Sashe 37
Inso Cuta Ne Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Mommah tace "Wallahi mama rabi nafi kowa shiga damuwa a kn lamarinnan..yaronnan yariga ya gama kaini last wlhy ..pls kibawa jawaheer din hkri..insha allahu gobe zn aika mata da masu aiki su tayata zama kafin yagama wulakntanin ya dawo.." Cewar mommah.
"Oh hk zaki zuba ido wannan lamarin na faruwa..babu yaro babu labarinshi..ki bincika koude yna gidan tsohuwar karuwarnan ne..."_
Jim mommah tayi.."tabbas da ayar tambaya a mgnr mama rabi... Hk mama rabi tabar gidan tna mitarh. Nan tabar mommah zuciyrta fal nazarin mgnrta.
Washegari abih ya kira alhaji zubairu office dinshi. byn alhajin yazo sun gaisa abih ya fara mgna cikeda dattako. "Alhaji tin tini naketaso in kirawoka a kn mgnr yaronnan da yarinyarna..amma se nake ganin kmr zaka daukeni krmin mutum.."
Alhaji zubairu yayi murmushi irinnasu na mnya yace "A'ah alhaji kou daya aikai mutum ne gareni karka damu.."
Abih yacigaba dacewa "dmn cewa nayi meze hana mu hkri da mgnr hadinnan kawai yaronnan ya saukakewa yarinyarnan..tinda de kaga ita yarinyar bataso ynzu hkma tana hospital kwance bb lafiya.."
Jim alhaji zubairu yayi kna yace "subhanallahi...ai bamuda labarin batada lafia ai alhaji allah yasa kaffarane..kai!" Cewar daddy yna dafe goshi. Duk abin ya daure masa kai. "Ameen..." Cewar abih.
Alhaji zubairu yacigaba dacewa "Tou alhaji hkne..amma sede inda gwaramar take gun yaronnan ne..bna tunanin ze saketa gaskia..sbda son dayake mata ya fice tunaninmu alhaji. Bawai nayi son kai bne a'ah ni dukkaninsu diyana ne, duk inda naga wani mummunan abu ze samu dynsu se inda karfina ya kare.." Cewar alhaji zubairu.
Abih yace "hkne alhaji..amma kasan mata sunada rauni.."
Alhaji zubairu yace "kwarai kuwa alhaji..ammande da anyi hkri..ni ina hango nasara a lamarinnan da alkhairi..kasan abu irin wannan yashigo wannan naso wannan bayaso alkhairine insha allahu.."
Abih yy jim kna yace "hkne..nikaina nayi istikhara naga alkhairai dayawa shiyasama ban matsaba a kn raba auren..amma ita Rukayyah ce ta kasa gane hkn."
"Kasan hnklin mace da namiji ba daya bne..." Cewar alhaji. Abih kam beda ta cewa sede kawai suka kare hirar tasu da ftn alkhairi.
Alhaji zubairu yna baro office din abih direct inda hammad din yake ya nufa.
Sanye yke da kana nan kaya yayi wani fresh kwance yke a kn kujera 3 sttr. Shi kuma anwar yna kwance kn 2sttr, yna kallon tv. Shikam Hammad hnklinshi na kn wayrshi dyake kallon pictures din anty jannarht dinshi.
Da sallahma daddy ya shigo falon dayake kofar falon a budene turowa yayi ya shigo. Suna ganinshi dukkaninsu suka mike tsaye sunayi mishi sannu da zuwa. Amsawa yy yna kallon yarannashi cikeda sha'awa yace "yarannan ba ruwanku..aiki kuma kun dena zuwa se hutu kawai kukasa a gaba kou..harda kai me mata biyu.." Cewar daddy daya maida akalar mgnr tashi ga hammad. Sunkuyar da kai kasa yy yna sosa keya.. Karasawa ddy yy yazauna yna murmushi. Suma zaunawa sukayi a kn carpet. Suka gaisheshi amsawa yy cikeda walwala. Anwar ya mike ya dakko mishi ruwan faro a frij amsa yy yasha kna ya ajiye saura a kn canter table. Ya kalli hammad yace "Ynzu daga office din alhaji khasim nake.."
Gaban hammad ne ya ynke ya fadi besan snda yace "lafiade anty jannarht dina take kou ..."
Daddy yace "kwantrda hnklinka lafia lau..mundeyi mgna ne a kn wai seka saki yarinyarnan..."
Dagowa yy a,razane yace "wlhy daddy nifa koume za ayi bazan saketaba..."
Daddy de kallonshi kawai yakeyi yacigaba da mgna "nimade nga dacewar ka saketadin kawai...tinda abun harya kaiga tana asibiti kusan 2 days kenan kga bazan ryakaba ita in kasheta.."
Gaban hammad ne ya ynke ya fadi jin cewar tna asibiti nan hnklinshi ya tashi dmn tini zuciyrshi ke bashi akwai wani abu dake faruwa da dyr mahadinnata.. Zumbur ya mike yna fadin "Daddy anty jannarht dinne bb lafiya.."
Daddy yace "eh yau kusan kwananta biyu a asbiti..wani irin mijinekai da baka saniba.."
Anwar yace "wlhy bamu saniba daddy.."
Mikewa daddy yy yace yna kallon hammad dake tsaye yace "kyi tunani pls a kn yarinyarnan..in sakinne ka saketa ta huta domin nga balain zeyi mata yawa.." Cewar daddy ya juya yabar falo. Shide hammad ya jishine ne kawai. Amma kouda dala da gwauron dutse za a dora mishi wlhy bashi sakinta tab. Ai sakinta dai dai yake da tarwatsewar zuciyrshi. Allah ya tsare sukayiwa daddyn yayin daya fice daga falon yashiga motrshi yabar gidan.
Key din motar hammad ya dauko anwar na kallonshi yace "ina zakaje..."
Hammad yace "knaji ance matata batada lafiya znje asibitinne in gnta mna..."
Anwar yace "muje..." Tare suka fito harabar gidan anwar ne ya amshi key din motar suka shiga suka tyrda motar sukabar gidan. Byn sun hau titi anwar ya maida kallonshi ga hammad yace "Blood ynzu idan ummihnta na nanfa hk zamuje..."
Hammad yce "ni ina ruwana..matata cefa..."
Anwar yace "Da ruwanka mna..dan matarkace ai ba a kaitaba.."
Hammad yce "Kwana nawane...ai wlhy tindama an fara damuna in saketa..kawai an dauramin aure da abar sona se azo ana damuna in saketa..wlhy kwanan nan zan tayrda balli a bani iyalina mu tare kawai...se inga wanda ze wanice wai in saketa...tab wai saki...wannanma ai labarin film ne..shima daddyn ysni" Cewar hammad.
Anwar yayi murmushi yace "In ita kuma tace bazata tarebafa..."
"Kai katabajin inda akayi hk...ka auri mata tace bazata tareba..mtwsss..dallah ni karka dameni tindaba alkhairi kake fadaba..." Cewar hammad.
Anwar ya tabe baki yace "Allah ya bka hkri angon jannarht.."
Wani irin kyataccen murmushi ya saki yyinda dukkanin dimples dinshi suka lotsa..
Alhaji zubairu na fita abih ya kira ummih yace tazo yanzu. Dai dai su hammad suna danno kn motarsu dai dai ummih na fita daga asibitin. Anwarne ya gnta, shi gogan sam be gntaba. byn yy packing a tare suka fito jerowa sukayi suka shiga cikin asibitin. Hammad dukyabi ya kosa ya gnta ji ykeyi kmr anyi mishi bushara da shiga aljannarh. Yau zega farin cikin rayuwarshi. Anty jannarht.
[10/30, 3:47 PM] +234 803 727 9133: INSO CUTA NE...43
littafin na kudine ga masu bktr Cigaban littafin su nemih 08033368013.
Hk ya cigaba da zama yayinda rnr wata rna me matukar zai ta bullo ta gabas.duk yna nan zaune beyi kikarin komawa inuwaba. Sam bejin zafin rnr burinshi kawai ya gnta. Yna mararnta. duk byn yn dakiku seya kalli agogon diamond din dake daure a tsintsiyar hannunshi .. Lokaci zuwa lokaci sahura na lekowa sede taganshi zaune rna na duknshi bata tabajin haushin anty jannarht ba kmr yau. Ta fita taje tmbayeshi a kawo masa abinci yace aah shide burinshi inta tashi ta gaya mishi. Hk ta koma zuciyrta fal tausayinshi. Ta kawo mishi ruwa shine ya iya amsa yadansha kadan ya ajiye sauran.
Jefi jefi tana lekashi ta window don ganin kou ya tafi. Amma har wajajen 1:pm taga yna nan zaune kou gezau kmr an shifkashi. Ga rna na bullowa me zafi ..komawa tyi tazauna gefen gadon ta rafka uban tagumi.
Baba megadine ya bashi buta yayi alwala sukaje masallaci tare suna dawowa a memakon ya tafi gida ya koma ya cigabada zama cikinshi babu komi. Shi hkn sam be damunshi. Shide koumi anty jannarht tayi mishi yna sonta a hk wallahi kou zata rinka dafa zuciyrshine a ruwan zafi kullum. yna sonta hknan.
Acan bngaren kuwa anwar se 12:am ya tashi yna tashi yga be gnshiba zuciyrshi ta riga ta bashi yna gidannasu. Wayrshi ya shiga kira kusan 10 miss call be dagaba..wanka yy yashirya cikin mnyan kya. Kna yayi Brkfst , still number dinnashi yaketa kira be dagawa nan ya fara tunanin anya lafia kuwa. Dmn jiya beyi wani baccin arzikiba. Byn yy sallar 2:pm yashiga ya fito ya nemi me adaidaita sahu ya hau hadi da gya mishi kwatancen gidansu anty jannarht domin ynada tabbacin ynacan. Dai dai kofar gidan me adaidaita din ya saukeshi ya biyashi kna ya juya. Shikuma yashigo cikin gidan. Yna shiga sukayi kicibus da getman gaisawa
kna ya krsa cika cikin compound din gidan. Allah sarki canya hangoshi zaune kmr wani maraya duk rna ta gasashi. Cikeda tausayawa ya karasa gabanshi. Dago kai hammad yy suka hada ido. Anwar yace "Blood tin dazu naketa kirn lmbrka yaki shiga.."
Cikin sanyin murya yace "wayata na motar.."
"Kai zaman me kakeyi a nan.." Cewar anwar.
"Inaso inga anty jannarht ne ancemin tna bacci nasan har ynzu bata tashiba..shine nke jira inta tashi a gyamin." Yy mgnr murya cikeda tausayawa.
Dafe kai anwar yayi a fili ya furta "innalillahi wa'inna ilaihirraju'una..!"seda ya maimaita hkn sau uku. Kna ya kamo hannun hammad din yace "tashi muje gida blood .."
"A'ah kabarni nide kai katafi..nasan ynzu ta kusan tashi.." Cewar hammad dya zama kmr zautacce.
"Pls ka tashi muje gida kayi wanka.. dubekafa duk rna ta dafaka hba blood.. bksan se rnr nan tasa mka ciwoba gashi yau ana rana me zafi.." Cewar anwar yna kamo hannunshi.
Fisge hannunshi yy yna fadin "A'ah barni kawai..ni bnajin rnr .."
"Abincifah.." Cewar anwar dake kallonshi cikeda tausayawa bkrmin tausayi yke bashiba.
"Bnajin yunwa...pls blood na rokeka ka barnide kou yayane in gnta..koude inshiga cikin gidanne.." Cewar hammad dase ynzu tunanin hkn yaxo mishi zuciya.
Kamoshi anwar yy yna fadin "Nop ..kabari zan dawo dakai anjima don allah muje gida kyi wanka.. kaci abinci ..kga jikinka ya fara zafi.."ya krshe mgnr zuciya fal tausayi.
Jin yce ze dawo dashi yasa ya mike ya bishi suka shiga motar anwar yaja sukabar gidan. Byn sunhau titi sun fara tafiya hammad dayayi rlzn a kan kujerar yace "Bngan taba blood bazan iya cin abinciba sede kawai inmunje gidan tinda ka matsa seka kara dawowa dani..kou allah zesa ta fitou ingnta.."
Hawayene suka taru a idanuwan anwar ji ykeyi daman da dmr daze cirewa dan uwanshi son nan nata da tini ya yakice mishi shi ya huta da wannan jarabar.
Suna isa gidan .shiya kamoshi suka shiga cikin falo zuwa lokacin jikinshi yadau zafi kmr wuta.. Saboda rnr dyasha kuma dmn beda lafiya. Kwantr dashi yy a kn kujerar 3sttr Wani irin zazzafan zazzabi ya rufeshi me azabar zafi. Anwar ne ya tema mishi yabashi tea da magunguna kna yasamu zazzabin ya sakeshi. Wanka ya kikarta yayi yy sallar la'asar. Byn sun dawo daga masallacin hammad ya kalli anwar yace "muje ka kaini gun anty jannarht.."
"Oh hk zaki zuba ido wannan lamarin na faruwa..babu yaro babu labarinshi..ki bincika koude yna gidan tsohuwar karuwarnan ne..."_
Jim mommah tayi.."tabbas da ayar tambaya a mgnr mama rabi... Hk mama rabi tabar gidan tna mitarh. Nan tabar mommah zuciyrta fal nazarin mgnrta.
Washegari abih ya kira alhaji zubairu office dinshi. byn alhajin yazo sun gaisa abih ya fara mgna cikeda dattako. "Alhaji tin tini naketaso in kirawoka a kn mgnr yaronnan da yarinyarna..amma se nake ganin kmr zaka daukeni krmin mutum.."
Alhaji zubairu yayi murmushi irinnasu na mnya yace "A'ah alhaji kou daya aikai mutum ne gareni karka damu.."
Abih yacigaba dacewa "dmn cewa nayi meze hana mu hkri da mgnr hadinnan kawai yaronnan ya saukakewa yarinyarnan..tinda de kaga ita yarinyar bataso ynzu hkma tana hospital kwance bb lafiya.."
Jim alhaji zubairu yayi kna yace "subhanallahi...ai bamuda labarin batada lafia ai alhaji allah yasa kaffarane..kai!" Cewar daddy yna dafe goshi. Duk abin ya daure masa kai. "Ameen..." Cewar abih.
Alhaji zubairu yacigaba dacewa "Tou alhaji hkne..amma sede inda gwaramar take gun yaronnan ne..bna tunanin ze saketa gaskia..sbda son dayake mata ya fice tunaninmu alhaji. Bawai nayi son kai bne a'ah ni dukkaninsu diyana ne, duk inda naga wani mummunan abu ze samu dynsu se inda karfina ya kare.." Cewar alhaji zubairu.
Abih yace "hkne alhaji..amma kasan mata sunada rauni.."
Alhaji zubairu yace "kwarai kuwa alhaji..ammande da anyi hkri..ni ina hango nasara a lamarinnan da alkhairi..kasan abu irin wannan yashigo wannan naso wannan bayaso alkhairine insha allahu.."
Abih yy jim kna yace "hkne..nikaina nayi istikhara naga alkhairai dayawa shiyasama ban matsaba a kn raba auren..amma ita Rukayyah ce ta kasa gane hkn."
"Kasan hnklin mace da namiji ba daya bne..." Cewar alhaji. Abih kam beda ta cewa sede kawai suka kare hirar tasu da ftn alkhairi.
Alhaji zubairu yna baro office din abih direct inda hammad din yake ya nufa.
Sanye yke da kana nan kaya yayi wani fresh kwance yke a kn kujera 3 sttr. Shi kuma anwar yna kwance kn 2sttr, yna kallon tv. Shikam Hammad hnklinshi na kn wayrshi dyake kallon pictures din anty jannarht dinshi.
Da sallahma daddy ya shigo falon dayake kofar falon a budene turowa yayi ya shigo. Suna ganinshi dukkaninsu suka mike tsaye sunayi mishi sannu da zuwa. Amsawa yy yna kallon yarannashi cikeda sha'awa yace "yarannan ba ruwanku..aiki kuma kun dena zuwa se hutu kawai kukasa a gaba kou..harda kai me mata biyu.." Cewar daddy daya maida akalar mgnr tashi ga hammad. Sunkuyar da kai kasa yy yna sosa keya.. Karasawa ddy yy yazauna yna murmushi. Suma zaunawa sukayi a kn carpet. Suka gaisheshi amsawa yy cikeda walwala. Anwar ya mike ya dakko mishi ruwan faro a frij amsa yy yasha kna ya ajiye saura a kn canter table. Ya kalli hammad yace "Ynzu daga office din alhaji khasim nake.."
Gaban hammad ne ya ynke ya fadi besan snda yace "lafiade anty jannarht dina take kou ..."
Daddy yace "kwantrda hnklinka lafia lau..mundeyi mgna ne a kn wai seka saki yarinyarnan..."
Dagowa yy a,razane yace "wlhy daddy nifa koume za ayi bazan saketaba..."
Daddy de kallonshi kawai yakeyi yacigaba da mgna "nimade nga dacewar ka saketadin kawai...tinda abun harya kaiga tana asibiti kusan 2 days kenan kga bazan ryakaba ita in kasheta.."
Gaban hammad ne ya ynke ya fadi jin cewar tna asibiti nan hnklinshi ya tashi dmn tini zuciyrshi ke bashi akwai wani abu dake faruwa da dyr mahadinnata.. Zumbur ya mike yna fadin "Daddy anty jannarht dinne bb lafiya.."
Daddy yace "eh yau kusan kwananta biyu a asbiti..wani irin mijinekai da baka saniba.."
Anwar yace "wlhy bamu saniba daddy.."
Mikewa daddy yy yace yna kallon hammad dake tsaye yace "kyi tunani pls a kn yarinyarnan..in sakinne ka saketa ta huta domin nga balain zeyi mata yawa.." Cewar daddy ya juya yabar falo. Shide hammad ya jishine ne kawai. Amma kouda dala da gwauron dutse za a dora mishi wlhy bashi sakinta tab. Ai sakinta dai dai yake da tarwatsewar zuciyrshi. Allah ya tsare sukayiwa daddyn yayin daya fice daga falon yashiga motrshi yabar gidan.
Key din motar hammad ya dauko anwar na kallonshi yace "ina zakaje..."
Hammad yace "knaji ance matata batada lafiya znje asibitinne in gnta mna..."
Anwar yace "muje..." Tare suka fito harabar gidan anwar ne ya amshi key din motar suka shiga suka tyrda motar sukabar gidan. Byn sun hau titi anwar ya maida kallonshi ga hammad yace "Blood ynzu idan ummihnta na nanfa hk zamuje..."
Hammad yce "ni ina ruwana..matata cefa..."
Anwar yace "Da ruwanka mna..dan matarkace ai ba a kaitaba.."
Hammad yce "Kwana nawane...ai wlhy tindama an fara damuna in saketa..kawai an dauramin aure da abar sona se azo ana damuna in saketa..wlhy kwanan nan zan tayrda balli a bani iyalina mu tare kawai...se inga wanda ze wanice wai in saketa...tab wai saki...wannanma ai labarin film ne..shima daddyn ysni" Cewar hammad.
Anwar yayi murmushi yace "In ita kuma tace bazata tarebafa..."
"Kai katabajin inda akayi hk...ka auri mata tace bazata tareba..mtwsss..dallah ni karka dameni tindaba alkhairi kake fadaba..." Cewar hammad.
Anwar ya tabe baki yace "Allah ya bka hkri angon jannarht.."
Wani irin kyataccen murmushi ya saki yyinda dukkanin dimples dinshi suka lotsa..
Alhaji zubairu na fita abih ya kira ummih yace tazo yanzu. Dai dai su hammad suna danno kn motarsu dai dai ummih na fita daga asibitin. Anwarne ya gnta, shi gogan sam be gntaba. byn yy packing a tare suka fito jerowa sukayi suka shiga cikin asibitin. Hammad dukyabi ya kosa ya gnta ji ykeyi kmr anyi mishi bushara da shiga aljannarh. Yau zega farin cikin rayuwarshi. Anty jannarht.
[10/30, 3:47 PM] +234 803 727 9133: INSO CUTA NE...43
littafin na kudine ga masu bktr Cigaban littafin su nemih 08033368013.
Hk ya cigaba da zama yayinda rnr wata rna me matukar zai ta bullo ta gabas.duk yna nan zaune beyi kikarin komawa inuwaba. Sam bejin zafin rnr burinshi kawai ya gnta. Yna mararnta. duk byn yn dakiku seya kalli agogon diamond din dake daure a tsintsiyar hannunshi .. Lokaci zuwa lokaci sahura na lekowa sede taganshi zaune rna na duknshi bata tabajin haushin anty jannarht ba kmr yau. Ta fita taje tmbayeshi a kawo masa abinci yace aah shide burinshi inta tashi ta gaya mishi. Hk ta koma zuciyrta fal tausayinshi. Ta kawo mishi ruwa shine ya iya amsa yadansha kadan ya ajiye sauran.
Jefi jefi tana lekashi ta window don ganin kou ya tafi. Amma har wajajen 1:pm taga yna nan zaune kou gezau kmr an shifkashi. Ga rna na bullowa me zafi ..komawa tyi tazauna gefen gadon ta rafka uban tagumi.
Baba megadine ya bashi buta yayi alwala sukaje masallaci tare suna dawowa a memakon ya tafi gida ya koma ya cigabada zama cikinshi babu komi. Shi hkn sam be damunshi. Shide koumi anty jannarht tayi mishi yna sonta a hk wallahi kou zata rinka dafa zuciyrshine a ruwan zafi kullum. yna sonta hknan.
Acan bngaren kuwa anwar se 12:am ya tashi yna tashi yga be gnshiba zuciyrshi ta riga ta bashi yna gidannasu. Wayrshi ya shiga kira kusan 10 miss call be dagaba..wanka yy yashirya cikin mnyan kya. Kna yayi Brkfst , still number dinnashi yaketa kira be dagawa nan ya fara tunanin anya lafia kuwa. Dmn jiya beyi wani baccin arzikiba. Byn yy sallar 2:pm yashiga ya fito ya nemi me adaidaita sahu ya hau hadi da gya mishi kwatancen gidansu anty jannarht domin ynada tabbacin ynacan. Dai dai kofar gidan me adaidaita din ya saukeshi ya biyashi kna ya juya. Shikuma yashigo cikin gidan. Yna shiga sukayi kicibus da getman gaisawa
kna ya krsa cika cikin compound din gidan. Allah sarki canya hangoshi zaune kmr wani maraya duk rna ta gasashi. Cikeda tausayawa ya karasa gabanshi. Dago kai hammad yy suka hada ido. Anwar yace "Blood tin dazu naketa kirn lmbrka yaki shiga.."
Cikin sanyin murya yace "wayata na motar.."
"Kai zaman me kakeyi a nan.." Cewar anwar.
"Inaso inga anty jannarht ne ancemin tna bacci nasan har ynzu bata tashiba..shine nke jira inta tashi a gyamin." Yy mgnr murya cikeda tausayawa.
Dafe kai anwar yayi a fili ya furta "innalillahi wa'inna ilaihirraju'una..!"seda ya maimaita hkn sau uku. Kna ya kamo hannun hammad din yace "tashi muje gida blood .."
"A'ah kabarni nide kai katafi..nasan ynzu ta kusan tashi.." Cewar hammad dya zama kmr zautacce.
"Pls ka tashi muje gida kayi wanka.. dubekafa duk rna ta dafaka hba blood.. bksan se rnr nan tasa mka ciwoba gashi yau ana rana me zafi.." Cewar anwar yna kamo hannunshi.
Fisge hannunshi yy yna fadin "A'ah barni kawai..ni bnajin rnr .."
"Abincifah.." Cewar anwar dake kallonshi cikeda tausayawa bkrmin tausayi yke bashiba.
"Bnajin yunwa...pls blood na rokeka ka barnide kou yayane in gnta..koude inshiga cikin gidanne.." Cewar hammad dase ynzu tunanin hkn yaxo mishi zuciya.
Kamoshi anwar yy yna fadin "Nop ..kabari zan dawo dakai anjima don allah muje gida kyi wanka.. kaci abinci ..kga jikinka ya fara zafi.."ya krshe mgnr zuciya fal tausayi.
Jin yce ze dawo dashi yasa ya mike ya bishi suka shiga motar anwar yaja sukabar gidan. Byn sunhau titi sun fara tafiya hammad dayayi rlzn a kan kujerar yace "Bngan taba blood bazan iya cin abinciba sede kawai inmunje gidan tinda ka matsa seka kara dawowa dani..kou allah zesa ta fitou ingnta.."
Hawayene suka taru a idanuwan anwar ji ykeyi daman da dmr daze cirewa dan uwanshi son nan nata da tini ya yakice mishi shi ya huta da wannan jarabar.
Suna isa gidan .shiya kamoshi suka shiga cikin falo zuwa lokacin jikinshi yadau zafi kmr wuta.. Saboda rnr dyasha kuma dmn beda lafiya. Kwantr dashi yy a kn kujerar 3sttr Wani irin zazzafan zazzabi ya rufeshi me azabar zafi. Anwar ne ya tema mishi yabashi tea da magunguna kna yasamu zazzabin ya sakeshi. Wanka ya kikarta yayi yy sallar la'asar. Byn sun dawo daga masallacin hammad ya kalli anwar yace "muje ka kaini gun anty jannarht.."