Sashe 60
Inso Cuta Ne Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Qoqarin controlling knshi yayi Amma seda abarshi ta amsa..krsawa yy on dining chair ya zauna.. ya bude leda daya ya juyu a pleat din farfesun naman ragone se kamshin yakeyi da Dan romo romo..."flower ki taso..ko in kawo miki nan.."
Kamshine ya cikata tace btre data bashi amsaba ta Taso ta nufa dining din dan ganin meke kamshi hk. Xaunawa tayi idonshi na kn nononta. Nan yashiga qoqarin bata a baki Taki yarda ta amsa spoon din tanaci a hnkli..yy Mata dadih sosai..Shikam gogan da nashi spoon din a hannu juyashi kawai yakeyi amma ya kasa kai ko lomar daya bakinshi.. duk tana ankare dashi "dan iska.." tace a zuciyrta. "Ina na matarka.." ta fada Hadi da mikewa ta bude frij ta daukko peach kna ta dawo ta zauna..."ammm..wacce matar.." ya fada muryarshi so cool.
"wacce mata gareka.." ta fada a takaice.
"Me mna...au Wai Jawaheer.."ya fada yna qoqarin saita knshi danyasan baze samuba sede tashin hnklin kawai.
"Yeah..bazaka kai mata nataba..ya kamata komi ka siyo ka rinka Kai mata gaskia banason cin haqqin wata..Kaji tsoron Allah gaskia nide ba ruwanarh..."
"Tou mah.."
"Ka dauka ka kai mata mna.."
Okay yace Hadi da mikewa ya dauki leda daya yana qoqarin ficewa daga dakin tace "ka koshi ne .."
"Yeah..." yace Hadi da ficewa daga dakin ya nufa upstairs. Yana fita ta kwashe komi ta nufa kiching dasu.wannan shine first time data tafa fitowa falon gidan harta isa kiching tsarin komi na kiching din yy Mata. Taganshi tsaf tsaf dukda hammad ne ke amfani dashi already Daman tasan Hammad yanada tsafta, . Sede kayan a hargitse Nan ta shiga gyara komi da komi tana maidashi mazauninshi..
Tana zaune a falon duk abin duniya ya isheta fitarsu a kn idonta hkma dawowarsu a kn idonta kishi kmr ze kasheta, gashi taje ta duba taji duk dakunan a rufe babu yadda za ayi tasa layarnan..se abun ya zamar mata biyu..
Krsowa yy yasameta tayi tagumi, tana ganinshi ta mike tsaye cikeda murna. "Sannu yah Hammad.."
Hk kawai se yaji tausayinta a rmshi dukdade ba sonta yakeyiba sede kunsan jini.. krsawa yy ya Mika mata ledar dake hannunshi. Amsa tayi cikeda farin ciki. "Bakida wani problem ko..'' ya fada batare daya kalletaba.
Tab farin ciki kmr zata mutu this is the first time daya taba mata mgna cikin sanyin murya.
"Yeah. But sede kewarka.."
"Okay yy kyau.." yace a takaice. Juyawa yy da niyar barin falon tace "yah hammad har zaka tafi bazaka xaunaba Dan Allah.."
"Nop..ina abune ...gud night. " Yace hadi da barin falon. Farin ciki fal rnta ta dawo ta zauna a kn kujerar "yessss...!"ta fada Hadi da dunkule hannu. Itaduk tunaninta aikin datayi a knsune yaci. Farfesunta taci hnklinta kwance kai kace shigowa dakinta yayi ya kwana da ita, .
Yana sakkowa dai dai tana fitowa daga kiching din tana yarfe ruwn wanke wanken dake hannunta. "Flower me kikayi a kiching.." yymgnr yna krsa sakkowa daga upstairs din.
Hk kawai setaga kmr ya jima dayawa dmn tin tana kiching din tana aikace aikacen hnklinta na knshi taji shiru shiru..haushinshine ya turniqeta. Tayi gaba batare data bashi amsar tambayr da yayi mataba.
Kiching din ya nufa yaga komi tsaf tsaf ga alamar tayi wanke wanke, bakaramin farin ciki yayiba gnin ta fara sakewa dashi. Fitowa kiching din yy Ya nufo dakinta. Ta kwanta hartama sauya glub din zuwa na bacci ta Dan lullube Rabin jikinta hk kawai taji zuciya nayi mata kunci.. krsowa yy bakin gadon ya zuba mata ido da dan hasken dake daki . "sannu da aiki Flower..Amma karki kara whlrmin da knki aikinane Ni in wahala a knki bawaike ki whla a kainaba."
"Dan Allah ka fitarmin a daki zanyi bacci.." ta fada cikin Dan daga murya.
"Mgnr alqawarinmufa na nonon.."
"Ni gaskia ka fita..baccinma an hana mutum yayi wannan wacce iriyar jarabace.." ta fada hadi da juya masa bata.
"Am sorry..." Yace Hadi da krsawa ya manna mata kiss a goshi yayi mata adduarh ya tofeta ya juya ya fice daga dakin cikeda so da kaunarta, wanka yy ya sauya kya zuwa na bacci ya kwanta Amma me seya gaza bacci kawai surarta ke yawo a cikin yanar gizon dake kwakwalwarshi..juyi kawai yakeyi zuciya fal begenta da mararinta...
Gaza bacci tayi zuciyarta fal kunci ta rasa dalilin dayasa takejin zuciyarta da kuncin ..da kyar tasamu bacci ya dauketa wajajen 2:,am ta tashi still zuciyrta da kuncin, mikewa tyi jiki a sukwane ta nufa toilet ta dauro alwala tadawo ta daura zani a kn rigar jikinta ta tayrda sallarh. Nan ta fara nafilfili..
Shikam gogan daya gaza baccin mikewa yy ya jawo system dinshi ya fara duba uban aikin dayake dashi Nan ya fra rage wasu amm zuciyrshi Bata gun aikin tana gareta...se wajajen 2:pm ya farajin bacci kashe system din yy yasashi a charji kna ya koma ya kwanta ya kashe fitilar dakin duka ko zesamu yy baccin sosai, Dan har knshi ya fara ciwo ba jimawa baccin ya daukeshi me cikeda mafarkanta.. ciwon mara ne ya tasheshi da asubah.. mikewa yy yna amsabo sunan Allah hadi da yin miqa, ynajin ciwon marar na tsungulinshi. A hnkli ya nufa toilet..fitsari yy seya Dan samu sassauci. Yayi wanka ya fito byn ya dauro alwalah.dai dai ana Shirin tada sallah. Cikin hanzari ya shirya ya nufa masallacin. Bayan sun idar gidan ya nufo direct dakinta ya nufa tin kafin ya karasa yakejin muryarta na tashi cikin kararun alqur'ani me girma, tana karanta suratul khafi..tsayawa yy ya jingina da kofar dakin muryarta me dadih na dukan dodon kunnenshi bama shiba duk me sauraro seya sara mata cikeda kwarewa take karatun..seda ya dauki minti goma a kofar dakin kna ya tura kofar dakin ya shiga..tana zaune a k. Daddumarh abun mamaki duk krtunnan datakeyi babu al'qur'ani a hannunta tanada haddarshi a Kai. Se yaji ta kara burgeshi yanada tabbacin insun haihu zata bawa yayansu tarbiya me kyau. Krsawa yy ya zauna a kasan kusa da ita dai dai ta gama krtun khafi din tayi adduarh Suka shafa a tare..."hope kinyi mna adduar samun Yan uku.."
"Baka iya gaisuwa bane..se mgnr bnza.. ." Tace tana mikewa ta nannade daddumar ta ajiyeta a mazauninta ta koma kn gadon ta zauna. Dawowa gefen gadon shima yy yace "mgnr haihuwarne mgnr bnza..aike zaki gaidani but kece matata. "
Tace "Amma ai na girmeka kou.."
.
Duk duniya babu abinda ya tsana kmr mgnr girma datake yawanyi. "Ke kullm mgnr age..hmm kouda yake wata rana kou ance Kiyi bazakiyiba.."
"Malam tashi ka fitarmin inajin bacci.."
"Bacci kuma..bakiji bacci bane da daddare.."
"Bansaniba.. nide ka fita zn koma bacci ne mlm.." tyi mgnr hadi da kwanciya tanajin wani bacci me dadih na dibarta.
Shima Daman yanajin baccin mikewa yy yadice daga dakin ya nufa dashi dakin kwanciya yy ba jimawa bacci ya kwasheshi me dadih.
**
Wani irin mummuman mafarki yayi a zabure ya tashi zaune hninshi a matukar tashe yna ambato sunan allah.. zumbur itama ta tashi zaune. "Alhaji lafia.." ta fada Hadi da kwantowa jikinshi. Gabaki daya jikinshi se rawa yakeyi adduarh tashiga tofar masa. Nan da Nan natsuwa ta fara ziyartarshi. Hawayene ya shiga bin kuncinshi...abinda Bata taba ganiba tsawon 20yrs Suna tare. Hnklintane ya tashi. "Alhaji meke faruwa ka gaggauta sanar dani Dan allah..kasani a tashin hnklin ..ganin hawaye a kn kuncinta ya sani shiga tashin hnkli.." ta fada hnklinta a matukar tashe.
Share hawayen dake zirya a kn kuncinshi yy yace "Na aikata babban lefi..nasan dmn se Allah ya kamani..naga isharar uban giji..Allah astagfurillah.." ya fada hadi da daga hannunshi sama.
Cikin rashin fahimta tace "lefie kuma ..kmrya.."
"Eh Ni me lefine shiyasama kikaga Allah ya barni haka.."
cikeda rashin fahimta tace "Allah ya barka hk kmrya..nagade Allah ya wadaceka da Komi alhaji..a tsawon zamana dakai 25yrs kenan yanzu ban taba ganin kayi wani Abu na sabon Allah ba hasalima kowa na alfahari dakai saboda kyawawan halayyarka kanada kyautatawa ga kowa a matsayinka na shugaban dake shugabantar al'ummarh..jamaarh na alfahari dakai ..meye lefin daka aikata mijina..."
Girgiza Kai kawai yy yna murmushi takaici yace "koma ki kwanta .."
"Ta Yaya Dan iya bacci byn mijina sanyin idaniyata yana cikin damuwa..ka gyamin damuwarka mijina..in bka gayaminba wazaka gaya mawa.."
Rungumarta yy tsam jikinshi suka koma suka kwanta..."wata rana zaki sani my wife..." Yy mgnr Hadi da lumshe ido mafarkin da yayi yana dawowa kwakwalwarshi.. kara lafewa tayi jikinshi tana adduarh Allah ya yayewa mijinnata damuwarshi dukda be sanar da itaba.
*
Wajajen 11;13am. ta tashi yynda wata azababbiyar yunwace ta tasheta. wanka tayi chap tasa doguwar rigar atamfa ta fito ta nufa kiching. Duddubawa tayi taga akwai komi na bukatar. Jelop din shi macaroni ta daura wanda yaji naman kaza da kyn lambu Nan da Nan kanshi ya cika gabaki daya ilahirin gidan..
Shikanshi gogan yunwarce ta tasheshi yy wnka ya fito falon gidan daniyar yaje yagani inta tashi ya tambayeta meze dafa mata, abun mamaki yajiyo kamshin na cikashi..kiching ya nufa Dan ganin ko jawaheer ce bataji worning din da yayi mata bane tadawo taci gabada girki a kiching din. Yna shiga idanuwanshi suka sauka a knta..ido ya zuba mata tayi masa kyau sosai sumar gashinta kwance saman bayanta dankwalin data daura tsakiyar knta a budene se hkn ya bawa sumar knta dmn kwamciya tsakiyar bayanta. Tsurawa bayanta ido yayi..aikinta takeyi batare datasan tsayuwarshiba..taxo juyowa kenan idanuwansu sukayi karab cikinna juna.. wayancewa yy daga kallon duwawunta datakeyi yace "sannu da aiki love.."
Tsaf tasan kallonta yakeyi..Dan hk Dan hararshi tayi..murmushi yayi ya tayata suka kammala komi a dining din falon sukayi breakfast. Suna gamawa a tare suka tsaftace ko Ina turaren data taho dashi daga gidansu tasa Nan da Nan gidan ya dauki kanshi.
Kamshine ya cikata tace btre data bashi amsaba ta Taso ta nufa dining din dan ganin meke kamshi hk. Xaunawa tayi idonshi na kn nononta. Nan yashiga qoqarin bata a baki Taki yarda ta amsa spoon din tanaci a hnkli..yy Mata dadih sosai..Shikam gogan da nashi spoon din a hannu juyashi kawai yakeyi amma ya kasa kai ko lomar daya bakinshi.. duk tana ankare dashi "dan iska.." tace a zuciyrta. "Ina na matarka.." ta fada Hadi da mikewa ta bude frij ta daukko peach kna ta dawo ta zauna..."ammm..wacce matar.." ya fada muryarshi so cool.
"wacce mata gareka.." ta fada a takaice.
"Me mna...au Wai Jawaheer.."ya fada yna qoqarin saita knshi danyasan baze samuba sede tashin hnklin kawai.
"Yeah..bazaka kai mata nataba..ya kamata komi ka siyo ka rinka Kai mata gaskia banason cin haqqin wata..Kaji tsoron Allah gaskia nide ba ruwanarh..."
"Tou mah.."
"Ka dauka ka kai mata mna.."
Okay yace Hadi da mikewa ya dauki leda daya yana qoqarin ficewa daga dakin tace "ka koshi ne .."
"Yeah..." yace Hadi da ficewa daga dakin ya nufa upstairs. Yana fita ta kwashe komi ta nufa kiching dasu.wannan shine first time data tafa fitowa falon gidan harta isa kiching tsarin komi na kiching din yy Mata. Taganshi tsaf tsaf dukda hammad ne ke amfani dashi already Daman tasan Hammad yanada tsafta, . Sede kayan a hargitse Nan ta shiga gyara komi da komi tana maidashi mazauninshi..
Tana zaune a falon duk abin duniya ya isheta fitarsu a kn idonta hkma dawowarsu a kn idonta kishi kmr ze kasheta, gashi taje ta duba taji duk dakunan a rufe babu yadda za ayi tasa layarnan..se abun ya zamar mata biyu..
Krsowa yy yasameta tayi tagumi, tana ganinshi ta mike tsaye cikeda murna. "Sannu yah Hammad.."
Hk kawai se yaji tausayinta a rmshi dukdade ba sonta yakeyiba sede kunsan jini.. krsawa yy ya Mika mata ledar dake hannunshi. Amsa tayi cikeda farin ciki. "Bakida wani problem ko..'' ya fada batare daya kalletaba.
Tab farin ciki kmr zata mutu this is the first time daya taba mata mgna cikin sanyin murya.
"Yeah. But sede kewarka.."
"Okay yy kyau.." yace a takaice. Juyawa yy da niyar barin falon tace "yah hammad har zaka tafi bazaka xaunaba Dan Allah.."
"Nop..ina abune ...gud night. " Yace hadi da barin falon. Farin ciki fal rnta ta dawo ta zauna a kn kujerar "yessss...!"ta fada Hadi da dunkule hannu. Itaduk tunaninta aikin datayi a knsune yaci. Farfesunta taci hnklinta kwance kai kace shigowa dakinta yayi ya kwana da ita, .
Yana sakkowa dai dai tana fitowa daga kiching din tana yarfe ruwn wanke wanken dake hannunta. "Flower me kikayi a kiching.." yymgnr yna krsa sakkowa daga upstairs din.
Hk kawai setaga kmr ya jima dayawa dmn tin tana kiching din tana aikace aikacen hnklinta na knshi taji shiru shiru..haushinshine ya turniqeta. Tayi gaba batare data bashi amsar tambayr da yayi mataba.
Kiching din ya nufa yaga komi tsaf tsaf ga alamar tayi wanke wanke, bakaramin farin ciki yayiba gnin ta fara sakewa dashi. Fitowa kiching din yy Ya nufo dakinta. Ta kwanta hartama sauya glub din zuwa na bacci ta Dan lullube Rabin jikinta hk kawai taji zuciya nayi mata kunci.. krsowa yy bakin gadon ya zuba mata ido da dan hasken dake daki . "sannu da aiki Flower..Amma karki kara whlrmin da knki aikinane Ni in wahala a knki bawaike ki whla a kainaba."
"Dan Allah ka fitarmin a daki zanyi bacci.." ta fada cikin Dan daga murya.
"Mgnr alqawarinmufa na nonon.."
"Ni gaskia ka fita..baccinma an hana mutum yayi wannan wacce iriyar jarabace.." ta fada hadi da juya masa bata.
"Am sorry..." Yace Hadi da krsawa ya manna mata kiss a goshi yayi mata adduarh ya tofeta ya juya ya fice daga dakin cikeda so da kaunarta, wanka yy ya sauya kya zuwa na bacci ya kwanta Amma me seya gaza bacci kawai surarta ke yawo a cikin yanar gizon dake kwakwalwarshi..juyi kawai yakeyi zuciya fal begenta da mararinta...
Gaza bacci tayi zuciyarta fal kunci ta rasa dalilin dayasa takejin zuciyarta da kuncin ..da kyar tasamu bacci ya dauketa wajajen 2:,am ta tashi still zuciyrta da kuncin, mikewa tyi jiki a sukwane ta nufa toilet ta dauro alwala tadawo ta daura zani a kn rigar jikinta ta tayrda sallarh. Nan ta fara nafilfili..
Shikam gogan daya gaza baccin mikewa yy ya jawo system dinshi ya fara duba uban aikin dayake dashi Nan ya fra rage wasu amm zuciyrshi Bata gun aikin tana gareta...se wajajen 2:pm ya farajin bacci kashe system din yy yasashi a charji kna ya koma ya kwanta ya kashe fitilar dakin duka ko zesamu yy baccin sosai, Dan har knshi ya fara ciwo ba jimawa baccin ya daukeshi me cikeda mafarkanta.. ciwon mara ne ya tasheshi da asubah.. mikewa yy yna amsabo sunan Allah hadi da yin miqa, ynajin ciwon marar na tsungulinshi. A hnkli ya nufa toilet..fitsari yy seya Dan samu sassauci. Yayi wanka ya fito byn ya dauro alwalah.dai dai ana Shirin tada sallah. Cikin hanzari ya shirya ya nufa masallacin. Bayan sun idar gidan ya nufo direct dakinta ya nufa tin kafin ya karasa yakejin muryarta na tashi cikin kararun alqur'ani me girma, tana karanta suratul khafi..tsayawa yy ya jingina da kofar dakin muryarta me dadih na dukan dodon kunnenshi bama shiba duk me sauraro seya sara mata cikeda kwarewa take karatun..seda ya dauki minti goma a kofar dakin kna ya tura kofar dakin ya shiga..tana zaune a k. Daddumarh abun mamaki duk krtunnan datakeyi babu al'qur'ani a hannunta tanada haddarshi a Kai. Se yaji ta kara burgeshi yanada tabbacin insun haihu zata bawa yayansu tarbiya me kyau. Krsawa yy ya zauna a kasan kusa da ita dai dai ta gama krtun khafi din tayi adduarh Suka shafa a tare..."hope kinyi mna adduar samun Yan uku.."
"Baka iya gaisuwa bane..se mgnr bnza.. ." Tace tana mikewa ta nannade daddumar ta ajiyeta a mazauninta ta koma kn gadon ta zauna. Dawowa gefen gadon shima yy yace "mgnr haihuwarne mgnr bnza..aike zaki gaidani but kece matata. "
Tace "Amma ai na girmeka kou.."
.
Duk duniya babu abinda ya tsana kmr mgnr girma datake yawanyi. "Ke kullm mgnr age..hmm kouda yake wata rana kou ance Kiyi bazakiyiba.."
"Malam tashi ka fitarmin inajin bacci.."
"Bacci kuma..bakiji bacci bane da daddare.."
"Bansaniba.. nide ka fita zn koma bacci ne mlm.." tyi mgnr hadi da kwanciya tanajin wani bacci me dadih na dibarta.
Shima Daman yanajin baccin mikewa yy yadice daga dakin ya nufa dashi dakin kwanciya yy ba jimawa bacci ya kwasheshi me dadih.
**
Wani irin mummuman mafarki yayi a zabure ya tashi zaune hninshi a matukar tashe yna ambato sunan allah.. zumbur itama ta tashi zaune. "Alhaji lafia.." ta fada Hadi da kwantowa jikinshi. Gabaki daya jikinshi se rawa yakeyi adduarh tashiga tofar masa. Nan da Nan natsuwa ta fara ziyartarshi. Hawayene ya shiga bin kuncinshi...abinda Bata taba ganiba tsawon 20yrs Suna tare. Hnklintane ya tashi. "Alhaji meke faruwa ka gaggauta sanar dani Dan allah..kasani a tashin hnklin ..ganin hawaye a kn kuncinta ya sani shiga tashin hnkli.." ta fada hnklinta a matukar tashe.
Share hawayen dake zirya a kn kuncinshi yy yace "Na aikata babban lefi..nasan dmn se Allah ya kamani..naga isharar uban giji..Allah astagfurillah.." ya fada hadi da daga hannunshi sama.
Cikin rashin fahimta tace "lefie kuma ..kmrya.."
"Eh Ni me lefine shiyasama kikaga Allah ya barni haka.."
cikeda rashin fahimta tace "Allah ya barka hk kmrya..nagade Allah ya wadaceka da Komi alhaji..a tsawon zamana dakai 25yrs kenan yanzu ban taba ganin kayi wani Abu na sabon Allah ba hasalima kowa na alfahari dakai saboda kyawawan halayyarka kanada kyautatawa ga kowa a matsayinka na shugaban dake shugabantar al'ummarh..jamaarh na alfahari dakai ..meye lefin daka aikata mijina..."
Girgiza Kai kawai yy yna murmushi takaici yace "koma ki kwanta .."
"Ta Yaya Dan iya bacci byn mijina sanyin idaniyata yana cikin damuwa..ka gyamin damuwarka mijina..in bka gayaminba wazaka gaya mawa.."
Rungumarta yy tsam jikinshi suka koma suka kwanta..."wata rana zaki sani my wife..." Yy mgnr Hadi da lumshe ido mafarkin da yayi yana dawowa kwakwalwarshi.. kara lafewa tayi jikinshi tana adduarh Allah ya yayewa mijinnata damuwarshi dukda be sanar da itaba.
*
Wajajen 11;13am. ta tashi yynda wata azababbiyar yunwace ta tasheta. wanka tayi chap tasa doguwar rigar atamfa ta fito ta nufa kiching. Duddubawa tayi taga akwai komi na bukatar. Jelop din shi macaroni ta daura wanda yaji naman kaza da kyn lambu Nan da Nan kanshi ya cika gabaki daya ilahirin gidan..
Shikanshi gogan yunwarce ta tasheshi yy wnka ya fito falon gidan daniyar yaje yagani inta tashi ya tambayeta meze dafa mata, abun mamaki yajiyo kamshin na cikashi..kiching ya nufa Dan ganin ko jawaheer ce bataji worning din da yayi mata bane tadawo taci gabada girki a kiching din. Yna shiga idanuwanshi suka sauka a knta..ido ya zuba mata tayi masa kyau sosai sumar gashinta kwance saman bayanta dankwalin data daura tsakiyar knta a budene se hkn ya bawa sumar knta dmn kwamciya tsakiyar bayanta. Tsurawa bayanta ido yayi..aikinta takeyi batare datasan tsayuwarshiba..taxo juyowa kenan idanuwansu sukayi karab cikinna juna.. wayancewa yy daga kallon duwawunta datakeyi yace "sannu da aiki love.."
Tsaf tasan kallonta yakeyi..Dan hk Dan hararshi tayi..murmushi yayi ya tayata suka kammala komi a dining din falon sukayi breakfast. Suna gamawa a tare suka tsaftace ko Ina turaren data taho dashi daga gidansu tasa Nan da Nan gidan ya dauki kanshi.