Sashe 46
Inso Cuta Ne Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Kare mata kallo yashigayi yna yatsina fuska yace. "Halan bakida kayane..."
[10/30, 3:48 PM] +234 803 727 9133: INSO CUTA NE..51,
Book din nan na kudine Ga masu bktr cigbn su nemi 08033368013.
Hammad ya dage kafada yace ",oho nide shima innaga ze bani whla zanje ne kawai in daukkota daga gidansu..ai ynzu nikeda power a hannuna..kawai inbndama an maidani wani baho za a daura aure a ki kawota gidan mijinta tou auren me akayi kenan..wallahi ni ba wawa bane daza ayita rainamin hnkli ana garani kawai Dan anga Ina sonta..",
Anwar na jinshi yanata mita har suka isa gidan packing sukayi suka fito direct office dinshi suka nufa, yna zaune yna Yan tunani tunani kan yadda ze bullowa lamarin. Suka shigo office din. Har qasa suka tsugunna suka gaidashi amsawa yy fuska sake. Domin ya ganesu.
Zaunawa sukayi a kasan carpet din office din. dagani ksn da mgna a bakinsu. "sannunku yara yakuke ya iyayennaku.." cewar abih.
"Alhmdllh.." suka amsa a tare. Nan sukayi jungum jungum kmr wadanda akayima mutuwa musammanma hammad.yadda kasan salihin gaske.
Abih yace "meke tafe daku Yara.."
Hammad yy carab dmn jira ykeyi yasamu dmr mgna yace "Damande a kn mgnr tarewar ne..abih shine nji shiru..kuma daddy yazo ance ba ynzuba se Nan da 2month..shine gaskia Nan da wata biyunne nke ganin kmr yayi yawa ..Allah yasani zan iya shiga wani hali..matatade inasonta insha allahu zan riketa tsakanina da allah..tinda wallahi billahillazi inasonta." Yy mgnr kmr wani zautacce.
Abih ya zuba masa ido dmn daganin yaron yasan ze aikata abinda yafi hakan. "Tou yaro karka damu kaji kou ka kwantrda hnklinka ai kamayi hakuri..insha allahu zamuyi mgna da mahaifinka..zkji komi ta bakinshi.."
Hammad yace "Ai ba komima se in dawo..kou zuwa anjimane.." Anwar ya Dan bugeshi da in system.dagowa Hammad yy ya gallah masa harara. Kna ya maida fuskarshi kasa.
Abih de mamaki kmr ze kasheshi. Yace "tou..tou..bb dmwa kaje ka dawo Nan da 1 week insha allahu..semu tsaida rnr tarewar."
Cikin sanyin jiki yace "tou..bawai naki bane ..amma senaga kmr yy nisa gaskia ni a nawa tunaninma yau ai yayi..gaskia de dukna matsu ne." Ai kunya kmr zata kashe anwar.
Shiknshi abih din kunyar ta rufeshi, "kaje ka dawo nan da 4 days ai yayi kou.."
"Tou abih ammande daso samune zuwa gobede shima a daddafe zankai goben..a temakeni a ceci rayuwata na jima ina tsare mutumcina koudan gudun kar in lalace.." baki sake abih yake kallonshi yace "Eh hkne kuma dannan ka kuauta..bb dmwa amma ai naji ance knada wata matar kou.."
Yace "Eh.. amma nide itadin nafi bukatar gaskia ..."
Oh duniya tazo karshe abih yace a zuciya Amma a fili. Katseshi yy dacewa "Tashi ku tafi ku dawo goben..Allah ya kaimu" yy hknne Dan yga in zncen yy nisa abun bazeyi kyauba.
Mikewa sukayi a tare anwar kmr ze shige kasa sukayi masa sallama suka baro office din ido ya bisu dashi a zuciya yace "gaskia dole insan abunyi kalli yaro ido a tsaye..in bata tareba ai Nan gaba bnsan wani salo zezomin dashiba..." wyrshice tyi ringing ya duba yga sunan alhaji zubairu dagawa yayi..dga dyn bngaren daddy yace "brkde alhaji.."
abbih yace "barkanmude..kaje gida lafi kou.."
"Lafia lau Alhmdllh..Dannaku Nan yazo kou..?"
Abih yace ",eh ynzuma suka fita.."
Daddy yace "ai ce Masa nyi se Nan da 2, month Ni nagajine duk yabi ya addabeni wlhy..Yayi maka rashin ta idon nashi kou.."
Abih yy yar dariya yace "kasan yaran yanzu ba kmr mu na daba su a fili suke fadin komi dasukeji bkm ai.."
Daddy yace "Musamman ma shi dannaku.yaufa tin gari beyi haskeba yazo gidana ashema yaje gun mahaifinshi yace yazo guna...kwata kwata bedata ido."
Abih yace "Bkm yarintace wata rana ze dena..ai bb dmwa dasaukima shi nashi tinda matarshice ta Sunnah." cewar abih da hk sukayi sallahmah.
Suna fitowa harabar gidan Anwar ya juyo ya kalleshi yace "sheeeeetttttt ! Wlhy bakada kirki danasan hk zakayi bazan rakokaba ..kwata kwata bakada kunya..rashin kunyar tkama har a gaban sirikai."
hammad yace "Uban meye nayi.."
"Mtwsss Ni kk tambaya me kayi... Kai iskncinnaka bka bar uban kowaba...gaskia da gyara a lamarinka"
Krsawa sukayi suka shiga car hammad yace "inba na nuna mishi ainihin wayeniba Allah baze matsaba ya bani matataba kawai kowa ya huta..inya bni abata ai duk mgnr ta Kare.."
Anwar ya saki baki yna kallonshi yace "Kai..! Bkyiba wlhy bani kara rakoka gaskia..bkajiba kaine bke mgnr Amma hi nkeyi kmr zan shige kasa Dan kunya.."
"Mtwsss Kai kasan wata wai kunya.. naji din..kada Allah yasa ka rakoni din inda inada kafa da hannaye ai alhmdulillahi.."
"Hk zakace.. already ba laifinka bne lefinane.."cewar Anwar yyn dayakewa motar key sukabar gidan. Hammad yace "Au Ashe kaine blood sowie..ynzude kaini gidansu anty jannarht."
Anwar yace "Rike sowienka malam.. wallahi bazan kaikaba sede in tsaya ka sauka a car dinnan kahau napep kaje.."
Hammad ya marairaice yace "Habade blood kaifa nawane iya wiya ana tare .."
Anwar yayi murmushi yace "Shege karuwa me ladabin kunama..wlhy kou zaka kwanta bazan je gidanba sede in saukeka kahau napep"
"A Coronan Nan zakace in hau napep.." cewar hammad
Anwar yace "Au Allah se ynzu ka tuna da corona da daka gma yawon soyayya kainefa har hayi a napep kainan wai Romeo kou uban yn soyayya."
Hammad yy tsuki yace "dallah Ni dena hadani da wannan katon arnen nifa soyayyar raya sunnah nakeyi bawai soyayyar isknciba..ai kou kafata be kamoba inde a fagen soyayyar anty jannarht ne.ka kirani da uban dakin Romeo."
Anwar ya kwashe da dariya yace "Toufah sannun uban Romeo..dasafe kmr wani mahaukaci Amma ynzu baki ya bude..anci mgnr tarewar anty jannarht."
Murmushi hammad yy yce "Ai kwanan nanma zanyi babbar haukan ade hana ni mata ta aga jarabar duniya..dukse na addabi kowa yaseens."
Anwar yace "sede ka addabi Wanda zaka iya nikam nafi karfinka..sesu daddy dasuke bi ta kn iskncinka.." ya krashe mgnr yna kwashewa da duriya.
"Hmmm bakaga isknciba adeyi 2 days ba a bani itaba wlhy time dinne za a ga isknci na gidi.." cewar hammad.
Anwar yace ,"Wa'izubillahi..zaka aikata abinda yafi hkn. .." hammad yace "kaida kasan komi..Wai bazaka kaini gun anty bane" cewar hammad.
"Dallah bnza karkaje ynzu ..pls ka daga Mata leg..tinda kaga knata cuku cukun yadda za ayiba ta tare kyi hkri Dan allah ka bari ta taredin kwana nawane.." cewar anwar. Da kyar de yasamu ya lallabashi ya yarda Amma Ada yace fir shi begane wannan yarenba.
Suna tafe suna yar hira har suka karasa gidan. Rnr hammad se 9:pm ya baro gidan ya nufo gidanshi shima seda mommy taxo tyi Masa mgna. Kna ya tafi.
Yna shigowa gidan ya gnta a falon Domin bata tashiba tin tini dmnde ita ba sallah takeyiba. Abincinma Nan aka kawo mata taci akazo aka kwashe kwanonin. Kallo dya yy mta ya dauke knshi ya nufa bedroom dinshi. Direct toilet ya shiga Dan yin wanka Domin yasamu jikinshi yayi masa dadih.
Ganin ya wuceta kou kallo beyi mataba se yji bb ddh Amma abinda kakeso batayi zuciyaba ta mike ta nufo kofar dakinshi zata murda murfin kofar dakin kawai taji gabanta ya ynke ya fadi tunawa da tayi da worning din da yayi mata Amma ta basar tasako Kai Cikin dakin. Bata gnshiba Amma taji karar ruwa a toilet din alamar yna wanka.
Zaunawa tyi gefen gadon tna jiran fitowarshi.
Fitowa yy towel daure da kugunshi da dya a knshi yna goge sumar knshi. Kawai meze gani jawaheer zaune gefen gadonshi ta zubo masa ido cikeda shaawa take kallonshi Suma duk ta kwanta luf a saman kirjinshi. Dan fito da harshenta tayi ta latsa lefenta na kasa.cikeda fllngs dinshi. tabbas duk macen dataga hammad a wannan ynayin inhar tnada cikakkiyar lafiya setaji sha'awarta ta motsa. Ballan tana su jawaheer gindi Ya goge da gurzar jijiyar maza, tini taji jikinta ya amsa Kuri tayi masa da ido har batamason kyaftawa.
Tsawa ya daka mata ganin se kallon takeyi kmr wata mayyah yace "Keeee! Kallon na uban meye mayya Dena kallona karki cinyeni.."
Dan dauke idonta tyi daga kanshi Amma ba hkn tasoba.
"Tashi tsaye...!" Ya furta fuska bb alamar wasa. Mikewa tayi tsaye tna Dan murguda Baki. Amma Bata Bari ya ganiba.
"Kunnen Kashi gareki kou..bkisan meke miki ciwo ba kou.brain dinki na kifine dmn nasan wannan.. jiya banace karki kara shigomin dakiba Amma bakijiba ..ynzu inda ace na fito babu kayafa hk zaki ganinmin Al"aura ki cuceni ko.."
"Meye a ciki Naga aikai mijina ne..Danna gani ai ba komi bane..tinda halak ne."cewar jawaheer cikeda tsiwa.
"Keeeeee...!natsu kou in galla miki mari..inkika kra cemin mijinki se kin rainawa Aya zakinta..knga worning nake krayi Miki kafin in dau mataki..knsan ance akan jaddada martani before kai duka kou...tou tin wuri ki tsaya inda Allah ya barki abincine da kudi yasa kika aureni in bb dya daga cikinsu kiyimin mgna xa a baki..get out of my room krmr Yar iska.!"
Marairaicewa tyi tace "Haba yah hammad..nifa son..."
"Zaki fitarmin daga room kou sena kraso Nan na ballaki .." yy mgnr yna nufota da gudu ta juya tabar dakin.
"Dakin tsaya Karamar mara kunya kawai..kaga yarinya kmr mayya daga ganina harta fara lashe baki..Kai dgni kasan an riga an saba da ganin maza iri iri." Ya dawo ya sauya kya zuwa na barci ya zauna a gefen gadon ya dauko alqur',ani me girma, ya fara maraji'arh. Cikin harshen hafsu. A natse yke krtun Yna bama kou wanni harafi haqiqanin haqqinsa. Kai dajin krtun kasan na kwararrune. Hammad mnya ga sani ga shagala. Seda ya shafi 2 awas yna maraji'arh kna yayi adduarh ya shafa ya mayarda al'qur'anin mazauninsa kna ya dawo ya kwanta yna tunaninta. Wyrshi ya dauko ya danna Mata kira dai dai 12;am Kiran ya shigo wayrta lokacin ta fara bacci a firgice ta tashi Dan wayar Bata silent ta mnta bata sata a silent dinbama baccin ya kwaceta..
Dgawa tyi batare dataga waye me kiranba ta kara wayr a kunne Cikin bacci tce "hellow.."
[10/30, 3:48 PM] +234 803 727 9133: INSO CUTA NE..51,
Book din nan na kudine Ga masu bktr cigbn su nemi 08033368013.
Hammad ya dage kafada yace ",oho nide shima innaga ze bani whla zanje ne kawai in daukkota daga gidansu..ai ynzu nikeda power a hannuna..kawai inbndama an maidani wani baho za a daura aure a ki kawota gidan mijinta tou auren me akayi kenan..wallahi ni ba wawa bane daza ayita rainamin hnkli ana garani kawai Dan anga Ina sonta..",
Anwar na jinshi yanata mita har suka isa gidan packing sukayi suka fito direct office dinshi suka nufa, yna zaune yna Yan tunani tunani kan yadda ze bullowa lamarin. Suka shigo office din. Har qasa suka tsugunna suka gaidashi amsawa yy fuska sake. Domin ya ganesu.
Zaunawa sukayi a kasan carpet din office din. dagani ksn da mgna a bakinsu. "sannunku yara yakuke ya iyayennaku.." cewar abih.
"Alhmdllh.." suka amsa a tare. Nan sukayi jungum jungum kmr wadanda akayima mutuwa musammanma hammad.yadda kasan salihin gaske.
Abih yace "meke tafe daku Yara.."
Hammad yy carab dmn jira ykeyi yasamu dmr mgna yace "Damande a kn mgnr tarewar ne..abih shine nji shiru..kuma daddy yazo ance ba ynzuba se Nan da 2month..shine gaskia Nan da wata biyunne nke ganin kmr yayi yawa ..Allah yasani zan iya shiga wani hali..matatade inasonta insha allahu zan riketa tsakanina da allah..tinda wallahi billahillazi inasonta." Yy mgnr kmr wani zautacce.
Abih ya zuba masa ido dmn daganin yaron yasan ze aikata abinda yafi hakan. "Tou yaro karka damu kaji kou ka kwantrda hnklinka ai kamayi hakuri..insha allahu zamuyi mgna da mahaifinka..zkji komi ta bakinshi.."
Hammad yace "Ai ba komima se in dawo..kou zuwa anjimane.." Anwar ya Dan bugeshi da in system.dagowa Hammad yy ya gallah masa harara. Kna ya maida fuskarshi kasa.
Abih de mamaki kmr ze kasheshi. Yace "tou..tou..bb dmwa kaje ka dawo Nan da 1 week insha allahu..semu tsaida rnr tarewar."
Cikin sanyin jiki yace "tou..bawai naki bane ..amma senaga kmr yy nisa gaskia ni a nawa tunaninma yau ai yayi..gaskia de dukna matsu ne." Ai kunya kmr zata kashe anwar.
Shiknshi abih din kunyar ta rufeshi, "kaje ka dawo nan da 4 days ai yayi kou.."
"Tou abih ammande daso samune zuwa gobede shima a daddafe zankai goben..a temakeni a ceci rayuwata na jima ina tsare mutumcina koudan gudun kar in lalace.." baki sake abih yake kallonshi yace "Eh hkne kuma dannan ka kuauta..bb dmwa amma ai naji ance knada wata matar kou.."
Yace "Eh.. amma nide itadin nafi bukatar gaskia ..."
Oh duniya tazo karshe abih yace a zuciya Amma a fili. Katseshi yy dacewa "Tashi ku tafi ku dawo goben..Allah ya kaimu" yy hknne Dan yga in zncen yy nisa abun bazeyi kyauba.
Mikewa sukayi a tare anwar kmr ze shige kasa sukayi masa sallama suka baro office din ido ya bisu dashi a zuciya yace "gaskia dole insan abunyi kalli yaro ido a tsaye..in bata tareba ai Nan gaba bnsan wani salo zezomin dashiba..." wyrshice tyi ringing ya duba yga sunan alhaji zubairu dagawa yayi..dga dyn bngaren daddy yace "brkde alhaji.."
abbih yace "barkanmude..kaje gida lafi kou.."
"Lafia lau Alhmdllh..Dannaku Nan yazo kou..?"
Abih yace ",eh ynzuma suka fita.."
Daddy yace "ai ce Masa nyi se Nan da 2, month Ni nagajine duk yabi ya addabeni wlhy..Yayi maka rashin ta idon nashi kou.."
Abih yy yar dariya yace "kasan yaran yanzu ba kmr mu na daba su a fili suke fadin komi dasukeji bkm ai.."
Daddy yace "Musamman ma shi dannaku.yaufa tin gari beyi haskeba yazo gidana ashema yaje gun mahaifinshi yace yazo guna...kwata kwata bedata ido."
Abih yace "Bkm yarintace wata rana ze dena..ai bb dmwa dasaukima shi nashi tinda matarshice ta Sunnah." cewar abih da hk sukayi sallahmah.
Suna fitowa harabar gidan Anwar ya juyo ya kalleshi yace "sheeeeetttttt ! Wlhy bakada kirki danasan hk zakayi bazan rakokaba ..kwata kwata bakada kunya..rashin kunyar tkama har a gaban sirikai."
hammad yace "Uban meye nayi.."
"Mtwsss Ni kk tambaya me kayi... Kai iskncinnaka bka bar uban kowaba...gaskia da gyara a lamarinka"
Krsawa sukayi suka shiga car hammad yace "inba na nuna mishi ainihin wayeniba Allah baze matsaba ya bani matataba kawai kowa ya huta..inya bni abata ai duk mgnr ta Kare.."
Anwar ya saki baki yna kallonshi yace "Kai..! Bkyiba wlhy bani kara rakoka gaskia..bkajiba kaine bke mgnr Amma hi nkeyi kmr zan shige kasa Dan kunya.."
"Mtwsss Kai kasan wata wai kunya.. naji din..kada Allah yasa ka rakoni din inda inada kafa da hannaye ai alhmdulillahi.."
"Hk zakace.. already ba laifinka bne lefinane.."cewar Anwar yyn dayakewa motar key sukabar gidan. Hammad yace "Au Ashe kaine blood sowie..ynzude kaini gidansu anty jannarht."
Anwar yace "Rike sowienka malam.. wallahi bazan kaikaba sede in tsaya ka sauka a car dinnan kahau napep kaje.."
Hammad ya marairaice yace "Habade blood kaifa nawane iya wiya ana tare .."
Anwar yayi murmushi yace "Shege karuwa me ladabin kunama..wlhy kou zaka kwanta bazan je gidanba sede in saukeka kahau napep"
"A Coronan Nan zakace in hau napep.." cewar hammad
Anwar yace "Au Allah se ynzu ka tuna da corona da daka gma yawon soyayya kainefa har hayi a napep kainan wai Romeo kou uban yn soyayya."
Hammad yy tsuki yace "dallah Ni dena hadani da wannan katon arnen nifa soyayyar raya sunnah nakeyi bawai soyayyar isknciba..ai kou kafata be kamoba inde a fagen soyayyar anty jannarht ne.ka kirani da uban dakin Romeo."
Anwar ya kwashe da dariya yace "Toufah sannun uban Romeo..dasafe kmr wani mahaukaci Amma ynzu baki ya bude..anci mgnr tarewar anty jannarht."
Murmushi hammad yy yce "Ai kwanan nanma zanyi babbar haukan ade hana ni mata ta aga jarabar duniya..dukse na addabi kowa yaseens."
Anwar yace "sede ka addabi Wanda zaka iya nikam nafi karfinka..sesu daddy dasuke bi ta kn iskncinka.." ya krashe mgnr yna kwashewa da duriya.
"Hmmm bakaga isknciba adeyi 2 days ba a bani itaba wlhy time dinne za a ga isknci na gidi.." cewar hammad.
Anwar yace ,"Wa'izubillahi..zaka aikata abinda yafi hkn. .." hammad yace "kaida kasan komi..Wai bazaka kaini gun anty bane" cewar hammad.
"Dallah bnza karkaje ynzu ..pls ka daga Mata leg..tinda kaga knata cuku cukun yadda za ayiba ta tare kyi hkri Dan allah ka bari ta taredin kwana nawane.." cewar anwar. Da kyar de yasamu ya lallabashi ya yarda Amma Ada yace fir shi begane wannan yarenba.
Suna tafe suna yar hira har suka karasa gidan. Rnr hammad se 9:pm ya baro gidan ya nufo gidanshi shima seda mommy taxo tyi Masa mgna. Kna ya tafi.
Yna shigowa gidan ya gnta a falon Domin bata tashiba tin tini dmnde ita ba sallah takeyiba. Abincinma Nan aka kawo mata taci akazo aka kwashe kwanonin. Kallo dya yy mta ya dauke knshi ya nufa bedroom dinshi. Direct toilet ya shiga Dan yin wanka Domin yasamu jikinshi yayi masa dadih.
Ganin ya wuceta kou kallo beyi mataba se yji bb ddh Amma abinda kakeso batayi zuciyaba ta mike ta nufo kofar dakinshi zata murda murfin kofar dakin kawai taji gabanta ya ynke ya fadi tunawa da tayi da worning din da yayi mata Amma ta basar tasako Kai Cikin dakin. Bata gnshiba Amma taji karar ruwa a toilet din alamar yna wanka.
Zaunawa tyi gefen gadon tna jiran fitowarshi.
Fitowa yy towel daure da kugunshi da dya a knshi yna goge sumar knshi. Kawai meze gani jawaheer zaune gefen gadonshi ta zubo masa ido cikeda shaawa take kallonshi Suma duk ta kwanta luf a saman kirjinshi. Dan fito da harshenta tayi ta latsa lefenta na kasa.cikeda fllngs dinshi. tabbas duk macen dataga hammad a wannan ynayin inhar tnada cikakkiyar lafiya setaji sha'awarta ta motsa. Ballan tana su jawaheer gindi Ya goge da gurzar jijiyar maza, tini taji jikinta ya amsa Kuri tayi masa da ido har batamason kyaftawa.
Tsawa ya daka mata ganin se kallon takeyi kmr wata mayyah yace "Keeee! Kallon na uban meye mayya Dena kallona karki cinyeni.."
Dan dauke idonta tyi daga kanshi Amma ba hkn tasoba.
"Tashi tsaye...!" Ya furta fuska bb alamar wasa. Mikewa tayi tsaye tna Dan murguda Baki. Amma Bata Bari ya ganiba.
"Kunnen Kashi gareki kou..bkisan meke miki ciwo ba kou.brain dinki na kifine dmn nasan wannan.. jiya banace karki kara shigomin dakiba Amma bakijiba ..ynzu inda ace na fito babu kayafa hk zaki ganinmin Al"aura ki cuceni ko.."
"Meye a ciki Naga aikai mijina ne..Danna gani ai ba komi bane..tinda halak ne."cewar jawaheer cikeda tsiwa.
"Keeeeee...!natsu kou in galla miki mari..inkika kra cemin mijinki se kin rainawa Aya zakinta..knga worning nake krayi Miki kafin in dau mataki..knsan ance akan jaddada martani before kai duka kou...tou tin wuri ki tsaya inda Allah ya barki abincine da kudi yasa kika aureni in bb dya daga cikinsu kiyimin mgna xa a baki..get out of my room krmr Yar iska.!"
Marairaicewa tyi tace "Haba yah hammad..nifa son..."
"Zaki fitarmin daga room kou sena kraso Nan na ballaki .." yy mgnr yna nufota da gudu ta juya tabar dakin.
"Dakin tsaya Karamar mara kunya kawai..kaga yarinya kmr mayya daga ganina harta fara lashe baki..Kai dgni kasan an riga an saba da ganin maza iri iri." Ya dawo ya sauya kya zuwa na barci ya zauna a gefen gadon ya dauko alqur',ani me girma, ya fara maraji'arh. Cikin harshen hafsu. A natse yke krtun Yna bama kou wanni harafi haqiqanin haqqinsa. Kai dajin krtun kasan na kwararrune. Hammad mnya ga sani ga shagala. Seda ya shafi 2 awas yna maraji'arh kna yayi adduarh ya shafa ya mayarda al'qur'anin mazauninsa kna ya dawo ya kwanta yna tunaninta. Wyrshi ya dauko ya danna Mata kira dai dai 12;am Kiran ya shigo wayrta lokacin ta fara bacci a firgice ta tashi Dan wayar Bata silent ta mnta bata sata a silent dinbama baccin ya kwaceta..
Dgawa tyi batare dataga waye me kiranba ta kara wayr a kunne Cikin bacci tce "hellow.."