakamata zuwa ynzu kisanni ai"
"Hmm ummih pls gayamin waye mutumin.."
"Wani mutumin.."ummih tayi tambyr cikin rashin fahimta.
"Haba ummih..wanda yabani sakon in baki amma nifa jaririya yacemin"
Murmushi ummih tayi tace "kwanta kiyi bacci.."
Idanuwa ta bita dashi tace "ummih kina boyemin wani abu..kuma kinsan ya kamata in sani kou haba ummihna."
"Lokacin dazaki sani zezo.." cewar ummih.
Itakam jannarht sun sata a duhu. A hk suka kwana itade jannarh bawani bacci tayiba sosai.zuciyarta fall tunani tunani da zullumi.
**
misalin 2:am juyi kawai yakeyi a kn tamfatsetsen gadonshi hk kawai yakasa bacci in zaka tambayeshi takamaimai meke damunshi baze iya fadaba. Rintse idanuwanshi yayi gam yayin dayakejin wani irin kuna a ranshi. Zuciyarshi na Wani irin biyu fat fat..chanji ynayi yakeji a kasan zuciyarshi mama baze iya tantance meyeba. "Ya rabbih meke damuna.." hk ya furta, tare da mikewa ya nufi toilet ya dauro alwala. Nafilfili yashigayi..be samu bacciba Se after sallar asubahi. Ya kwanta ba jimawa baccin yayi awon gaba dashi. Sam bejin dadin baccin kawaide, yanayine Amma ba dan dadihba.
**
after 2days hira sukeyi sosai sun hadu a office din dr jannarh sun hudune dukkaninsu masu aurene jannarht ce kadai bata da aure. Hira sukeyi sosai jannarht de tana jinsu domin fannin ba nata bane. anty salaha tace "kinsan allah mmn nur kwanan nan bana iya bacci"
Anty nahnah tace "wai saboda, baban ihsan bayanan"
Anty sumayya tace "tafiya yayine.."
Gyara zama anty salaha tayi tace "satinshi biyu a England ..nariga dana saba da kullum se anyi musammanma, na asubah dinnan wlhy yafi dadih..kwana biyu da ba ayiba zo kiji yadda nakeji..kwana nakeyi tsarki da ruwan dumi..sede kiji gindi na motsi kmr abu me rai" anty salaha akwai barota.
Kwashewa sukayi da dariya anty sumayya tace "mmn ihsan bakya wasa da wannan harkar."
"Ke bari wlhy abunne da dadih yana cikani fam..kwana biyu babu wlhy ji nkeyi kmr bnda lafia..Kai ina ganin haqurin wadanda mazansu ke tafiye tafiye."
Anty nahnah tace "Hmm allah ya bawa Dr jannarht hkri ita da bata tabayiba kuma bata damuba."
Anty fa'iza tace "wayace miki bata damuba..ita dinnan data saba ganin abun maza ai wallahi dauriyade kawai gareta"
Anty sumayya tace "amma ai da baka san kan abunba baka damuwa, sosai ba kmr kasaniba. Meyasa wata macen bazawara zakiga data fitou zatayi wani auren..gunne inya saba da chokale chokale..Allah randa babu Se a silo"
Anty nahnah tace "A'arhtou...Inka saba da zurmiqe, rnda ba a zurmuqaba bb sugar..him gani nande inata fama."
Itade Dr jannarht tana bin kou wannensu da ido hirar tasoma isarta buh ita a kusa take, ynzu seta fara diga.. tanada strong feeling.
Anty salaha tace "allah de yakawo miki mijinki na gari danyen jini irin young handsome wanda ze ciki ya ciki a dare kmr 3times yadda sekinyi, kuka..kin kira ummih da karfinki na cin tuwo.."
A zuciyarta tace "aini babu namijin daze sani kuka a sex " a fili tayi murmushi tace "mmn ihsan nagode da adduarh..ammade dama cewa, kikayi dan dattijo gaskia"
Sakin baki sukayi suna kallonta Anty sumayya tace"tab anty jannarht sarkin son girma..ai gwara yaronnan yagurjeki son ranshi daman jikinnan naki.. hmmm abunde name rabone"
Anty nahnah tace "gaya matade..ai wallahi kara ki auri dan samrayi ba second hand ba." Dariya suka kwashe dukkaninsu harda tafawa.
Murmushi anty jannarht tayi tace "allah mmn nur banaso ta yaya zan budewa karamin yaro jikina wai harya shiga..tabdin impossible"
Anty salaha tace "tsaf ma kuwa ze faru sanda zakijiki a duniyar dadihma waya sani kiyita ihu ..maybe ma inze cire kiqi yarda kice yaci gaba..ci gaba bby"
A zuciyarta tace "da inga wannan ranar ai kwara inga rnr mutuwata. Amma a fili tace "da naci baya wallahi.."
Anty sumayya tace "kede anty jannarht bakisan komiba..Allah de ya tabbatr.. uwar diya taji kunya" ta karashe mgnr tana Farr da ido.
Anty fa'iza tace "Wlhy da kmr wuya anty jannarht din da bata kula wanda suke ma age mate kou dan 32yrs bata kulawa wlhy da tuni tayi aurenta.."
Anty salaha tace "hnm Anty jannarht case.. nide first night dinki nice zanzo jinya..insha allahu se anyi miki dinki..nice zan dinkeki tas nima inga abinda, aketa, boyewar nan."
Anty sumayya tace "kai ai dazanga mijin anty jannarht sena bashi shawarar first time yayi mata hawan qawara..yy mata cin ala tsine" fashewa sukayi da dariya harda Dr jannarht cikin wasa tace "wallahi baku kaunata.."
"Allah de yakawo nagari.."cewar Dr fa'iza
Dukkaninsu suka amsa da amin.
Anty nahnah tace "nifa wallahi dabadan, Anty jannarht kyaunta yayi yawaba danace baban nur ya amreta..Amma me wlhy kishi da irinsu jannarh, ai mijin baze kara kallonkaba." Dariya dukkaninsu sukayi..Anty sumayya tace "Ai wata rana se ankai mata kwananki sede kiji baban nor na ihu cikin dare ana bashi raminnan.."
"Wayyo da nayi hauka.." cewar antyna nahnah.
Anty salaha tace " a'ah itama batason sauranki allah yabata nata new ta bude abunshi a leda ya bude raminta a leda"
"A'arhtou.." cewar anty fa'iza.
Anty nahnah tace "Ameen de rnr mu rakashe"
Dariya suka kwashe dashi.. anty salaha ta kalli jannarht daketa Murmushi tace "nide kada a mance da kirana, in an gama aika aika inzo dinki.."
Dariya anty jannarht Saura kadan ta shake tace "kai sahura abun harda zolaya..daman ana gajiyane da kyau banda abunki sahura"
Darawa ummih tayi tace "eh mna kyaunne yayi yawa ai bawani zolaya"
Sahura dake hada mata lipton a cup tace "wlhy anty jannarht duk duniya banga me kyaunkiba"
Murmushi anty jannarht tayi tace "ya isa malama kada kaina ya fashe"
Dariya sukayi dukkansu. Sahura ta gama hada lipton din tabawa jannarht ta amsa tafara korawa dashi. Seda taci chips and egg dinta takoshi kna tashiga toilet ta kuskure bakinta sahura ta kwashe komi takai kiching bajimawa tadawo a lokacin anty jannarht tasa hijjb dinta wanda yadau guga fuskarta, tafitou tayi kyau ummih tana tayata hada kan yan komatsanta sahura ta daukar mata.
Suka fitou a tare key din motarta ne kawai a hannunta amma hatta system dinta da bag dinta da wayoyinta yana gun sahura a tare suka sauko kasan aikou da gudu janan dake zaune a falo ta rugu zata rungumeta hannunta duk maiko ummih ta dauketa saboda kada tashafawa jannarht din maikon.
"Ummih dakin kyaleta " Jannarht ta fada tana kallon janan din cike da so.
"Jikinta maiko ga karnin egg nasanki darashin son karni"
A tare suka fitou harabar gidan talle me guga da bawa flower ruwa da wanke motoci yakaraso a guje yagaidasu suka amsa cike da mutumta juna. "Talle ka goge motocin de kou"
"Eh hajiya Jannarht"
Mika mishi key tayi tace "fitomin da bakarcan" amsa yayi yafito samata da 4matic ce me matukar kyau da tsaruwa.
Suna tsaye suna hira da ummih talle yakawo motar dai dai inda suke yafitou ya amshi kyn hannun sahura yasa a motar sahurar takoma ciki tadauko kula wadda take dauke da abincin Jannarht din daman tana tafiya da abinci friday ne bata zuwa dashi. Saka mata a motar sahurar tayi . Har bakin motor suka rakota talle yabata key din ta amsa ummih ta bude mata motar kiss ta mannama ummih a goshi ta Mannnama janan a lips sahura ta matso tace "anty jannarht nifa.." Murmushi anty jannarht tayi tace "wai inbanyi mikiba aina bani sahura" a goshi ta manna mata kiss din itama kna tashiga, motar ummih nata jero mata adduarh tana ameen taja motar tabar gidan. Seda sukaga, tafiyarta, sannan suka juya harzasu shige cikin falon ummih tadawo ta tambayi Talle ina baba me gadi talle yace " aiya fita gun malam tsammani beda lafia" mlm tsammani a cikin gari yake abokin baba me gadine.
"Ayyah allah yabashi lafia ummih tace hadi dajuyawa takoma ciki.
Giwa hospital ta tsaya tayi operation kna tawuce aa hospital dake malali. Kafin ta isa sunyi waya da ummih yakai sau hudu.
Byn ta isa daman qa idane seta bawa masu gadin kowa 2000 nacin abincinsu ita kadaice keyi musu adalcinnan a cikin likitocin asibitin hknne yasa sukeji da ita.
**
Washegari kouda HAMMAD yatashi seda yayi breakfast kna shida anwar suka nufi bangaren su.
11:am a falon Sukaga mommah tana breakfast a kn dining se faman wahalar da masu aiki takeyi domin a breakfast setaci abinci kala goma bawani ci takeyiba amma zatasa a dafa kadade dantalaka, yahuta. Nasreen na gefenta itama anata fama da nata aikin don itama sam babu imani a tare da ita halinta halin mommah.
Karasowa sukayi dining area din gaban anwar nata faduwa, shifa daman beda yadda zeyine yake zuwa bangaren sometime shi HAMMAD dinne ke takurashi suzo taren.
Ido tabisu dashi suna sanye da kananan kaya. kayan kala dayane suka sanya.
Tsugunnawa anwar yayi yace "mommah ina kwana"
Yi tayi kmr batajiba HAMMAD yace "mommah bakiji ana gaidakiba"
Harara ta galla mishi ta amsa ciki ciki. "Gud morning mommah"
Bnza tayi mishi anwar kam daman yasaba da halinta.
"Su yaya HAMMAD ina aka kwana" cewar nasreen cike da rashin kunya.
wani kallon ya watsa mata aikou tashiga taitayinta.
HAMMAD ne ya mikawa mommah leda yace "gashi inji anwar tsarabar ki" yafada tare da ajiyewa a gabanta. "Daukeminshi a gabana nasan shi anwar din yasan ni gaba da baya ba daga gidan matsiyata na fitouba. "
[10/30, 3:47 PM] +234 803 727 9133: 🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯
*IN SO CUTA NE* 13
🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯🔯
*HAQURI MAGANI NE* ❤️
Story pruducer and directer SA'ADATU BINTU ABDULLAHI✍🏼 (marubucyr Boyeyyen al'amari)
Writing farhana fahad maman namlah✍🏼
*YAR MUTAN NIGER*
Littafin na kudine game bukatar normal 300 VIP 600 trnsper kou card mtn ,08033368013 . Trnsper 0542703718 saadatu Abdullahi gtbank bank.inkin tura ki nunamin alama ta lambar dake sama.
*ga masu bukatr cigaban littafin Bazan taba sanshi ba suyi rijister din in so cuta ne zasu samu littafin a saukake.*
BISMILLAHIRRAHAMANIRRAHIM
FREE PAGE 13
Ta razana dajin mgnr ummih cikin sanyin murya tace "ummih yakikasan anbani, sako in baki.."
"Nagani a rubuce fuskarki.."
"Nunamin inda kika gani.." tayi mgnr tana turo mata fuskarta.
Murmushi ummih tayi ..
"Ummih wallahi sometimes kina bani tsoro.."
"Nasani..amma yakamata zuwa ynzu kisanni ai"
"Hmm ummih pls gayamin waye mutumin.."
"Wani mutumin.."ummih tayi tambyr cikin rashin fahimta.
"Haba ummih..wanda yabani sakon in baki amma nifa jaririya yacemin"
Murmushi ummih tayi tace "kwanta kiyi bacci.."
Idanuwa ta bita dashi tace "ummih kina boyemin wani abu..kuma kinsan ya kamata in sani kou haba ummihna."
"Lokacin dazaki sani zezo.." cewar ummih.
Itakam jannarht sun sata a duhu. A hk suka kwana itade jannarh bawani bacci tayiba sosai.zuciyarta fall tunani tunani da zullumi.
**
misalin 2:am juyi kawai yakeyi a kn tamfatsetsen gadonshi hk kawai yakasa bacci in zaka tambayeshi takamaimai meke damunshi baze iya fadaba. Rintse idanuwanshi yayi gam yayin dayakejin wani irin kuna a ranshi. Zuciyarshi na Wani irin biyu fat fat..chanji ynayi yakeji a kasan zuciyarshi mama baze iya tantance meyeba. "Ya rabbih meke damuna.." hk ya furta, tare da mikewa ya nufi toilet ya dauro alwala. Nafilfili yashigayi..be samu bacciba Se after sallar asubahi. Ya kwanta ba jimawa baccin yayi awon gaba dashi. Sam bejin dadin baccin kawaide, yanayine Amma ba dan dadihba.
**
after 2days hira sukeyi sosai sun hadu a office din dr jannarh sun hudune dukkaninsu masu aurene jannarht ce kadai bata da aure. Hira sukeyi sosai jannarht de tana jinsu domin fannin ba nata bane. anty salaha tace "kinsan allah mmn nur kwanan nan bana iya bacci"
Anty nahnah tace "wai saboda, baban ihsan bayanan"
Anty sumayya tace "tafiya yayine.."
Gyara zama anty salaha tayi tace "satinshi biyu a England ..nariga dana saba da kullum se anyi musammanma, na asubah dinnan wlhy yafi dadih..kwana biyu da ba ayiba zo kiji yadda nakeji..kwana nakeyi tsarki da ruwan dumi..sede kiji gindi na motsi kmr abu me rai" anty salaha akwai barota.
Kwashewa sukayi da dariya anty sumayya tace "mmn ihsan bakya wasa da wannan harkar."
"Ke bari wlhy abunne da dadih yana cikani fam..kwana biyu babu wlhy ji nkeyi kmr bnda lafia..Kai ina ganin haqurin wadanda mazansu ke tafiye tafiye."
Anty nahnah tace "Hmm allah ya bawa Dr jannarht hkri ita da bata tabayiba kuma bata damuba."
Anty fa'iza tace "wayace miki bata damuba..ita dinnan data saba ganin abun maza ai wallahi dauriyade kawai gareta"
Anty sumayya tace "amma ai da baka san kan abunba baka damuwa, sosai ba kmr kasaniba. Meyasa wata macen bazawara zakiga data fitou zatayi wani auren..gunne inya saba da chokale chokale..Allah randa babu Se a silo"
Anty nahnah tace "A'arhtou...Inka saba da zurmiqe, rnda ba a zurmuqaba bb sugar..him gani nande inata fama."
Itade Dr jannarht tana bin kou wannensu da ido hirar tasoma isarta buh ita a kusa take, ynzu seta fara diga.. tanada strong feeling.
Anty salaha tace "allah de yakawo miki mijinki na gari danyen jini irin young handsome wanda ze ciki ya ciki a dare kmr 3times yadda sekinyi, kuka..kin kira ummih da karfinki na cin tuwo.."
A zuciyarta tace "aini babu namijin daze sani kuka a sex " a fili tayi murmushi tace "mmn ihsan nagode da adduarh..ammade dama cewa, kikayi dan dattijo gaskia"
Sakin baki sukayi suna kallonta Anty sumayya tace"tab anty jannarht sarkin son girma..ai gwara yaronnan yagurjeki son ranshi daman jikinnan naki.. hmmm abunde name rabone"
Anty nahnah tace "gaya matade..ai wallahi kara ki auri dan samrayi ba second hand ba." Dariya suka kwashe dukkaninsu harda tafawa.
Murmushi anty jannarht tayi tace "allah mmn nur banaso ta yaya zan budewa karamin yaro jikina wai harya shiga..tabdin impossible"
Anty salaha tace "tsaf ma kuwa ze faru sanda zakijiki a duniyar dadihma waya sani kiyita ihu ..maybe ma inze cire kiqi yarda kice yaci gaba..ci gaba bby"
A zuciyarta tace "da inga wannan ranar ai kwara inga rnr mutuwata. Amma a fili tace "da naci baya wallahi.."
Anty sumayya tace "kede anty jannarht bakisan komiba..Allah de ya tabbatr.. uwar diya taji kunya" ta karashe mgnr tana Farr da ido.
Anty fa'iza tace "Wlhy da kmr wuya anty jannarht din da bata kula wanda suke ma age mate kou dan 32yrs bata kulawa wlhy da tuni tayi aurenta.."
Anty salaha tace "hnm Anty jannarht case.. nide first night dinki nice zanzo jinya..insha allahu se anyi miki dinki..nice zan dinkeki tas nima inga abinda, aketa, boyewar nan."
Anty sumayya tace "kai ai dazanga mijin anty jannarht sena bashi shawarar first time yayi mata hawan qawara..yy mata cin ala tsine" fashewa sukayi da dariya harda Dr jannarht cikin wasa tace "wallahi baku kaunata.."
"Allah de yakawo nagari.."cewar Dr fa'iza
Dukkaninsu suka amsa da amin.
Anty nahnah tace "nifa wallahi dabadan, Anty jannarht kyaunta yayi yawaba danace baban nur ya amreta..Amma me wlhy kishi da irinsu jannarh, ai mijin baze kara kallonkaba." Dariya dukkaninsu sukayi..Anty sumayya tace "Ai wata rana se ankai mata kwananki sede kiji baban nor na ihu cikin dare ana bashi raminnan.."
"Wayyo da nayi hauka.." cewar antyna nahnah.
Anty salaha tace " a'ah itama batason sauranki allah yabata nata new ta bude abunshi a leda ya bude raminta a leda"
"A'arhtou.." cewar anty fa'iza.
Anty nahnah tace "Ameen de rnr mu rakashe"
Dariya suka kwashe dashi.. anty salaha ta kalli jannarht daketa Murmushi tace "nide kada a mance da kirana, in an gama aika aika inzo dinki.."