Sashe 107
Inso Cuta Ne Part 1 Complete Hausa Novel · about 9 min read
Sahura tasamu miji me rufin asiri jannarht tazaunar dashi tabashi lbrin wacece sahura, sahurade haifaffiyar katsinace a wani kauye da ake ce masa gora a nan ta tashi tou allah be bata mijin aureba se aka kawota aikatau tnata aikinta a wani gida se wta rna taje ganin gida kauye shine saleleh yy mata fyade, saleleh danme garine, da iyayenta suka gne tnada ciki shine aka koreta daga garin shine silar haduwarta da jannarht ta kawota gidanta ta riqeta harta haihu tasawa diyar sunan ummih ana kiranta da janan. Hashim yace eh ya amince ze aureta kuma ze riqe mata diyarta, hk kuwa akayi sukaje kauyensu sahura tanemi yafiyar iyayenta saleleh allah yy masa rasuwa, zuwa lokacin me gari yy nadama sun amshi jikarsu rukayya da mutumci sunce a bar muau ita, sahura taki yarda da hkn. Hk aka daura auren sahura da hashin suka dawo garin kaduna nan suka zauna a dan madaidaicin gidanshi janan kuwa tana gida gun hibbarh dan tanasonta sosai.
Daddyn Hammad kuwa tini yashigar da soyayyarahi ga ummih, ummih taki amincewa saboda sanij halin zainab, sam bazata iya zama da zainab ba.
Mama rabi da jawah dasukayi komi sukaga bb nasara, kawai se suka ynke shawarar kashe mommah nan sukasa mata guba a abinci tanaci kuwa ta fadi allah yaso daddy yashigo kenan ya dauketa yakaita asibiti nan akace guba taci da kyar aka samu knta kwananta biyu kba ta farfado tabbas tagabe suwaye mama rabi a gareta, tyi kuka kmr rnta ze fita, satintin biyu aka maidata gida tana zuwa tasamu mama rabi ta kwashe duk gwala gwalenta tagudu tabar garin itada jawaheer sun gudun mata da duk kadarorinta aiko rnr taci kuka ta koshi daddy ya zauna ya krayi mata natsiha nan tayi roki yafiyarshi yace ya yafe mata saura hammad da jannarht sune yadace ta rokesu gafara. Tace insha allahu kuwa..rnr daddy yasamu abinda yakeso dmn an dade ba a haduba aiko rnr ansha love. Washe gari kuma mijin nasreen yazo yna matsifa kn ashe nasreen karuwace yarinka fada yna zage zage se rnr mommah tasan aahe kalmar karuwa da zafi..yasaki nasreen saki uku tadawo gida tna kuka mommah na kka tana zaginta kn ashe batakai mutumcintaba nasreen nata rantauwa kn batasan wani dana mijiba...aiko mommah tasha isharan ubangijinta, nasreen ta kamu da yoyon fitsari hk sukaje asibiti wayar nasreen na hannun mommah batasan sanda tashiga chartba taga duk chart din dasukeyi da safara'u seda mommah taga komi ashe safara'uce ta lalata mata yarinya tabbas mommah tna cikin nadama , tna kuka taje gida ta damko safara"u da kyar aka kwaceta mommah ta fadi komi nan take daddyn anwar ya saketa tna kuka tabar gidan takoma gidansu....mommah bataci komiba a rayuwarta se nadama da dana sani, wadanda ta yarda dasu sune suka bata mata yarinya.
Ga yarta ta kamu da yoyon fitsari, ta tabbtr duk abubuwannan dasuka sameta alhakine. mommah da knta taje gidansu jannarht ta roki yafiyarta tace ta yafe mata hkma ta nemi yafiyar hammad yace ya yafe mata sosai mommah tayi nadama da farin ciki take kallon jannarht da tulin cikinta fatan mommah allah yasauketa lafia taga yan jikokinta, yarda takewa sharri ashe baruwanta. Nasreen watanta daya a asibiti aka sallameta ita knta zuciyarta na cikeda nadama, ta nemi yafiyar zulaikha tace ta yafe mata duniya da lahira. Kullum mommah zuciyarta na cikeda nadama.
Jannarht nashiga watan haihuwarta aka kaita asibiti saboda dmn hk lokitoci sukace c,s za ayi mata. Lafia lau kuwa aka samu nasarar ciro mata yaranta yan uku biyu maza daya mace...da hammad yasamu lbri kmr ze zuba ruwa kasa yasha...hk kowa yy farin ciki...me jego ta farfado cikin koshin lafia satinta biyu a asibitin aka sallameta aka nufa gidan mommah da ita nan suka zauna hardasu ummih da hibbarh aka fara shirye shieyen suna rnr hammad de kullum yna manne sa yayanshi harse mommsh ta koreshi in mutane sunzo barka ...jariran nada kyau mazan duk hammad ne macence ta biyo jannarth komi komi harda farar fatar da kyaun sukam maza hammad ne komi da komi..rnr suna jarirai sukaci sunan abubakar daddyn hammad da zubairu daddyn anwar se macen jannarht tace asa sunan ummih rukayyah aiko hkn akayi aka kiran abubakar da ( nasar) shi kuma zubairu da (nasim) se rukayyah da (nimrah) yara yan gata kenan rnr sunan anyi barin dukiya duk wanda yazo rnr seya samu kyautar gida da companoni dade saurnsu. Yara kuwa basa awa daya da kya se an canza musu sunaha kya na alfarma hk itama jannarht ta hadu ta gaji da haduwa gashi tasha kunshi da gyara hammada kuwa duk inda zataje yna manne da ita. Taro yy taro masu hotuna da masu video nata aikinsu da mnyan yn jarida nada nasu aikin.
Ana cikin hk wani dattijo ya shiga gidan yna tmbyr waye ibrhm Dan allah yanason ganinshi aiko aka kaishi babban falon gidan yace ynada muhimmiyar mgna nan aka tara kowa a falon ibrhm da hibbarh suna ganinshi gbnsu ya fadi domin sun ganeshi hamza ne...nan ya shaida musu da kyar ya gane gidan da inkuyar waziri da ibrrhm ke amfani dashine yagane gidan takanas takano yazo daga India yasha whla kafin ya gane as waziris family danmasu na boyayyu bne a nijeria...nan ya fashe DA kuka ya fara rokon ibrhim ya yafe masa ibrhm yace me yy masa nan ya shaida dmn kafin ya kawo hibbarh aiki gidanshi dmn seda yasa aka daura musu aure saboda yna kwadayin hibbarh da ibrhm amma ya gaza fadi saboda tsoron ibrhim...farik ciki ya rufe kowa na falon ashe jannarht bayar zina bace yar sunnarh ce dadih ya rufe ibrhim nan akayi masa sha tara na arziki...
Washe garin rnr daddyn abuja ya dauki matarshi suka nufa gidanta nan ya hadasu da nafesat yy musu natsiha sannan ya raba musu kwana rnr dakin hibbarh yashiga dmn ynada yunwarta.
A yn kwanakin
Da ummih tyi a gidan mommah tagano son da daddy yakeyi yima ummih....ita tashige gaba tasamu ummih ta roketa knta aura mijinta aiko akayi hkn tare aka hada auren dana niima da anwar ummih suka tare a gidansu daban itada daddy nan taketa masa soyayya irin nasu na mnyan mata wadanda sukasan knsu....mommah ita ke kulawa da jannarht da kuma jariran jikokinta masu shiga zuciya yrn sunsha kya daga mnyan mutane na sunansu salaha da nahnah duk byn 2days suma suna gidan hk sahurama, zuwa lokacin tnada shigar krmin ciki.
Da kyar hMmad yabari jannarht tayi arbain ya matsa dole mommsh ta hadashi da mtrshi da wasu tsoffi guda biyu dan kulawa da jannarht din da yan ukunta. Rnr zokaga rwar ksi gun hammad aibe brtaba kwana yy yna abu daya dmn kuwa tasha gyara gun mommah irin nasu na yn nijer.
Farin ciki dajin dadih yakara yawaita ga iyalen .....bincike yy bincike aka gano ashe ummih yarinyar yayar mmn hibbarh ce wadda ta auri dan nigeria kishiyoyo suka sace ummih shine suja jefar har aka kawota gidan marayun...sunsan hknne sanadiyar zuwansu indian farin ciki nara misaltuwa sukaji rnr jannarht ma taji farin ciki, sosai domin da ita akaje... Zumunci me karfi ya kara yawaita a garesu, niima na zmn lafia da anwar da sirikarta mommy dmn mommy batada matsala macece me ddhn zama sam batajin haushin niima na kasancewarta bazawara. Byn aurenda shekara daya niima tasamu ciki ta haifa danta namiji yaci sunan hammad bbn abokin bbn yaro kenan...aiko jannarht nji da yaronnan saboda sunan mijinta farin cikinta dayaci...
Byn shekara daya jannarhtma tasamu ciki taso tazubar ammah hammad yaki yarda da hkn doletabar cikin ta haqura wannan karon da knta ta haihu tasamu yayanta yan biyu duka maza daya taci sunan hibbath dayar sunan mommah zainab, ana kiransu da hasem da husnah. Hammad sosai yakeson yarannashi rabin rayuwarsu yna gidan mommah da gidan ummih da hibbarh, su salaha da nahnah kowa kullum suna ziryar zuwa gun yaran nasu, zuwa lokacin suma sun kara haihuwa duk mata suka Haifa sukasa sunan jannarht aiko sunsha gata sun hammad. Nafeesat takoma abuja daddy yabar hibbarh a kaduna amma kullum yana kadunan ynade kokarin yin adalci a tsakaninsu ammafa hibbarh daban take a zuciyrshi. Sosai suka temakawa gidan marayunnan da kudi da kampanoni kyautade taban mamaki ciki hadda hammad da jannarht a kyautar ummihma ba a barta a bayaba hkma hibbarh.
Byn wata shekarar jannarht takara haihuwar yaronta namiji yaci sunan hammad ana kirnshi da annur. Wata shekarar tahaifa mace taci sunan hajiya hafsat wato inno ana kirnta da nur. A shekarun jannarht ta haifa yaranta tara auta itace keda sunan jannartulfiddausi ana kiranta da jamlah,. Hammad ya hana jannarht aikin asibiti yace tazauna ta kula da yrnta doleta haqura. Arziki nata kara habbaka ga iyalen ummih tasamu ciki da hibbarh da nafesat duk sunsamu ciki a jere suka haihu ummih ta haifa namiji hibbarhma namiji nafeesat mace. Sosai sukejin ddh duniya, sannan suna gyara lahirarsu, jannarht da hammad a Koda yaushe suna yawan ziyarar gun mabukata su bada sadaka hkn yasa basa tabewa alhmdllh Allah ya azirtasu. A kwana a tashi yafito siyasa yasamu basarar danewa govenor din kaduna state arziki yaci uban bada, Zama sukeyi cikeda kwanciyar hnkli sosai jannarht ke kulawa da mijinta a ynzu batada wata damuwa se neman lahirarta tasa a gaba. Wannan shekarar dukkaninnsu kwai da kwarkwata suka tattara suka nufa kasa me tsarki. Tou se muyi musu fatan dawowa lafiya.
Wannan tsohon dake yawo tsakankanin ummih da Hibbbarh da jannarht iskane tin kakannin ka kanni har ynzu be barsuba duk inda suke yna biye dasu yna basu kariya, baya taba yarda a cutar dasu.
Nasreen tasamu miji tayi aure....yinda aka samu labarin mutuwar su jawaheer da mama Rani a hnyarsu tazuwa Dubai jirginsu yayi hatsari duk suka mutu. Safarau Kam ta kamu da ciwon yoyon fitsari Mara wankewa. Allah yasa mudace.
Alhmdulillahi Nan nakawo karshen littafinnan, insha allah semun hade a littafina auren yima kai. Kuskuren danayi Allah ya yafemin abinda nafada daidai Allah ya bani lada.wadanda suke biye dani har karshen littafinnan ngde kwarai Allah yabar zmn tare, wanda nayima ba daidaiba ina rokon yafiyarsa. Nagode kwarai da gaske, wadanda sukeda mazaje Allah ya Kara zmn lafia Allah ya shirya zuriarh, wadanda basuda miji Allah ya kawo nagari, wadanda basu samu haihuwaba allah ya bamu kamilallu. Karku bari a baku labarin next book dina auren yima kai.
*Hauwa'u jiddarh mmn Little inagodia gareki da karamcinki gareni ngde Allah yabarmu tare Allah ya kawo miki zmn lafia keda mijinki da zuriarh dayyaba Dan Allah fans ku amsa da ameeen.bzn iya mntawa, dakeba mmn little.*
Saadatu bintu Abdullah✍🏼
Mommy namlah inasonki tawan.
Copied By
YAYA HAYAT
(admin
Hayat hausa novels Group
Hausa novels and fashion Group
Cool novel, makeup and kitchen1 Group
And
WOMEN24 TV Group
WHATSAPP NO:+2349030159301
Daddyn Hammad kuwa tini yashigar da soyayyarahi ga ummih, ummih taki amincewa saboda sanij halin zainab, sam bazata iya zama da zainab ba.
Mama rabi da jawah dasukayi komi sukaga bb nasara, kawai se suka ynke shawarar kashe mommah nan sukasa mata guba a abinci tanaci kuwa ta fadi allah yaso daddy yashigo kenan ya dauketa yakaita asibiti nan akace guba taci da kyar aka samu knta kwananta biyu kba ta farfado tabbas tagabe suwaye mama rabi a gareta, tyi kuka kmr rnta ze fita, satintin biyu aka maidata gida tana zuwa tasamu mama rabi ta kwashe duk gwala gwalenta tagudu tabar garin itada jawaheer sun gudun mata da duk kadarorinta aiko rnr taci kuka ta koshi daddy ya zauna ya krayi mata natsiha nan tayi roki yafiyarshi yace ya yafe mata saura hammad da jannarht sune yadace ta rokesu gafara. Tace insha allahu kuwa..rnr daddy yasamu abinda yakeso dmn an dade ba a haduba aiko rnr ansha love. Washe gari kuma mijin nasreen yazo yna matsifa kn ashe nasreen karuwace yarinka fada yna zage zage se rnr mommah tasan aahe kalmar karuwa da zafi..yasaki nasreen saki uku tadawo gida tna kuka mommah na kka tana zaginta kn ashe batakai mutumcintaba nasreen nata rantauwa kn batasan wani dana mijiba...aiko mommah tasha isharan ubangijinta, nasreen ta kamu da yoyon fitsari hk sukaje asibiti wayar nasreen na hannun mommah batasan sanda tashiga chartba taga duk chart din dasukeyi da safara'u seda mommah taga komi ashe safara'uce ta lalata mata yarinya tabbas mommah tna cikin nadama , tna kuka taje gida ta damko safara"u da kyar aka kwaceta mommah ta fadi komi nan take daddyn anwar ya saketa tna kuka tabar gidan takoma gidansu....mommah bataci komiba a rayuwarta se nadama da dana sani, wadanda ta yarda dasu sune suka bata mata yarinya.
Ga yarta ta kamu da yoyon fitsari, ta tabbtr duk abubuwannan dasuka sameta alhakine. mommah da knta taje gidansu jannarht ta roki yafiyarta tace ta yafe mata hkma ta nemi yafiyar hammad yace ya yafe mata sosai mommah tayi nadama da farin ciki take kallon jannarht da tulin cikinta fatan mommah allah yasauketa lafia taga yan jikokinta, yarda takewa sharri ashe baruwanta. Nasreen watanta daya a asibiti aka sallameta ita knta zuciyarta na cikeda nadama, ta nemi yafiyar zulaikha tace ta yafe mata duniya da lahira. Kullum mommah zuciyarta na cikeda nadama.
Jannarht nashiga watan haihuwarta aka kaita asibiti saboda dmn hk lokitoci sukace c,s za ayi mata. Lafia lau kuwa aka samu nasarar ciro mata yaranta yan uku biyu maza daya mace...da hammad yasamu lbri kmr ze zuba ruwa kasa yasha...hk kowa yy farin ciki...me jego ta farfado cikin koshin lafia satinta biyu a asibitin aka sallameta aka nufa gidan mommah da ita nan suka zauna hardasu ummih da hibbarh aka fara shirye shieyen suna rnr hammad de kullum yna manne sa yayanshi harse mommsh ta koreshi in mutane sunzo barka ...jariran nada kyau mazan duk hammad ne macence ta biyo jannarth komi komi harda farar fatar da kyaun sukam maza hammad ne komi da komi..rnr suna jarirai sukaci sunan abubakar daddyn hammad da zubairu daddyn anwar se macen jannarht tace asa sunan ummih rukayyah aiko hkn akayi aka kiran abubakar da ( nasar) shi kuma zubairu da (nasim) se rukayyah da (nimrah) yara yan gata kenan rnr sunan anyi barin dukiya duk wanda yazo rnr seya samu kyautar gida da companoni dade saurnsu. Yara kuwa basa awa daya da kya se an canza musu sunaha kya na alfarma hk itama jannarht ta hadu ta gaji da haduwa gashi tasha kunshi da gyara hammada kuwa duk inda zataje yna manne da ita. Taro yy taro masu hotuna da masu video nata aikinsu da mnyan yn jarida nada nasu aikin.
Ana cikin hk wani dattijo ya shiga gidan yna tmbyr waye ibrhm Dan allah yanason ganinshi aiko aka kaishi babban falon gidan yace ynada muhimmiyar mgna nan aka tara kowa a falon ibrhm da hibbarh suna ganinshi gbnsu ya fadi domin sun ganeshi hamza ne...nan ya shaida musu da kyar ya gane gidan da inkuyar waziri da ibrrhm ke amfani dashine yagane gidan takanas takano yazo daga India yasha whla kafin ya gane as waziris family danmasu na boyayyu bne a nijeria...nan ya fashe DA kuka ya fara rokon ibrhim ya yafe masa ibrhm yace me yy masa nan ya shaida dmn kafin ya kawo hibbarh aiki gidanshi dmn seda yasa aka daura musu aure saboda yna kwadayin hibbarh da ibrhm amma ya gaza fadi saboda tsoron ibrhim...farik ciki ya rufe kowa na falon ashe jannarht bayar zina bace yar sunnarh ce dadih ya rufe ibrhim nan akayi masa sha tara na arziki...
Washe garin rnr daddyn abuja ya dauki matarshi suka nufa gidanta nan ya hadasu da nafesat yy musu natsiha sannan ya raba musu kwana rnr dakin hibbarh yashiga dmn ynada yunwarta.
A yn kwanakin
Da ummih tyi a gidan mommah tagano son da daddy yakeyi yima ummih....ita tashige gaba tasamu ummih ta roketa knta aura mijinta aiko akayi hkn tare aka hada auren dana niima da anwar ummih suka tare a gidansu daban itada daddy nan taketa masa soyayya irin nasu na mnyan mata wadanda sukasan knsu....mommah ita ke kulawa da jannarht da kuma jariran jikokinta masu shiga zuciya yrn sunsha kya daga mnyan mutane na sunansu salaha da nahnah duk byn 2days suma suna gidan hk sahurama, zuwa lokacin tnada shigar krmin ciki.
Da kyar hMmad yabari jannarht tayi arbain ya matsa dole mommsh ta hadashi da mtrshi da wasu tsoffi guda biyu dan kulawa da jannarht din da yan ukunta. Rnr zokaga rwar ksi gun hammad aibe brtaba kwana yy yna abu daya dmn kuwa tasha gyara gun mommah irin nasu na yn nijer.
Farin ciki dajin dadih yakara yawaita ga iyalen .....bincike yy bincike aka gano ashe ummih yarinyar yayar mmn hibbarh ce wadda ta auri dan nigeria kishiyoyo suka sace ummih shine suja jefar har aka kawota gidan marayun...sunsan hknne sanadiyar zuwansu indian farin ciki nara misaltuwa sukaji rnr jannarht ma taji farin ciki, sosai domin da ita akaje... Zumunci me karfi ya kara yawaita a garesu, niima na zmn lafia da anwar da sirikarta mommy dmn mommy batada matsala macece me ddhn zama sam batajin haushin niima na kasancewarta bazawara. Byn aurenda shekara daya niima tasamu ciki ta haifa danta namiji yaci sunan hammad bbn abokin bbn yaro kenan...aiko jannarht nji da yaronnan saboda sunan mijinta farin cikinta dayaci...
Byn shekara daya jannarhtma tasamu ciki taso tazubar ammah hammad yaki yarda da hkn doletabar cikin ta haqura wannan karon da knta ta haihu tasamu yayanta yan biyu duka maza daya taci sunan hibbath dayar sunan mommah zainab, ana kiransu da hasem da husnah. Hammad sosai yakeson yarannashi rabin rayuwarsu yna gidan mommah da gidan ummih da hibbarh, su salaha da nahnah kowa kullum suna ziryar zuwa gun yaran nasu, zuwa lokacin suma sun kara haihuwa duk mata suka Haifa sukasa sunan jannarht aiko sunsha gata sun hammad. Nafeesat takoma abuja daddy yabar hibbarh a kaduna amma kullum yana kadunan ynade kokarin yin adalci a tsakaninsu ammafa hibbarh daban take a zuciyrshi. Sosai suka temakawa gidan marayunnan da kudi da kampanoni kyautade taban mamaki ciki hadda hammad da jannarht a kyautar ummihma ba a barta a bayaba hkma hibbarh.
Byn wata shekarar jannarht takara haihuwar yaronta namiji yaci sunan hammad ana kirnshi da annur. Wata shekarar tahaifa mace taci sunan hajiya hafsat wato inno ana kirnta da nur. A shekarun jannarht ta haifa yaranta tara auta itace keda sunan jannartulfiddausi ana kiranta da jamlah,. Hammad ya hana jannarht aikin asibiti yace tazauna ta kula da yrnta doleta haqura. Arziki nata kara habbaka ga iyalen ummih tasamu ciki da hibbarh da nafesat duk sunsamu ciki a jere suka haihu ummih ta haifa namiji hibbarhma namiji nafeesat mace. Sosai sukejin ddh duniya, sannan suna gyara lahirarsu, jannarht da hammad a Koda yaushe suna yawan ziyarar gun mabukata su bada sadaka hkn yasa basa tabewa alhmdllh Allah ya azirtasu. A kwana a tashi yafito siyasa yasamu basarar danewa govenor din kaduna state arziki yaci uban bada, Zama sukeyi cikeda kwanciyar hnkli sosai jannarht ke kulawa da mijinta a ynzu batada wata damuwa se neman lahirarta tasa a gaba. Wannan shekarar dukkaninnsu kwai da kwarkwata suka tattara suka nufa kasa me tsarki. Tou se muyi musu fatan dawowa lafiya.
Wannan tsohon dake yawo tsakankanin ummih da Hibbbarh da jannarht iskane tin kakannin ka kanni har ynzu be barsuba duk inda suke yna biye dasu yna basu kariya, baya taba yarda a cutar dasu.
Nasreen tasamu miji tayi aure....yinda aka samu labarin mutuwar su jawaheer da mama Rani a hnyarsu tazuwa Dubai jirginsu yayi hatsari duk suka mutu. Safarau Kam ta kamu da ciwon yoyon fitsari Mara wankewa. Allah yasa mudace.
Alhmdulillahi Nan nakawo karshen littafinnan, insha allah semun hade a littafina auren yima kai. Kuskuren danayi Allah ya yafemin abinda nafada daidai Allah ya bani lada.wadanda suke biye dani har karshen littafinnan ngde kwarai Allah yabar zmn tare, wanda nayima ba daidaiba ina rokon yafiyarsa. Nagode kwarai da gaske, wadanda sukeda mazaje Allah ya Kara zmn lafia Allah ya shirya zuriarh, wadanda basuda miji Allah ya kawo nagari, wadanda basu samu haihuwaba allah ya bamu kamilallu. Karku bari a baku labarin next book dina auren yima kai.
*Hauwa'u jiddarh mmn Little inagodia gareki da karamcinki gareni ngde Allah yabarmu tare Allah ya kawo miki zmn lafia keda mijinki da zuriarh dayyaba Dan Allah fans ku amsa da ameeen.bzn iya mntawa, dakeba mmn little.*
Saadatu bintu Abdullah✍🏼
Mommy namlah inasonki tawan.
Copied By
YAYA HAYAT
(admin
Hayat hausa novels Group
Hausa novels and fashion Group
Cool novel, makeup and kitchen1 Group
And
WOMEN24 TV Group
WHATSAPP NO:+2349030159301