Sashe 70
Inso Cuta Ne Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
A can gida kuwa kusan kwana ukun knn ba a ganshiba se hnklin kowa ya tashi a family din, musammanma mommah Dan tafi kowa red din ido, daddy Kam da yabi diddigen komi da komi Nan ya fahimci jannarht ma batanan, Nan ya dora zarginshi kan mommah, ya turketa ya tambayeta intasan inda yaronshi yake ta fada ko ta fito masa da dnsa kafin rnta yy mummunan baci,,,Nan seda sukayi tsiya tsiya,. Alhaji zubairu ya fara tunanin koude yan garkuwa da mutane ne suka saceshi, amma har kwana biyu aiya isa ace sukirasu, sunje gurare da dama basu gnshiba, Alhaji zubairu yaje gun abih Dan tmbyeshi inda jannarht take kou suna tare dan har gidansu jannarht din anje gida a kulle masu gadi suka basu tabbacin sunbar garin, sannan suka gaya musu hammad din yaxo byn tafiyrsu,,, hnklin alhaji zubairu a tashe ya samu abih Nan abih ya tabbatr masa da cewar shi bedama lbrin tafiyar tasu, . Hnklifa ya kara tashi akasa cigiya a gidajen redio da gidajen talabijin tareda kyautar kudi naira zunzurutu naira millon daya gaduk wanda ya kawo lbrin hammad din kouda gawarshice, sannan an raba kudade da dama ga mnyan malamai kan suyi adduarh Allah ya bayyanashi,. Jawaheer Kam tazama kmr wata mara Lafia wai ita me miji,. Zokaga ido gun mama rabi garin neman gira za a rasa idanuwa, tini ta garzaya gun bokanta ta sanar dashi Nan yy yan dube dubenshi ya snr da ita yna nan da rnshi Amma bya cikin koshin lafia..
Mommah kam tashin hnkli yaci uwar na da danta tilo namiji,babushi bb lbrinshi ai mommah kmr zata zare..
Anwar kam ai kace shi yafi kowa shiga damuwa kwata kwata bya bacci kwana yakeyi kiran lmbr hammad din amma bata shiga,. Tashin hnkli wanda ba asa masa rana,.
Kwananshi hudu a asibitin kna ya san inda knshi yake, likitoci na bashi kulawa na Musamman, tunaninshi anty jannarht, baya tunanin kowa sama da ita, kwata kwata jikinshi yaki kouda saukine, saboda ciwon kirjinshi daya tashi, da aka tmbayeshi lmbr makusancinshi cewa yy byada bktr kowa yafiso yy rayuwarshi shi kadai ya mutu shi kadai inyaso daga bya a kaima iyayenshi gawarshi...gani yakeyi kmr baze kara ganin anty jannarht ba a rayuwarshi se yakejin kwara ya mutu kawai ya huta,.
Kwanan su biyu a gidan sukayi mugun sabo musammanma da anty jannarht da ni'imar, harya zamana daki daya suke kwana, sosai ni'imar ke debe mata kewa tinda ummih ta tattarata ta watsar a kwandon shara,. Jannarht tNa ywan mafarkin hammad a mummunan hali, ta rasa dalilin hkn..sannan hkn na tayr mata da hnkali.
Kwanansa biyar a asibitin,. Doctor din dayake kula da lafiyarshi, yaga wannan sanarwar a tv ai kn kace kwabo ya isa a,a waziris house yasanar dasu komi dallah dallah da inda hammad din yake,. ai Nan suka dungumo zuwa asibitin dukkanin kwai da kwarkwata.
Kouda suka isa dakin hammad idonshi biyu, knshi nade da bndeji duk yafi ya rame inba wanda ya sanshiba baxe ganeshiba,. Cikeda tausayawa suke kallonshi musammanma mommah,. Hammad Kam kwata kwata beyi farin cikiba da ganinsu, Allah ya isama yyma wanda ya nuna musu inda yake, saboda babu abinda zasuyi masa bnda karin dmwa musammanma mommah da mama rabi inya gnsu bakin ciki yakeji,. Mommah jiki na rawa ta karasa bakin gadon tana kallonshi cikeda tausayawa, "sannu my son.." ta dafa goshin shi ture hannunta yy zuciya fal haushinta, "mommah Ina matata..." Shine abinda ya fito daga bakinshi, a wahalce yy mgnr,.
Bakin ciki kmr ze kashe mommah ji tayi kmr ta tsinkeshi da mari dande beda lafia ne. Duk duniya ta tsani Jin sunan jannarht a rayuwarta..
Anwar ya krso yace "sannu blood..."
"Kaga anty jannarht pls blood..." Shine abinda hammad ya iya fada,
Daddy yace "pls my son ka kwantrda hnklinka kaga batada lafia..."
Idonshi na zubar da kwallah hannunshi dafe da kirjinshi dake barazanar tarwatsewa yace "daddy kayima mommah mgna ta fitomin da matata..bngntaba bnsan inda takeba kaga yadda rashinta ya jefani a wannan mummunan halin kou..daddy tabar garinnan bnsan inda tajeba..ku nemomin matatarh..rashinta barazane ga rayuwatarh." ya fashe da kuka.
Cikeda tausayawa suke kallonshi mama rabi kam bakin ciki kmr zata mace, hk jawaheer ma,.
Alhaji zubairu yace "ykmata a chanza masa asibitinnan.."
Hammad yace "Ni ba inda zanje kwara a barni in mutu a nan yafimin.." ya kra fashewa da kuk,
Nan Anwar ma ya fashe da kukan,. "Blood INSO CUTA NE HAQURI MAGANI NE.." Anwar yace hawaye na zirya a kn kumatunshi.
Alhaji zubairu yace "son Dan girman Allah ka sawa zuciyarka salama na roqeka...
"Bazan iyaba...bazan iya rayuwa babu itaba tariga ta lasamin zumarta a bakina bnkaiga tandewaba aka rabani da ita Wlhy daddy ji nkeyi kmr Zan haukace..na tabbtr jannarht bazata bar gidanaba seda kwakwaran dalili..nasan mommah ta sani..."
Mommah ta fasheda kuka tace "alhaji kagani kou..Wlhy mayyace ta lashemin kurwar dana beda mgna sena ita..har yna kullamin sharri kan basan inda take."
Ido kawai daddy ya bita dashi sometime haushi lamarinta suke bashi shi knshi ynada tabbacin tanada masaniya a kn tfyr jannarht din,.
Nan jiki ya kara rikicewa akayi akayi ya yarda a chanza masa hospital Amma fir yaki yarda dakayi masa mgna ze myr maka da amsa da tmbyr kou kaga anty jannarht,,,cikin lokaci knkani ya rame ya lalace ya koma kmr ba Hammad ba baci Basha ..burinshi yasamu lafia ya bazama neman matarshi, babu abinda yake kara rudashi kmr inya tuna beyi making love ba da ita, inta tuna hkn kmr zeyi hauka, ya tabbatr da ace yy making love da ita dase yasamu sassaucin abinda yakeji a ynzu, amma ina se tashin hnkli yayi doublen, kowa ka kallah a AA waziris family hnklinshi a tashe yake,. Daddy yayi natsihar Amma kmr anai masa famfo kwata kwata baya gane kou wanne yare inba na anty jannarht ba. Mommah kam tsanar anty jannarht din se kra ninkuwa takeyi a zuciyrta dan gani takeyi harda maita ta hada a lamarin.
Allah sarki anty jannarht se a yn kwanakinnan ta fahimci tanason hammad, ta riga tasaba da kwana a kirjinshi ynzu babu kirjin dazata kwanta da kyar take ita bacci, su Ummih na ankare da ita,.
Zaune take ita kadai a bedroom din ni'imar tana side din hajiya saude,. Shigowa dakin Ummih tayi ta sameta xaune ta rabka uban tagumi. Krswa tayi ta zauna a gefen bed din, firgigit jannarht ta kalli ummihn ta wayance tCe "sannu ummihnarh..."
"Kwata kwata tinda mukazo kin kasa sukuni jannarht koude knason mijinkine na rabaku..kinga se in kyaleki." Ummih ta wurga mata wadannan tmbyr,.
Runtse idanuwanta tayi tace "A'arh wlhy ummih...ni banasonshi..." Jannarht ta fada idanuwanta kmr zatayi kuka,.
"Hmmmm jannarht kenan...Kiyi hkri in Kinason mijinki knsan bazan iya ganiba ki cutu, tafiyar tamu itace masalaha, kina tattare da muggai baibaye dake knga kou zmn gidan hammad baze yuwun mikiba, jannarht nasan kin fara son mijinki ko.."
.girgiza kai jannarht tayi tace .."Ummih inason sanin ya akayi kikasan mmn hammad da familynta.."
Ummih tace "yau kuwwa zaki sani...kinsan nayi aure lokacin kafin girma yazo na aura yayan zainab kanin mama rabi...danaje gidan dake naje kina jaririya saboda ban iya rabuwa dake, tsanar duniyarnan dangin mijinnawa suka doramin musamanma mama rabi saboda ynada rufin asiri kuma suna ganin ni daga gidan marayu,yaje Kai temako yaganni ya aureni, ita kuma mama rabi tanaso ya auri yar qawartane a lokacin saboda su wawusha masa dukiyarshi..mahaifiyarsu hajiya amina batada matsala tana sona,batada fada kwata kwata, Amma gaf ilahirin gidan mama rabi ce ke controlling dinsu, zuwa lokacinfa da aurenta Amma bata zama gidan auren kullum tana nijer,ita da zainab su zageni su tsangwameni, shikuma mijina yna sona sosai da sosai yana kaunartarh se suke ganin kmr nayi masa asirine... A kwana a tashi mama rabi tayi shige da fice tasashi ya auro yar qawar tata ya juyamin baya baya kulane sede ita yarinyar daya aura bara'atu ...su zageni su tsangwameni duk dan saboda bnda gata kuma nazo dake se suke ganin kmr Ni na aureki bata hanyar aureba...a hk nasamu cikin yata sadiya nanma sukayi tamin qazafi wai maybe ma a waje nayita, Amma abun smamaki mijinnawa yace nashine dukda lokacin baya hayyacinshi,,wata na daya da haihuwar sadiya,, daga karshe suka Sanya masa guba yasha rnr yna dakina ya mutu murus Ni kuma yan sanda suka rufeni in cewar nice nayi kisan ...yarsu kuma suka amsa abunsu,,ke kuma kina biye dani seda mukayi shekara biyu a gidan yari aka chanza gwamnaji suka sallamemu shine muka dawo gida nijeria... Knji dalilin dayasa na tsani aurenki da Dan gidan zainab kenan, nasansu basuda imani basuda tausayi su jinin saurautane knsan jinin saurauta da daukar mutum ba a bakin komiba,. Rabi tafi zainab kaide seta kulla Abu ta barka a ciki ni nasan wacece rabi kwata kwata ta kwashe kynta a gaban annabin rhma,. Inhar tace zata kasheka tou har lahira zaka iya kasheka ita macece wadda takeda son abin duniya a kn abin duniya babu abinda bazata iyayiba...sun rabani da yata sunsa batasona kwata kwata sun batani a gunta,,a lokacin kinada krncin shekaru bazaki iya tunawaba...dAn allah mamana kisawa rnki dangana nasan kin fara son hammad inason ki cirewa rnki sonshi kwata kwata..zama dashi tmkr kin siya tikitan mutuwane, saboda rabi da knta ta fada inhar bn rabakuba zata kasheki.kuma zata aikatarh Ni nasani."
Jikin jannarht yy sanyi tace "Allah sarki Ummih nasan kin jure bakin ciki da Dama saboda ni...Allah ya faranta miki kmr yadda kike farantamin..insha allahu na cirewa raina hammad daman Ni ba sonshi nkeyiba.."
Ummih tCe "yauwa my love Allah yy miki albarka..."
"Ameen ummihnarh..."
"Dafatande bakida ciki kou..." Ummih ta tambaya jannarht,..
Murmushi Jannarht tayi a kunyace tace "ciki Kuma Ummih..ina zansamu ciki.."
"A gun mijinki mna.." cewar Ummih.
"Aah bndashi..." Jannarht ta fada batare da tayi gigin sanar da ummih hammad be taba sex da itaba.
Ummih tace "alhmadulillah...", Kna ta mike tabar dakin,.
Tabar jannarht da tunanin hammad dinta,. "Allah sarki black dina..." Shine abinda jannarht ta fada tana juyi a kn gadon,.
Yau gabaki daya tinda ya tashi yke kuka babu kakkautawa hnklin kowa ya kara tashi. Kallon mommah yy cikin kukan yace "mommah Wlhy ki nemo min matatarh ..inba hakaba mutuwa znyi wlhy ..." Hammad ya fada cikin kuka,.
Cikeda tausayawa Anwar yace ",blood kayi haquri pls..."
Mommah kam tashin hnkli yaci uwar na da danta tilo namiji,babushi bb lbrinshi ai mommah kmr zata zare..
Anwar kam ai kace shi yafi kowa shiga damuwa kwata kwata bya bacci kwana yakeyi kiran lmbr hammad din amma bata shiga,. Tashin hnkli wanda ba asa masa rana,.
Kwananshi hudu a asibitin kna ya san inda knshi yake, likitoci na bashi kulawa na Musamman, tunaninshi anty jannarht, baya tunanin kowa sama da ita, kwata kwata jikinshi yaki kouda saukine, saboda ciwon kirjinshi daya tashi, da aka tmbayeshi lmbr makusancinshi cewa yy byada bktr kowa yafiso yy rayuwarshi shi kadai ya mutu shi kadai inyaso daga bya a kaima iyayenshi gawarshi...gani yakeyi kmr baze kara ganin anty jannarht ba a rayuwarshi se yakejin kwara ya mutu kawai ya huta,.
Kwanan su biyu a gidan sukayi mugun sabo musammanma da anty jannarht da ni'imar, harya zamana daki daya suke kwana, sosai ni'imar ke debe mata kewa tinda ummih ta tattarata ta watsar a kwandon shara,. Jannarht tNa ywan mafarkin hammad a mummunan hali, ta rasa dalilin hkn..sannan hkn na tayr mata da hnkali.
Kwanansa biyar a asibitin,. Doctor din dayake kula da lafiyarshi, yaga wannan sanarwar a tv ai kn kace kwabo ya isa a,a waziris house yasanar dasu komi dallah dallah da inda hammad din yake,. ai Nan suka dungumo zuwa asibitin dukkanin kwai da kwarkwata.
Kouda suka isa dakin hammad idonshi biyu, knshi nade da bndeji duk yafi ya rame inba wanda ya sanshiba baxe ganeshiba,. Cikeda tausayawa suke kallonshi musammanma mommah,. Hammad Kam kwata kwata beyi farin cikiba da ganinsu, Allah ya isama yyma wanda ya nuna musu inda yake, saboda babu abinda zasuyi masa bnda karin dmwa musammanma mommah da mama rabi inya gnsu bakin ciki yakeji,. Mommah jiki na rawa ta karasa bakin gadon tana kallonshi cikeda tausayawa, "sannu my son.." ta dafa goshin shi ture hannunta yy zuciya fal haushinta, "mommah Ina matata..." Shine abinda ya fito daga bakinshi, a wahalce yy mgnr,.
Bakin ciki kmr ze kashe mommah ji tayi kmr ta tsinkeshi da mari dande beda lafia ne. Duk duniya ta tsani Jin sunan jannarht a rayuwarta..
Anwar ya krso yace "sannu blood..."
"Kaga anty jannarht pls blood..." Shine abinda hammad ya iya fada,
Daddy yace "pls my son ka kwantrda hnklinka kaga batada lafia..."
Idonshi na zubar da kwallah hannunshi dafe da kirjinshi dake barazanar tarwatsewa yace "daddy kayima mommah mgna ta fitomin da matata..bngntaba bnsan inda takeba kaga yadda rashinta ya jefani a wannan mummunan halin kou..daddy tabar garinnan bnsan inda tajeba..ku nemomin matatarh..rashinta barazane ga rayuwatarh." ya fashe da kuka.
Cikeda tausayawa suke kallonshi mama rabi kam bakin ciki kmr zata mace, hk jawaheer ma,.
Alhaji zubairu yace "ykmata a chanza masa asibitinnan.."
Hammad yace "Ni ba inda zanje kwara a barni in mutu a nan yafimin.." ya kra fashewa da kuk,
Nan Anwar ma ya fashe da kukan,. "Blood INSO CUTA NE HAQURI MAGANI NE.." Anwar yace hawaye na zirya a kn kumatunshi.
Alhaji zubairu yace "son Dan girman Allah ka sawa zuciyarka salama na roqeka...
"Bazan iyaba...bazan iya rayuwa babu itaba tariga ta lasamin zumarta a bakina bnkaiga tandewaba aka rabani da ita Wlhy daddy ji nkeyi kmr Zan haukace..na tabbtr jannarht bazata bar gidanaba seda kwakwaran dalili..nasan mommah ta sani..."
Mommah ta fasheda kuka tace "alhaji kagani kou..Wlhy mayyace ta lashemin kurwar dana beda mgna sena ita..har yna kullamin sharri kan basan inda take."
Ido kawai daddy ya bita dashi sometime haushi lamarinta suke bashi shi knshi ynada tabbacin tanada masaniya a kn tfyr jannarht din,.
Nan jiki ya kara rikicewa akayi akayi ya yarda a chanza masa hospital Amma fir yaki yarda dakayi masa mgna ze myr maka da amsa da tmbyr kou kaga anty jannarht,,,cikin lokaci knkani ya rame ya lalace ya koma kmr ba Hammad ba baci Basha ..burinshi yasamu lafia ya bazama neman matarshi, babu abinda yake kara rudashi kmr inya tuna beyi making love ba da ita, inta tuna hkn kmr zeyi hauka, ya tabbatr da ace yy making love da ita dase yasamu sassaucin abinda yakeji a ynzu, amma ina se tashin hnkli yayi doublen, kowa ka kallah a AA waziris family hnklinshi a tashe yake,. Daddy yayi natsihar Amma kmr anai masa famfo kwata kwata baya gane kou wanne yare inba na anty jannarht ba. Mommah kam tsanar anty jannarht din se kra ninkuwa takeyi a zuciyrta dan gani takeyi harda maita ta hada a lamarin.
Allah sarki anty jannarht se a yn kwanakinnan ta fahimci tanason hammad, ta riga tasaba da kwana a kirjinshi ynzu babu kirjin dazata kwanta da kyar take ita bacci, su Ummih na ankare da ita,.
Zaune take ita kadai a bedroom din ni'imar tana side din hajiya saude,. Shigowa dakin Ummih tayi ta sameta xaune ta rabka uban tagumi. Krswa tayi ta zauna a gefen bed din, firgigit jannarht ta kalli ummihn ta wayance tCe "sannu ummihnarh..."
"Kwata kwata tinda mukazo kin kasa sukuni jannarht koude knason mijinkine na rabaku..kinga se in kyaleki." Ummih ta wurga mata wadannan tmbyr,.
Runtse idanuwanta tayi tace "A'arh wlhy ummih...ni banasonshi..." Jannarht ta fada idanuwanta kmr zatayi kuka,.
"Hmmmm jannarht kenan...Kiyi hkri in Kinason mijinki knsan bazan iya ganiba ki cutu, tafiyar tamu itace masalaha, kina tattare da muggai baibaye dake knga kou zmn gidan hammad baze yuwun mikiba, jannarht nasan kin fara son mijinki ko.."
.girgiza kai jannarht tayi tace .."Ummih inason sanin ya akayi kikasan mmn hammad da familynta.."
Ummih tace "yau kuwwa zaki sani...kinsan nayi aure lokacin kafin girma yazo na aura yayan zainab kanin mama rabi...danaje gidan dake naje kina jaririya saboda ban iya rabuwa dake, tsanar duniyarnan dangin mijinnawa suka doramin musamanma mama rabi saboda ynada rufin asiri kuma suna ganin ni daga gidan marayu,yaje Kai temako yaganni ya aureni, ita kuma mama rabi tanaso ya auri yar qawartane a lokacin saboda su wawusha masa dukiyarshi..mahaifiyarsu hajiya amina batada matsala tana sona,batada fada kwata kwata, Amma gaf ilahirin gidan mama rabi ce ke controlling dinsu, zuwa lokacinfa da aurenta Amma bata zama gidan auren kullum tana nijer,ita da zainab su zageni su tsangwameni, shikuma mijina yna sona sosai da sosai yana kaunartarh se suke ganin kmr nayi masa asirine... A kwana a tashi mama rabi tayi shige da fice tasashi ya auro yar qawar tata ya juyamin baya baya kulane sede ita yarinyar daya aura bara'atu ...su zageni su tsangwameni duk dan saboda bnda gata kuma nazo dake se suke ganin kmr Ni na aureki bata hanyar aureba...a hk nasamu cikin yata sadiya nanma sukayi tamin qazafi wai maybe ma a waje nayita, Amma abun smamaki mijinnawa yace nashine dukda lokacin baya hayyacinshi,,wata na daya da haihuwar sadiya,, daga karshe suka Sanya masa guba yasha rnr yna dakina ya mutu murus Ni kuma yan sanda suka rufeni in cewar nice nayi kisan ...yarsu kuma suka amsa abunsu,,ke kuma kina biye dani seda mukayi shekara biyu a gidan yari aka chanza gwamnaji suka sallamemu shine muka dawo gida nijeria... Knji dalilin dayasa na tsani aurenki da Dan gidan zainab kenan, nasansu basuda imani basuda tausayi su jinin saurautane knsan jinin saurauta da daukar mutum ba a bakin komiba,. Rabi tafi zainab kaide seta kulla Abu ta barka a ciki ni nasan wacece rabi kwata kwata ta kwashe kynta a gaban annabin rhma,. Inhar tace zata kasheka tou har lahira zaka iya kasheka ita macece wadda takeda son abin duniya a kn abin duniya babu abinda bazata iyayiba...sun rabani da yata sunsa batasona kwata kwata sun batani a gunta,,a lokacin kinada krncin shekaru bazaki iya tunawaba...dAn allah mamana kisawa rnki dangana nasan kin fara son hammad inason ki cirewa rnki sonshi kwata kwata..zama dashi tmkr kin siya tikitan mutuwane, saboda rabi da knta ta fada inhar bn rabakuba zata kasheki.kuma zata aikatarh Ni nasani."
Jikin jannarht yy sanyi tace "Allah sarki Ummih nasan kin jure bakin ciki da Dama saboda ni...Allah ya faranta miki kmr yadda kike farantamin..insha allahu na cirewa raina hammad daman Ni ba sonshi nkeyiba.."
Ummih tCe "yauwa my love Allah yy miki albarka..."
"Ameen ummihnarh..."
"Dafatande bakida ciki kou..." Ummih ta tambaya jannarht,..
Murmushi Jannarht tayi a kunyace tace "ciki Kuma Ummih..ina zansamu ciki.."
"A gun mijinki mna.." cewar Ummih.
"Aah bndashi..." Jannarht ta fada batare da tayi gigin sanar da ummih hammad be taba sex da itaba.
Ummih tace "alhmadulillah...", Kna ta mike tabar dakin,.
Tabar jannarht da tunanin hammad dinta,. "Allah sarki black dina..." Shine abinda jannarht ta fada tana juyi a kn gadon,.
Yau gabaki daya tinda ya tashi yke kuka babu kakkautawa hnklin kowa ya kara tashi. Kallon mommah yy cikin kukan yace "mommah Wlhy ki nemo min matatarh ..inba hakaba mutuwa znyi wlhy ..." Hammad ya fada cikin kuka,.
Cikeda tausayawa Anwar yace ",blood kayi haquri pls..."