Sashe 42
Inso Cuta Ne Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
ummih batace komiba ta zira hijjb dinta da takalminta, ta kamo ma jannarht din hannu suka fito daga falon. Hajiyar chardi na tmbyr ina zakuje..ai bata sauraresuba..suka fito harabar gidan kowa ya ga ynayin fuskarta seya girgiza sbda basu tba ganinta a wannan ynayinba. Dreva na ganinsu ya rugo da gudu dan yasan fitace za ayi. Mika ma dreva din car key din tyi . suka shiga motar ya tada motar sukabar gidan cikin .
Sorry manage inada bakine.
[10/30, 3:47 PM] +234 803 727 9133: INSO CUTA NE..46
Book dina na kudine Ga masu bktr cigbn su nemi 08033368013.
Har sunyi nisa a tafiyar ummih Bata Fadi Ina zasujeba seda drevan ya juyo yace "ummih Ina zamuje.."
A takaice tace ,"gida.."
Jannarht ta bita da ido tace "ummih why zamuje gida.."
Bnza tayi da ita har suka isa gidan yy packing fitowa sukayi direct office din abih suka nufa. Hannunta cikinna jannarht.
Xaune yake yna duba wasu takaddu gabanshi suka shigo da sallamah. Kallo dya yyima fuskar ummih ya ganta a yanayin dabe taba ganinta a cikiba. "sannuku da zuwa rukayya ku zauna.."
Kin zama tayi kou gaisawa basuyiba ta nuna mishi hannun jannarht dake a karye. Ta fra mgna a hasale "Abih kaga abinda nke guda kou..duba kagani tin kafin ta kaiga shiga gidannashi uwarshi ta karye mata hannu..a dalili dame gaskia bb lalle babu dole a bar mata danta nikuma a bar mini amanata.."
Abih yabi hannun da kallo yace "Subhanallahi.. wai wa kike mgna.."
A hasale tace "Zainab mna..gaskia bazan lamuntaba kawai ya saketa tin Abu beyi nisaba..gaba gaba ai kasheta takeda niyar yi ..kwara tin wuri kowa ya kama gaba nai.." cewar ummih dake mgnr a hasale.
Se ynzu ya fahimceta Cikin kwantr da murya yace ,"Kiyi hkri rukayya..garin yayane hakan ya faru..,"
Nan ummun ta kwashe byani ta bashi. Shi knshi ya girgiza duk yadda yake tsammanin abun ya wuce kwakwalwarshi.
"Tou naji rukayya Kiyi hkri..zauna se muyi mgna kou.." cewar abih.
Zaunawa tyi itama jannarht din ta zauna se ynzu tasamu dmr gaisheda abih din. Ya amsa zuciyrshi fal tausayinta. Ummih tacigaba da mgna "Gaskia abih ka duba lamarinnan da nace bazan Kara mganaba a kn lamarin Amma bazan iyaba...bni iya gani a cutrmin da abinda nkeso."
Abih yace "Meyasa kikace bazaki karayin mgnaba.."
"Saboda nyi mgna yafi a kirga Amma kaki ka fahimceni ..inason ka fahimci dalilina pls ka duba lmrinnan.." cewar ummih.
Abih yace "Bawai hk bne rukayyah.. ni kaina se ynzu nke nadamar hada aurennan..but Naga hnklinki yaki kwanciya da yaron.."
"Ta Yaya hnklina ze kwanta abih..nasan wacece zainab ciki da banta, wlhy mtr batada Imani sam.." cewar ummih.
"Nasani rukayya Amma aishi wanda ze zauna da itadin yna sonta Meyasa kike dmwa.." cewar abih.
"Ai bashine matsalarba zainab ce matsalar..abih bnason jinin zainab kwata kwata." Cewar ummih.
Jannarht de knta na kasa duk tna saurarensu.ita knta daza a raba aurennan dase tafi kowa farin ciki ta tabbtr rnrma zatayi bacci da salebe.
Dogon numfashi abih yaja yace "tou ynzu ya kikeso ayi.."
"Kasan me nakeso abih pls kadena dawo da hannun agogo bya..nasan nida jannarht duk muna karkashinkune ..Amma Dan Allah ka tuna jannarht amanatace.." cewar ummih kmr ztyi kuka.
Abih yace "Colm down rukayya..insha allahu zan kara yin iya kokarina..ammande dazakiyi hkri dakinbar mgnr raba aurennan rukayyah."
Ummih ta dafe Kai tace "abih ka Gaza fahimtata har yanzu..inhar da wannan auren nasu ina tabbtr mka wata rna gawar jannarht zamuzo mu dauka.."
Abih yace bama fatar hkn..
zamowa kasa tayi ta tsugunna a kn guiwowinta tace "Dan Allah Dan son annabi ka temakeni a raba aurennan ..dadewar da jannarht tyi babu aure ba auren tashin hnkli nkeso tayiba nafi bukatr tayi auren dazata zauna cikin kwanciyr hnkli.pls ka ceci rayuka biyu."
Abih yace "tou naji tashi ki zauna a kn kujera..insha allahu wannan shine last time ..zuwa gobe zanzo Miki da takaddar yarki.shikenan."
Komawa tayi ta zauna Hadi da cewa "Alhmadulillah..." cewar ummih.
Ido abih yke binta dashi Sam bazata fahimceshiba hk itama take ganin ya Gaza fahimtarta.
Hk suka koma gida har bakin car abih ya rakosu. Ummih Kam abinda zainab tayiwa jannarht yaci mata rai kou ince ynakan cimata rai. Da tanada karfin iko yau bb abinda ze hnata tunkarar har gidan zainab din. Wai Danma jannarht din ta boye mata zagin da mommahn tarinkayi Mata.
Kouda suka dawo gidan Nan suka samu hajiyar chardi zaune a falon dataga sun dawo fuska a dan sake ba kmr daba se taji zuciyrta tyi sanyi haka ma sahura taji.
Ummih ta temakama jannarht din ta hada mata ruwan wanka da kntama tayi mata wankan. amma a kunyace jannarht din take dukda kunyar hknan seda ummih ta zare mata ido tace "mezaki boyemin daban sanshiba tin kafinma yakai hakan.." kna ta yarda tyi mta wankan. Hk ta temaka mata tasa mta kaya tayi sallah tasha mgni ta kwanta danta Dan huta badan tyi bacciba. Ummih kuwa ta baro dakin. Ta kwanta kenan tajiyo wyrta na ringing mikewa tyi ta dauko wayar dake kn dressing mirrow. Nan taga sunan black kin dagawa tayi harta tsinge taduba taga tnada miss calls. dubawa tyi taga kusan duk na hammad dinne 10miss call duk dga shine. Sena anty nahnah da anty salaha. Kiran anty nahnah tayi Nan tayi mata ya jiki tace da sauki. Ta kra bata hkri. Jannarht tce ba komi. Kna ta katse wayr dai dai kirannashi yna kara shigowa Kin dagawa tayi againt. Harya katse kna ta kira lmbr anty salaha nanma ya jikin tyi mta kna ta kra bta hkri kn abinda ya faru. Tace ba komi. Kna ta kashe wayrma Baki dya takoma ta kwanta tna adduarh Allah ya nuna mata gobe lafia taga zuwan abih da takaddar saki acewai hammad ya saketa tab rnr se tayi sadaka tsabar murnar ta wullarda kwallon mangwaro ta huta da muggan kudaje.
Zaune yke a falonshi yna snye da kananan Kya yayi kyau sosai kayansun amsheshi. Ya kirata kusan sau 10 Amma sam batayi picking ba daga karshema seta kashe wyr gabaki dya. number dinta yabi da kallo cikeda tausayin knshi besan me yayiwa anty jannarht ba ta tsaneshi har haka.
Yna cikin wannan tunani tunaninne anwar yashigo falonnashi .zaunawa yy, ya yazuba mishi ido. "Blood tunanin me kkeyi nga ka zubawa waya ido.."
Ajiyr zuciya yy yce "Ina tunanin half part dina ne.."
Anwar yace "ka kiratane.."
Yce "Yeah but kmr kullumde btayi picking ba krshema ta kashe wayrta..blood Anya anty jannarht zata soni kuwa.." ya krshe mgnr kmr zeyi kuka.
Anwar yace "Meka gani..karka kraya mna.."
"Ba karaya nyiba kuma bazan tba kryaba.. kawaide nga tsanar da tayiminne yy yawa..se nke ganin kmr bazata taba sonaba.." cewar hammad.
Anwar yace "tab..nifa se nke ganin kmr tna sonka kawaide Dan kyi mata young ne..ka lurada Abu dya anty jannarht bawai kaine batasoba aurenkane bataso.."
Hammad yy Jim yace "Meyasa kace hakan.."
"Na fahimci hknne..kaga ada da bakace kna sontaba ai normal kuke seda ka furta mta kalmar soyayyane ta canza mka..kuma kga ita macece da batason raini." cewar anwar
Hammad yace "Oh nide kou batasona inasonta hk..tashi muje ka kaini gidansu inga ya hannunnata.."
Anwar ya zaro ido yace "Tab ynzu mukaje aise ummih taci mna kaniya.."
Hammad yace "why."
"Sbda karyewar hannunta mna..kasan yadda take balain son anty jannarht fah.." cewar anwar.
Hammad yace "maybe bazata gya mataba.."
"Hmmm..tou mezatace mta intaga hannun nata a karye.."cewar anwar
Jim hammad yy zuciya fal haushin mommah. Yace "kuma hkne..ji nyi daman nawa hannun ne ya karye bana my half part ba.."
Anwar yce "Allah ya riga ya kaddara se hkri..ynzude baze yuba gskia muje gidanba sede kyi hkri zuwa gobe.."cewar anwar. Hammad de binshi yy da ido dominshi byajin zekai gobe beje yaga hannun nataba.
Hjya Mama Rabi kuwa tini ta bawa jawaheer labarin komi dya faru. jawaheer Kam cewa tyi "Meyasa mommah bata matsaba seya saketadin..gaskia mama rabi kijini da kyau nifa bazan iya kishiba da jannarht ba.."
Mama rabi tace "bakijiba me nace mikiba..cewafa alhaji yy in hammad ya saki wannan yarinya mema takeda suna oho..yace a bakin auren zainab.."
Jawaheer tace ,"tou meye a ciki danya saki mommah din itafa ta tsufa ni kuma dnyan jinice.."
Mama rabi tace "bansan bakida hnkliba se yau..mtrnanfa itace gatanmu inya saketa ina zamusa knmu a nijeria.."
Tsuki jawaheer tayi tace "oho ni Ina ruwana ni..gaskia nifa mama rabi na gaji da wannan abun. anyi aure har yanzu bb ango abun bakin ciki kullum se frnds dina sunce in turo musu pictures dinmu tare..sede inyita karyayyaki..tou nagaji..gaskia nide kiyi yadda zakiyi yazo gidana inba hkba kou.. " cewar jawaheer.
Nan mama rabi tashiga lallabata tna lallashinta. Ita kuma tna bandarewa har mama rabinma bawai jawaheer din ta raga mata bane.
*
Abih ya Kira alhaji zubairu kn ynason ganinshi ya amsada tou yna nan zuwa. After sallarh Isha'i daddy ya iso office din. Gaisawa sukayi a mutumce Sam abih ya rasa da wani Baki ze fara yima daddy byanin lamarin. Hk ya Gaza mishi mgnr kawai sukaci gabada hira, da daddy ya tambayeshi dalilin Kiran se yace bkm kawaide ynasone su ganane. Daddy de yjishine kawai , ammashi dya tsinci kirannashi gbaki daya se zuciyrshi ta bashi kou jannarht ta gya musu meye ya farune yau. Haka daddy ya baro abih Sam be gya mishi abinda rukayyar ta bukataba. Duk yji kwarjinin daddyn ya cika mishi ido. Hknne ya hnashi zancan. Shikou daddy ya dawo zuciyrshi fal tunanin koude jannarht ta gyama abihne abindaya afku yau. Tou kowade da tunani tunani rnshi.
Wajajen 9:pm ya matsawa anwar Kan dole se sunje gidansu anty jannarht. Anwar yce shi bazejeba gaskia but zuwa 9:30 daddynshi yce ze aikeshi. Hk hammad ya jawo car din shikadai ya nufa gidannasu, abun mamaki seyaga Getman din ya bude mishi get din be hnashiba. Hardama gaisheshi yayi. Shiko baba me gadi yasha kou sun shiryane tinda yaga dazu tareda itama sukazo gidan .
Packing yy ya fito sanye ykeda kna Nan kya, wuuuhhh! seriously kyn sun amshi ainihin haibar jikinshi. Infect de ya hadu iya haduwa komi chip chip. Jingina yy da byn motrshi baba me gadi ya kraso yace "Sannu alhaji..ka kiratane.."
Hammad yce "nakira wyrta kashe.."
Sorry manage inada bakine.
[10/30, 3:47 PM] +234 803 727 9133: INSO CUTA NE..46
Book dina na kudine Ga masu bktr cigbn su nemi 08033368013.
Har sunyi nisa a tafiyar ummih Bata Fadi Ina zasujeba seda drevan ya juyo yace "ummih Ina zamuje.."
A takaice tace ,"gida.."
Jannarht ta bita da ido tace "ummih why zamuje gida.."
Bnza tayi da ita har suka isa gidan yy packing fitowa sukayi direct office din abih suka nufa. Hannunta cikinna jannarht.
Xaune yake yna duba wasu takaddu gabanshi suka shigo da sallamah. Kallo dya yyima fuskar ummih ya ganta a yanayin dabe taba ganinta a cikiba. "sannuku da zuwa rukayya ku zauna.."
Kin zama tayi kou gaisawa basuyiba ta nuna mishi hannun jannarht dake a karye. Ta fra mgna a hasale "Abih kaga abinda nke guda kou..duba kagani tin kafin ta kaiga shiga gidannashi uwarshi ta karye mata hannu..a dalili dame gaskia bb lalle babu dole a bar mata danta nikuma a bar mini amanata.."
Abih yabi hannun da kallo yace "Subhanallahi.. wai wa kike mgna.."
A hasale tace "Zainab mna..gaskia bazan lamuntaba kawai ya saketa tin Abu beyi nisaba..gaba gaba ai kasheta takeda niyar yi ..kwara tin wuri kowa ya kama gaba nai.." cewar ummih dake mgnr a hasale.
Se ynzu ya fahimceta Cikin kwantr da murya yace ,"Kiyi hkri rukayya..garin yayane hakan ya faru..,"
Nan ummun ta kwashe byani ta bashi. Shi knshi ya girgiza duk yadda yake tsammanin abun ya wuce kwakwalwarshi.
"Tou naji rukayya Kiyi hkri..zauna se muyi mgna kou.." cewar abih.
Zaunawa tyi itama jannarht din ta zauna se ynzu tasamu dmr gaisheda abih din. Ya amsa zuciyrshi fal tausayinta. Ummih tacigaba da mgna "Gaskia abih ka duba lamarinnan da nace bazan Kara mganaba a kn lamarin Amma bazan iyaba...bni iya gani a cutrmin da abinda nkeso."
Abih yace "Meyasa kikace bazaki karayin mgnaba.."
"Saboda nyi mgna yafi a kirga Amma kaki ka fahimceni ..inason ka fahimci dalilina pls ka duba lmrinnan.." cewar ummih.
Abih yace "Bawai hk bne rukayyah.. ni kaina se ynzu nke nadamar hada aurennan..but Naga hnklinki yaki kwanciya da yaron.."
"Ta Yaya hnklina ze kwanta abih..nasan wacece zainab ciki da banta, wlhy mtr batada Imani sam.." cewar ummih.
"Nasani rukayya Amma aishi wanda ze zauna da itadin yna sonta Meyasa kike dmwa.." cewar abih.
"Ai bashine matsalarba zainab ce matsalar..abih bnason jinin zainab kwata kwata." Cewar ummih.
Jannarht de knta na kasa duk tna saurarensu.ita knta daza a raba aurennan dase tafi kowa farin ciki ta tabbtr rnrma zatayi bacci da salebe.
Dogon numfashi abih yaja yace "tou ynzu ya kikeso ayi.."
"Kasan me nakeso abih pls kadena dawo da hannun agogo bya..nasan nida jannarht duk muna karkashinkune ..Amma Dan Allah ka tuna jannarht amanatace.." cewar ummih kmr ztyi kuka.
Abih yace "Colm down rukayya..insha allahu zan kara yin iya kokarina..ammande dazakiyi hkri dakinbar mgnr raba aurennan rukayyah."
Ummih ta dafe Kai tace "abih ka Gaza fahimtata har yanzu..inhar da wannan auren nasu ina tabbtr mka wata rna gawar jannarht zamuzo mu dauka.."
Abih yace bama fatar hkn..
zamowa kasa tayi ta tsugunna a kn guiwowinta tace "Dan Allah Dan son annabi ka temakeni a raba aurennan ..dadewar da jannarht tyi babu aure ba auren tashin hnkli nkeso tayiba nafi bukatr tayi auren dazata zauna cikin kwanciyr hnkli.pls ka ceci rayuka biyu."
Abih yace "tou naji tashi ki zauna a kn kujera..insha allahu wannan shine last time ..zuwa gobe zanzo Miki da takaddar yarki.shikenan."
Komawa tayi ta zauna Hadi da cewa "Alhmadulillah..." cewar ummih.
Ido abih yke binta dashi Sam bazata fahimceshiba hk itama take ganin ya Gaza fahimtarta.
Hk suka koma gida har bakin car abih ya rakosu. Ummih Kam abinda zainab tayiwa jannarht yaci mata rai kou ince ynakan cimata rai. Da tanada karfin iko yau bb abinda ze hnata tunkarar har gidan zainab din. Wai Danma jannarht din ta boye mata zagin da mommahn tarinkayi Mata.
Kouda suka dawo gidan Nan suka samu hajiyar chardi zaune a falon dataga sun dawo fuska a dan sake ba kmr daba se taji zuciyrta tyi sanyi haka ma sahura taji.
Ummih ta temakama jannarht din ta hada mata ruwan wanka da kntama tayi mata wankan. amma a kunyace jannarht din take dukda kunyar hknan seda ummih ta zare mata ido tace "mezaki boyemin daban sanshiba tin kafinma yakai hakan.." kna ta yarda tyi mta wankan. Hk ta temaka mata tasa mta kaya tayi sallah tasha mgni ta kwanta danta Dan huta badan tyi bacciba. Ummih kuwa ta baro dakin. Ta kwanta kenan tajiyo wyrta na ringing mikewa tyi ta dauko wayar dake kn dressing mirrow. Nan taga sunan black kin dagawa tayi harta tsinge taduba taga tnada miss calls. dubawa tyi taga kusan duk na hammad dinne 10miss call duk dga shine. Sena anty nahnah da anty salaha. Kiran anty nahnah tayi Nan tayi mata ya jiki tace da sauki. Ta kra bata hkri. Jannarht tce ba komi. Kna ta katse wayr dai dai kirannashi yna kara shigowa Kin dagawa tayi againt. Harya katse kna ta kira lmbr anty salaha nanma ya jikin tyi mta kna ta kra bta hkri kn abinda ya faru. Tace ba komi. Kna ta kashe wayrma Baki dya takoma ta kwanta tna adduarh Allah ya nuna mata gobe lafia taga zuwan abih da takaddar saki acewai hammad ya saketa tab rnr se tayi sadaka tsabar murnar ta wullarda kwallon mangwaro ta huta da muggan kudaje.
Zaune yke a falonshi yna snye da kananan Kya yayi kyau sosai kayansun amsheshi. Ya kirata kusan sau 10 Amma sam batayi picking ba daga karshema seta kashe wyr gabaki dya. number dinta yabi da kallo cikeda tausayin knshi besan me yayiwa anty jannarht ba ta tsaneshi har haka.
Yna cikin wannan tunani tunaninne anwar yashigo falonnashi .zaunawa yy, ya yazuba mishi ido. "Blood tunanin me kkeyi nga ka zubawa waya ido.."
Ajiyr zuciya yy yce "Ina tunanin half part dina ne.."
Anwar yace "ka kiratane.."
Yce "Yeah but kmr kullumde btayi picking ba krshema ta kashe wayrta..blood Anya anty jannarht zata soni kuwa.." ya krshe mgnr kmr zeyi kuka.
Anwar yace "Meka gani..karka kraya mna.."
"Ba karaya nyiba kuma bazan tba kryaba.. kawaide nga tsanar da tayiminne yy yawa..se nke ganin kmr bazata taba sonaba.." cewar hammad.
Anwar yace "tab..nifa se nke ganin kmr tna sonka kawaide Dan kyi mata young ne..ka lurada Abu dya anty jannarht bawai kaine batasoba aurenkane bataso.."
Hammad yy Jim yace "Meyasa kace hakan.."
"Na fahimci hknne..kaga ada da bakace kna sontaba ai normal kuke seda ka furta mta kalmar soyayyane ta canza mka..kuma kga ita macece da batason raini." cewar anwar
Hammad yace "Oh nide kou batasona inasonta hk..tashi muje ka kaini gidansu inga ya hannunnata.."
Anwar ya zaro ido yace "Tab ynzu mukaje aise ummih taci mna kaniya.."
Hammad yace "why."
"Sbda karyewar hannunta mna..kasan yadda take balain son anty jannarht fah.." cewar anwar.
Hammad yace "maybe bazata gya mataba.."
"Hmmm..tou mezatace mta intaga hannun nata a karye.."cewar anwar
Jim hammad yy zuciya fal haushin mommah. Yace "kuma hkne..ji nyi daman nawa hannun ne ya karye bana my half part ba.."
Anwar yce "Allah ya riga ya kaddara se hkri..ynzude baze yuba gskia muje gidanba sede kyi hkri zuwa gobe.."cewar anwar. Hammad de binshi yy da ido dominshi byajin zekai gobe beje yaga hannun nataba.
Hjya Mama Rabi kuwa tini ta bawa jawaheer labarin komi dya faru. jawaheer Kam cewa tyi "Meyasa mommah bata matsaba seya saketadin..gaskia mama rabi kijini da kyau nifa bazan iya kishiba da jannarht ba.."
Mama rabi tace "bakijiba me nace mikiba..cewafa alhaji yy in hammad ya saki wannan yarinya mema takeda suna oho..yace a bakin auren zainab.."
Jawaheer tace ,"tou meye a ciki danya saki mommah din itafa ta tsufa ni kuma dnyan jinice.."
Mama rabi tace "bansan bakida hnkliba se yau..mtrnanfa itace gatanmu inya saketa ina zamusa knmu a nijeria.."
Tsuki jawaheer tayi tace "oho ni Ina ruwana ni..gaskia nifa mama rabi na gaji da wannan abun. anyi aure har yanzu bb ango abun bakin ciki kullum se frnds dina sunce in turo musu pictures dinmu tare..sede inyita karyayyaki..tou nagaji..gaskia nide kiyi yadda zakiyi yazo gidana inba hkba kou.. " cewar jawaheer.
Nan mama rabi tashiga lallabata tna lallashinta. Ita kuma tna bandarewa har mama rabinma bawai jawaheer din ta raga mata bane.
*
Abih ya Kira alhaji zubairu kn ynason ganinshi ya amsada tou yna nan zuwa. After sallarh Isha'i daddy ya iso office din. Gaisawa sukayi a mutumce Sam abih ya rasa da wani Baki ze fara yima daddy byanin lamarin. Hk ya Gaza mishi mgnr kawai sukaci gabada hira, da daddy ya tambayeshi dalilin Kiran se yace bkm kawaide ynasone su ganane. Daddy de yjishine kawai , ammashi dya tsinci kirannashi gbaki daya se zuciyrshi ta bashi kou jannarht ta gya musu meye ya farune yau. Haka daddy ya baro abih Sam be gya mishi abinda rukayyar ta bukataba. Duk yji kwarjinin daddyn ya cika mishi ido. Hknne ya hnashi zancan. Shikou daddy ya dawo zuciyrshi fal tunanin koude jannarht ta gyama abihne abindaya afku yau. Tou kowade da tunani tunani rnshi.
Wajajen 9:pm ya matsawa anwar Kan dole se sunje gidansu anty jannarht. Anwar yce shi bazejeba gaskia but zuwa 9:30 daddynshi yce ze aikeshi. Hk hammad ya jawo car din shikadai ya nufa gidannasu, abun mamaki seyaga Getman din ya bude mishi get din be hnashiba. Hardama gaisheshi yayi. Shiko baba me gadi yasha kou sun shiryane tinda yaga dazu tareda itama sukazo gidan .
Packing yy ya fito sanye ykeda kna Nan kya, wuuuhhh! seriously kyn sun amshi ainihin haibar jikinshi. Infect de ya hadu iya haduwa komi chip chip. Jingina yy da byn motrshi baba me gadi ya kraso yace "Sannu alhaji..ka kiratane.."
Hammad yce "nakira wyrta kashe.."