Sashe 41
Inso Cuta Ne Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ya tabbtr inya kirata bazata dagaba shiyasama beyi kuskuren yin hknba . "Aah bnkirataba..dan allah ki gya mata nazo .." Ya karashe mgnr cikeda rauni dukda zuciyrshi na bashi da wiya ta fitou.
"Tou.." Tace ta karasa ta kaiwa me gadi abin karinshi kna ta koma gidan. Hajiyar chardice zaune a falon janan na cinyrta suna breakfast, ummih na dakinta na kasa se ynzu dasafennan ne tasamu bacci ya,dauketa.
Direct dakin anty jannarht ta nufa, da sallahma ta tura kofarta shiga, zaune tasameta gefen bed tna hawaye. tna ganinta cikin hnzari ta share hawayen dake zubo mata. Tna kirkiro smiling . gaisheta sahura tayi ta amsa da "lafia lau..ina janan.."
"Tana gun hajiyar chardi suna breakfast a kasa.. " cewar sahura.
"Masha allahu.." Cewar anty jannarht tana zubawa sahura ido ta tabbtr da mgna a bakinta.
"Anty daman mijinkine yazo yace a kiraki.." Sahura tce.
Ido ta zubawa sahuta cikin fada tace "Shine kikazo ki gyamin harda wani cewa mijina..sahura ban taba galla miki mariba kou..jekice bazanzoba dallahcan.." Ta karashe mgnr tnjin kmr ta mike ta rufe sahura da duka.
"Hba anty dan allah tin 7: yke gidannanfa inji baba me gadi..bkiga yadda ya zmaba kmr mara lfya.." Cewar sahura cikeda tausayawa.
"Mtwsss...'' Jannarht taja tsuki. "Sahura.." Takira sunanta rai a baci.
"Naam.."
"Sahura.." Ta kara kirn sunanta a karo na biyu.
"Na'am.." Itama ta amsa a karo na biyu.
"Sahura.." T kara kirn sunnta a karo na uku.
"Naam" itama ta amsa for the three times.
"Fitrmin daga dakina tin bn mikeba na watsa miki tafi .." Ta fada bb alamar wasa.
Juyawa sahura tyi ta fice dga dakin. Direct inda hammad din yke ta nufa yna gninta ya mike tsaye yna jirn jin mezatace.
Cikin kwayr idanuwanshi ta kallah taga sam bata iya fada mishi abinda jannart din tace. Cikin snyin murya tace "Tna bacci .."
"Zatakai karfe nawa kafinta tashi..." Cewar hammad cikeda kosawa.
"Zatakai 12:pm dazaka tafi inta tashi seka dawo.." Cewar sahura.
Girgiza kai yy yce " bkm zn jirata kouda zata kai 10:pm ne bakomi.."
Bkrmin tausayi ya bataba ita sam bata ganin aibunshi bataga abin kiba jikinshi, kuma sam babu wanda ze kalleshi ya kalli anty jannarht acewai ita ta girmeshi ko kusa bb mecewa hkn inba makiyiba. "Alhaji dade ka tafi din inta tashi kadawo.." Cewar sahura.
"Karki damu znjira harta tashi din..." Ya koma ya zauna.
Hknan sahura ta juya ta koma ciki sam btji ddhn hknba.tausayin hammad fal rnta bata taba ganin irin wannan sonba abu kmr a film din indian.
[10/30, 3:47 PM] +234 803 727 9133: INSO CUTA NE...45
littafin na kudine ga masu bktr Cigaban littafin su nemih 08033368013.
Direct asibitin a.a waziris suka nufa har suka isa tna hawayen azabar datakeji a hannun nata da tini ya jima da tashi yy suntum.
Nan da nan doctor aminu ya duba mata hannun nan ya gane karayace tayi. Hammad na zaune kusa,da ita yna kallonta cikeda tausayawa, anwarma ta bashi tausayi.
Dmn shi doctor aminu aikinshi fannin kasusuwane ya iya gyara sosai. Hannu ya kai da niyar ya gyara hannun amma fir taki yarda tNa hawaye ta kaudar da hannun gefe.. Doctor aminu yace "Hba dr da kanki kike raki.."
Anwar yace "Ai dolene dubifa yadda hannun ya kumbura sosai."
Hammad yace "Pls anty ki tsaya a gyara miki dan allah kiyi hkri..da ama cirewa dana cire nadawo dashi kaina.."
Hawaye na bin kuncinta tace "zafi nakeji tabawar da yayimin a barshi kawai.."
Hammad ya matso daf da iya ya dan rungumota ta baya yace "Sorry half part.." Yy mgnr shima kmr zeyi kuka.
Kin tsayawa tyi a gyara hannun seda hammad ya riketa gam. Rikon da yy mata sam kou kwakwaran motsi bata iyayi. tana kuka shima Hammad din yana kuka har aka gyara mata hannun. Hammad beji kunyar kowaba ya rinka lashe hawayen dake zubowa a kn kuncinta. Doctor de da mamaki yaketa kallon ikon allah. Itakou duk kunya ta rufeta.da haushin hammad din. Magunguna aka bata kna suka baro cikin asibitin suka fito compound dai dai su dr nahnah da anty salaha suka dawo a harabar asibitin suka hadu. Cikeda tausayawa suke kallon anty jannarht. "Sannu anty..ammande wannan karayace kkyi kou.." Cewar anty nahnah.
Hammad yace "A wlhy ..bakijiba zafin har cikin zuciyata nake jinshi.."
Anty salaha tace "Sannu anty jannarht kiyi hkri pls.."
Girgiza kai tyi cikin sanyin murya tace "bkm..."
Anty nahnah tace "sannu anty jannarht..dan allah ina rokon alfarmar kada ki gyawa ummih abindake faruwa..na rokeki allah da annabi sweetheart."
Daga kai kawai tyi ..sukayi mata allah ya kra sauki kna suka krsa cikin asibitin. Su kuma suka karasa inda motar tke suka shiga .anwar ya shiga gaba ita kuma da hammad suka shiga baya. Se wani mammanne mata yakeyi. Itakou sam btason hkn. Musamnanma yadda taga mmnshi tanata zaginta tnace mata karuwa dukse tji ta kara tsanar hammad din. A duniyrnan ta tsani ace mata karuwa. Amma se gashi a gbnta aketa ce mata bb yadda zatayi. Kuma duk hammad dinne yajawo mata.
Direct gidansu anty jannarht suka nufa, anwar nyin packing a packing space . kiran ummih na kara shigowa wayarta dmn se kirnta takeyi tin tini. Fitowa sukayi dukkaninsu.dga motar. Hammad ya zuba mata ido ji ykeyi kmr ya bita cikin gidan. Key din car dinta suka bata ta amsa da dyn hannun nata ta juya da niyar ta nufa hnyar shiga falon gidan hammad yace "Am sorry anty jannarht take Care of ur safe for me pls..i love youhhh!" Taji komi yke cewa amma bata juyoba tacigaba da tafiyarta irin kmr batajiba dinnan.
Juyawa sukayi shida anwar sukabar gidan. Suna fita hammad ya kalli anwar yace "Ina zamuje. "
Anwar yce "gida.." Napep suka samu ya kaisu cikin gari suka dauko tasu motr kna suka nufa gida. Harga allah hammad haushin mommah yajeji data nakasa masa mata dande beda yanda zeyine da ita. Bkramin tausayi anty jannarht ta bashiba yau , sosai yji daman ciwon a jikinshi yake. Yau da da yadda zeyi da mommah da tini yy amma ina de se hkri.
Suna isa gidan anwar ya wuce bngarensu. Shi kuma gogan directly part dinsu ya nufa bjt in zeshiga nashi bngren dole seyabi ta falon mommah. yana shiga falon yga mommah zaune ta rafka uban tagumi ita kadai a falon nasreen na bedroom dinta. Yna shigowa mommah ta dago kai ta kalleshi tace "yanzu hammad sakayyar dazakayimin kenan na haihuwarka da nayi kou...ynzu kna ganin abinda ubanka ya gyamin a gaban mutane amma hkn be damekaba kabi karuwarnan kuka tafi kou..." Cewar mommah rai a mtkr bace tke mgna.
"Hba mommah..ke bakiga abinda kikayi mata bane a hannunta kryafah.." Cewar hammad.
Tasowa tayi tna fadin "nayi din dan ubanka in kaji zafi kazo ka rama mata tinda tozartani din dakuka gamayi a gbn jammarh beyi mukuba kaida ubankannaka dole sekun biyoni har gidana to bismillah kazo ka karyani nima ...." Cewar mommah cikin fada.
"Mommah ni banci miki mutumciba kuma ban isa in tozartaki.ba."cewar hammad.
Nuna knta ta shigayi tna mgna "Aini hammad ka riga ka gama tozartani..yau kwananka nawa bka gida duk a kn karuwarnan.."
Katseta yy cikeda jin zafin klmrta ta karshe."Hba mommah.. Wai wani irin karuwa kke mgna ne pls.. kin taba ganinta tayi karuwancine da wani.." Cewar hammad bkrmin zafi yke jiba in mommah tacema jannarht karuwa.
"Inba krwaba uban waye ita.. Dubetafa yadda ta tsufa ta tsufe babu aure har jikinta ya fara saki kmr na tsohuwar mace.." Cewar mommah.
"Okay..Ni koumade krwarce inasonta hk mommah..wlhy in duk mazan duniyarnan sun nemeta ina sonta hk kuma hk zan zauna da ita..." Yna gma mgnr ya juya ya nufi hnyar nashi part din.
"Wato ni kake gyawa kna sonta kou..dolene kcemin hk tinda an wanke ruwan gindi an baka ka shanye kou..A gidan ubanka zakaci gaba da zama da itan..ai wallahi inde ina numfashi kou tarena haifeku seka barta tindaba knwar uwarka bace..wlhy seka saketa mu zuba nidakai..shegen yaro dan kutmar uba kawai." Ya barta nan tanata mita kmr zata hadiye zuciya. Hk ta koma ta zauna tana takaici. Me aikinta data kawo mata abincima daukar pleat din abincin tayi ta jefeta dashi.hk tabar falon tna kuka.
*
Gabanta na faduwa tasanyo kai falon. Tunaninta mezatacewa ummih intaga hannun nata a suntume sannan ga ummih da saurin gane mutun in yy mata karya. Ita sam ba ayi mata karya domin ynzu zata ganoka ta kwance mka aiki.
Tna shiga falon taga ummih nata zagaye da wayarta a hannunta hajiyar chardi na zaube a kn kujera hk sahurama tna zaune a kan carpet janan na hannunta. Tna shogowa kallo ya koma knta. Ummih kam kallon tsaf ta shigayi mata nan tabi hannunta na daman dake makale takasa mikr dashi. da ido ummih tabi hannun dukya kumbura hnklinta a matukar tashe tace "Meye ya samu hannunki.." Cewar ummih.
Hajiyar chardi da sahurama hannun sukabi da kallo. "Subhanallahi.." Cewar hajiyar chardi.
Karasawa tyi tazauna a kan kujerar 2sttr tace "Ummih kwantrda hnkalinki bakomi.." Tce cikin dakiya.
Kallo dya ummih tayi mta ta gne zancen nata karyane tace "Tell me what happen to your hand nace kiki bnason krya.. Sannan inata krnki kinki dgwa jikina ya bani bb lafia wlhu.." Cewar ummib hnklinta a tashe.
"Ummih bakomi faduwa nayi.." Cewar jannarht dagajin mgnr ksan karyane.
Ummih ta,daure fuska tace "bakyamin karya infect ma bki taba yimin karyaba..gyamin meye yasamu hannunki krya kikeyi ba faduwa kikayiba.."
"Bakomi ummih.." Jannarht tace.
Daka mata tsawa ummih tyi tace "ga fuskarkinan tna gyamin karya kikeyi..kalli yadda face dinki ya tashi saboda kn jima kna kuka..!Xaki gyamin abinda ya faru dake kou se naci miki mutumci ynzunnan..!!maza gyamin gaskia tin ban bata miki rnkiba..!!"
Bayada mafita dya wuce ta fadi gaskiar. Tna hawaye tasanrda ummih abinda ya faru a natse. ..
"Innalillahi..kaji wata fitinar kuma ta uwar miji.."cewar hajiyr chardi
"Tou.." Tace ta karasa ta kaiwa me gadi abin karinshi kna ta koma gidan. Hajiyar chardice zaune a falon janan na cinyrta suna breakfast, ummih na dakinta na kasa se ynzu dasafennan ne tasamu bacci ya,dauketa.
Direct dakin anty jannarht ta nufa, da sallahma ta tura kofarta shiga, zaune tasameta gefen bed tna hawaye. tna ganinta cikin hnzari ta share hawayen dake zubo mata. Tna kirkiro smiling . gaisheta sahura tayi ta amsa da "lafia lau..ina janan.."
"Tana gun hajiyar chardi suna breakfast a kasa.. " cewar sahura.
"Masha allahu.." Cewar anty jannarht tana zubawa sahura ido ta tabbtr da mgna a bakinta.
"Anty daman mijinkine yazo yace a kiraki.." Sahura tce.
Ido ta zubawa sahuta cikin fada tace "Shine kikazo ki gyamin harda wani cewa mijina..sahura ban taba galla miki mariba kou..jekice bazanzoba dallahcan.." Ta karashe mgnr tnjin kmr ta mike ta rufe sahura da duka.
"Hba anty dan allah tin 7: yke gidannanfa inji baba me gadi..bkiga yadda ya zmaba kmr mara lfya.." Cewar sahura cikeda tausayawa.
"Mtwsss...'' Jannarht taja tsuki. "Sahura.." Takira sunanta rai a baci.
"Naam.."
"Sahura.." Ta kara kirn sunanta a karo na biyu.
"Na'am.." Itama ta amsa a karo na biyu.
"Sahura.." T kara kirn sunnta a karo na uku.
"Naam" itama ta amsa for the three times.
"Fitrmin daga dakina tin bn mikeba na watsa miki tafi .." Ta fada bb alamar wasa.
Juyawa sahura tyi ta fice dga dakin. Direct inda hammad din yke ta nufa yna gninta ya mike tsaye yna jirn jin mezatace.
Cikin kwayr idanuwanshi ta kallah taga sam bata iya fada mishi abinda jannart din tace. Cikin snyin murya tace "Tna bacci .."
"Zatakai karfe nawa kafinta tashi..." Cewar hammad cikeda kosawa.
"Zatakai 12:pm dazaka tafi inta tashi seka dawo.." Cewar sahura.
Girgiza kai yy yce " bkm zn jirata kouda zata kai 10:pm ne bakomi.."
Bkrmin tausayi ya bataba ita sam bata ganin aibunshi bataga abin kiba jikinshi, kuma sam babu wanda ze kalleshi ya kalli anty jannarht acewai ita ta girmeshi ko kusa bb mecewa hkn inba makiyiba. "Alhaji dade ka tafi din inta tashi kadawo.." Cewar sahura.
"Karki damu znjira harta tashi din..." Ya koma ya zauna.
Hknan sahura ta juya ta koma ciki sam btji ddhn hknba.tausayin hammad fal rnta bata taba ganin irin wannan sonba abu kmr a film din indian.
[10/30, 3:47 PM] +234 803 727 9133: INSO CUTA NE...45
littafin na kudine ga masu bktr Cigaban littafin su nemih 08033368013.
Direct asibitin a.a waziris suka nufa har suka isa tna hawayen azabar datakeji a hannun nata da tini ya jima da tashi yy suntum.
Nan da nan doctor aminu ya duba mata hannun nan ya gane karayace tayi. Hammad na zaune kusa,da ita yna kallonta cikeda tausayawa, anwarma ta bashi tausayi.
Dmn shi doctor aminu aikinshi fannin kasusuwane ya iya gyara sosai. Hannu ya kai da niyar ya gyara hannun amma fir taki yarda tNa hawaye ta kaudar da hannun gefe.. Doctor aminu yace "Hba dr da kanki kike raki.."
Anwar yace "Ai dolene dubifa yadda hannun ya kumbura sosai."
Hammad yace "Pls anty ki tsaya a gyara miki dan allah kiyi hkri..da ama cirewa dana cire nadawo dashi kaina.."
Hawaye na bin kuncinta tace "zafi nakeji tabawar da yayimin a barshi kawai.."
Hammad ya matso daf da iya ya dan rungumota ta baya yace "Sorry half part.." Yy mgnr shima kmr zeyi kuka.
Kin tsayawa tyi a gyara hannun seda hammad ya riketa gam. Rikon da yy mata sam kou kwakwaran motsi bata iyayi. tana kuka shima Hammad din yana kuka har aka gyara mata hannun. Hammad beji kunyar kowaba ya rinka lashe hawayen dake zubowa a kn kuncinta. Doctor de da mamaki yaketa kallon ikon allah. Itakou duk kunya ta rufeta.da haushin hammad din. Magunguna aka bata kna suka baro cikin asibitin suka fito compound dai dai su dr nahnah da anty salaha suka dawo a harabar asibitin suka hadu. Cikeda tausayawa suke kallon anty jannarht. "Sannu anty..ammande wannan karayace kkyi kou.." Cewar anty nahnah.
Hammad yace "A wlhy ..bakijiba zafin har cikin zuciyata nake jinshi.."
Anty salaha tace "Sannu anty jannarht kiyi hkri pls.."
Girgiza kai tyi cikin sanyin murya tace "bkm..."
Anty nahnah tace "sannu anty jannarht..dan allah ina rokon alfarmar kada ki gyawa ummih abindake faruwa..na rokeki allah da annabi sweetheart."
Daga kai kawai tyi ..sukayi mata allah ya kra sauki kna suka krsa cikin asibitin. Su kuma suka karasa inda motar tke suka shiga .anwar ya shiga gaba ita kuma da hammad suka shiga baya. Se wani mammanne mata yakeyi. Itakou sam btason hkn. Musamnanma yadda taga mmnshi tanata zaginta tnace mata karuwa dukse tji ta kara tsanar hammad din. A duniyrnan ta tsani ace mata karuwa. Amma se gashi a gbnta aketa ce mata bb yadda zatayi. Kuma duk hammad dinne yajawo mata.
Direct gidansu anty jannarht suka nufa, anwar nyin packing a packing space . kiran ummih na kara shigowa wayarta dmn se kirnta takeyi tin tini. Fitowa sukayi dukkaninsu.dga motar. Hammad ya zuba mata ido ji ykeyi kmr ya bita cikin gidan. Key din car dinta suka bata ta amsa da dyn hannun nata ta juya da niyar ta nufa hnyar shiga falon gidan hammad yace "Am sorry anty jannarht take Care of ur safe for me pls..i love youhhh!" Taji komi yke cewa amma bata juyoba tacigaba da tafiyarta irin kmr batajiba dinnan.
Juyawa sukayi shida anwar sukabar gidan. Suna fita hammad ya kalli anwar yace "Ina zamuje. "
Anwar yce "gida.." Napep suka samu ya kaisu cikin gari suka dauko tasu motr kna suka nufa gida. Harga allah hammad haushin mommah yajeji data nakasa masa mata dande beda yanda zeyine da ita. Bkramin tausayi anty jannarht ta bashiba yau , sosai yji daman ciwon a jikinshi yake. Yau da da yadda zeyi da mommah da tini yy amma ina de se hkri.
Suna isa gidan anwar ya wuce bngarensu. Shi kuma gogan directly part dinsu ya nufa bjt in zeshiga nashi bngren dole seyabi ta falon mommah. yana shiga falon yga mommah zaune ta rafka uban tagumi ita kadai a falon nasreen na bedroom dinta. Yna shigowa mommah ta dago kai ta kalleshi tace "yanzu hammad sakayyar dazakayimin kenan na haihuwarka da nayi kou...ynzu kna ganin abinda ubanka ya gyamin a gaban mutane amma hkn be damekaba kabi karuwarnan kuka tafi kou..." Cewar mommah rai a mtkr bace tke mgna.
"Hba mommah..ke bakiga abinda kikayi mata bane a hannunta kryafah.." Cewar hammad.
Tasowa tayi tna fadin "nayi din dan ubanka in kaji zafi kazo ka rama mata tinda tozartani din dakuka gamayi a gbn jammarh beyi mukuba kaida ubankannaka dole sekun biyoni har gidana to bismillah kazo ka karyani nima ...." Cewar mommah cikin fada.
"Mommah ni banci miki mutumciba kuma ban isa in tozartaki.ba."cewar hammad.
Nuna knta ta shigayi tna mgna "Aini hammad ka riga ka gama tozartani..yau kwananka nawa bka gida duk a kn karuwarnan.."
Katseta yy cikeda jin zafin klmrta ta karshe."Hba mommah.. Wai wani irin karuwa kke mgna ne pls.. kin taba ganinta tayi karuwancine da wani.." Cewar hammad bkrmin zafi yke jiba in mommah tacema jannarht karuwa.
"Inba krwaba uban waye ita.. Dubetafa yadda ta tsufa ta tsufe babu aure har jikinta ya fara saki kmr na tsohuwar mace.." Cewar mommah.
"Okay..Ni koumade krwarce inasonta hk mommah..wlhy in duk mazan duniyarnan sun nemeta ina sonta hk kuma hk zan zauna da ita..." Yna gma mgnr ya juya ya nufi hnyar nashi part din.
"Wato ni kake gyawa kna sonta kou..dolene kcemin hk tinda an wanke ruwan gindi an baka ka shanye kou..A gidan ubanka zakaci gaba da zama da itan..ai wallahi inde ina numfashi kou tarena haifeku seka barta tindaba knwar uwarka bace..wlhy seka saketa mu zuba nidakai..shegen yaro dan kutmar uba kawai." Ya barta nan tanata mita kmr zata hadiye zuciya. Hk ta koma ta zauna tana takaici. Me aikinta data kawo mata abincima daukar pleat din abincin tayi ta jefeta dashi.hk tabar falon tna kuka.
*
Gabanta na faduwa tasanyo kai falon. Tunaninta mezatacewa ummih intaga hannun nata a suntume sannan ga ummih da saurin gane mutun in yy mata karya. Ita sam ba ayi mata karya domin ynzu zata ganoka ta kwance mka aiki.
Tna shiga falon taga ummih nata zagaye da wayarta a hannunta hajiyar chardi na zaube a kn kujera hk sahurama tna zaune a kan carpet janan na hannunta. Tna shogowa kallo ya koma knta. Ummih kam kallon tsaf ta shigayi mata nan tabi hannunta na daman dake makale takasa mikr dashi. da ido ummih tabi hannun dukya kumbura hnklinta a matukar tashe tace "Meye ya samu hannunki.." Cewar ummih.
Hajiyar chardi da sahurama hannun sukabi da kallo. "Subhanallahi.." Cewar hajiyar chardi.
Karasawa tyi tazauna a kan kujerar 2sttr tace "Ummih kwantrda hnkalinki bakomi.." Tce cikin dakiya.
Kallo dya ummih tayi mta ta gne zancen nata karyane tace "Tell me what happen to your hand nace kiki bnason krya.. Sannan inata krnki kinki dgwa jikina ya bani bb lafia wlhu.." Cewar ummib hnklinta a tashe.
"Ummih bakomi faduwa nayi.." Cewar jannarht dagajin mgnr ksan karyane.
Ummih ta,daure fuska tace "bakyamin karya infect ma bki taba yimin karyaba..gyamin meye yasamu hannunki krya kikeyi ba faduwa kikayiba.."
"Bakomi ummih.." Jannarht tace.
Daka mata tsawa ummih tyi tace "ga fuskarkinan tna gyamin karya kikeyi..kalli yadda face dinki ya tashi saboda kn jima kna kuka..!Xaki gyamin abinda ya faru dake kou se naci miki mutumci ynzunnan..!!maza gyamin gaskia tin ban bata miki rnkiba..!!"
Bayada mafita dya wuce ta fadi gaskiar. Tna hawaye tasanrda ummih abinda ya faru a natse. ..
"Innalillahi..kaji wata fitinar kuma ta uwar miji.."cewar hajiyr chardi