Sashe 18
Inso Cuta Ne Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Gabaki daya anty jannarht tafara tunanin koude HAMMAD din yafara shaye shayene..ji tayi jikinta yadauki wani irin chock.. tattaro dukkannin kuzarinta tayi hadi da tureshi daga jikinta ranta a matukar bace ..
Idanuwanshi sun kada sunyi jawur besan haka yakeba ..bemasan meya aikataba.. red eyes dinshi yazuba mata..
Se ynzu take nadamar sakewar datayi dashi din ashe hkn raini ze jawo mana..daman ummih tajima tana gaya mata illar hkn.
Kara kamo hannunta yyi rnta a matukar bace ta fisge hannunta yakara kai hannu yakamo hannayenta duka biyu ya matsesu cikinnashi Idanuwanshi na zubar da kwallah yace "pls anty kice wani abu..wlhy inasonki..ba laifina bane nima allahne, ya jarabceni."
jin abun takeyi kmr a mafarki yake faruwa .oh wai itace yau HAMMAD keta tattabawa kmr wanda ya biya sadaki.. "pls anty kice wani abu mna.. wallahi da gaske nakeyi inasonki.." mgnr ykeyi kmr wani zautacce.. fisge hannayenta tayi cikeda bacin rai ta wanka mishi wani irin mahaukacin mari ita knta tji zafin marin a hannunta...
A bangaren gogan kam kou gezau beji zafin marin datayi, mishiba wlhy ji yakeyi kmr yazama mahaukaci me bin bola inhar zesamu sassauci a game da sonta zeso yazama cikakken mahaukaci..
Cikeda kulewa tace "wato sakewar danakeyi dakai ita takawo rainin da har kakeda karfin halin rungumeni after that kabude bakinka kacewai kna sona..inkana shaye shayenka sekazo ka saukemin haukanka a kaina..bnason iskanci niba yar iska bace knajina kou! ..kuma wlhy jikina daka taba a matsayinka na ba muharraminaba allah ya isa tsakanina dakai...ashe ba ciwon kakeyiba da mummunan nufi a zuciyrka..ka gaggauta fitar mna a gida .."
tajuya da niyar barin falon..
Tinda tafara mgnr yke kallonta shi sam duk maganganunnata basuyi mishi zabiba hasalima sam bekai ko kwatn zafin dayake jiba a zuciyarshi.. binta yy ya kamo hannunta batare data juyoba ta fisge hnnunta rnta a matukar bace ta haye upstairs din bata tabbatr dacewar HAMMAD dan iska bane seyau..
Nan kasan ya tsugunna hannunshi dafe da kirjinshi yayinda wasu zafafan hawaye ke zirya a kn kuncinshi sam bemasan suna zubowaba.. waishin daman haka son yake.. wani irin ciwone me mugun radadi yake taso mishi a kirjinshi kuka ykeyi tmkr karamin yaro.. kusan 30mint yayi a wannnan halin..a daddafe ya mike hannunshi dafe da kirjinshi yana tafe yana tangal tangal hadi da dafe bango yabar falon. Fitowa yy harabar gidan still hannunshi dafe da bngo damn anwar yana tsaye bakin motar ganinshi yasa yy saurin karasowa ya kamoshi suka karasa yasashi a motar still tears na zirya a kunshinshi. Jan motar anwar yy sukabar gidan..sundanyi tafiyar 10mnt yayi parking Idanuwanshi na kn HAMMAD din daketa faman hawaye. Cikeda tausayawa yake kallonshi sauke ajiyar zuciya yayi yace "Blood don girman allah ka tsagaida da kukannan naka pls.. ka gaya matan kna sonta.."
Daga mishi kai yayi..
"Okay me tace.."
Hawayen kawai HAMMAD yacigaba dayi yace "muje gida pls.. kirjina.."
Lamarinna dagulawa anwar hnkli jan motar yayi sukabar gun rabi hnklinshi na kn hammad rabi na kn tuki.. HAMMAD kam ji yy dama yasani dabe gaya mataba domin seya karajin damuwarshi ta ninku tafi da zuciyarshi tukuki ji ykeyi kmr zata fallo ta fito fili...
Tana hayewo saman a corridor sukayi kicibis da ummih .. bata ankaraba taji ummih ta daga hannu ta sharara mata lafiyayyun maruka guda biyu..dafe kuncinta, tyi ta mugunji shigar marin nan ta durkushe hanunta dafe da kunshinta tana hawaye tunanima takeyi me tayi.. domin ita batayi tunanin ummih ta gnsuba.. "ashe baki da hnkli bnsaniba seyau..kinga abin nke gya miki tin tini ya tabbata ko..nce miki ki dena sakarwa dan gidan zainab dinnan fuska amma kika ki..ashe dama tin tini yna tattabaki seyau asirinki ya tonu wato abun a office be ishekuba sekunzo har cikin gida kou.." cikeda bakin ciki ummih take mgnr.
Se ynzu ta fahimci me ummih ke nufi wato taga sadda HAMMAD ya rungumeta..cikin kuka tace "ummih wlhy be taba tabaniba se yau dakika gani.."
A kufle ummih tace "zaki rufamin baki kouse na hada miki wasu marukan..kina ganin kmr bnsan halin da kike cikiba ko keda yaron tou nasani bazaki wayance minba kallonki kawai nakeyi .. .. nafi tunanin abinda yasa innasa miki doka bakya bi kike fatali da lamarina saboda bani na tsugunnaba nakawoki duniya..amma bakomi komi kikayimin ba laifinki bne lefinane tinda harna fifitaki a kn yadda na tsugunna, nahaifa .." ta karashe mgnr cikeda takaici..
Tinda take bata tabajin maganganuba masu zafi daga bakin ummintaba se yau ..bakincin yatarun mata yazamar mata biyu.. cikin kuka tace "ummih dan allah kiyi hkr pls karkice haka ummihna.."
Juyawa ummih tayi da niyar barin gun.. cikin kuka tace "ummih pls tsaya kiji..ki fahimceni dan allah ummih ..."
Tsayawa, tayi batare data juyoba tace "ta yaya zan fahimceki byn na kamaki red hand dumu dumu..har yana furta miki kalmar so.."cikeda dacin zuciya takarashe mgnr. Kuka jannarht keyi riris .. ummih tacigaba dacewa "kuma duk lefinkine..tinda yau yayi kissn dinki kinga next time se hawanki zeyi..years kece kikabashi offer din hkn. "
Mgnrnan na ummih na karshe yafi komi batawa Jannarht rai..tsananta kuknta tayi..
"Kinga tin kafin hknya ksnce is bttr ace bana tare dake.." tana kaiwanan tacigaba da tafiya rnta a matukar bace datasan hknne ze kasance da duk magiyar dazatayi mata bazata barta ta tafitaba.. direct tanufa hnyar upstairs din saukowa tayi dakinta dake kasan ta nufa.. kwantawa tyi a kn bed dinta zuciyrta na tukuki "waishin ni rukayyah wace irin kaddarace ke bibiyata ina tunanin na yadda kwallon mangwaro nahuta da kuda ashe ba hk bne..." Nan da nan zuciyarta ta tsinke tabbas jikinta nabata wani abu bad na bibiyarya ... hajiya zainab gumel tana daya daga cikin mutanen data tsana a rayuwarta kwata kwata matar batada zuciyar musulunci amma abin bakin ciki wai yau danta shine ke furtawa Jannarht dinta kalmar so ...kai ji tyi duk tabi ta kara tsanar yaron da duk family din gumel din..
Sahura dake labe tanajin meke faruwa tanajin ummih tasauka kasa ta karaso ta kamo anty jannarht din dataketa kuka kmr rnta ze fita.. kamota tayi tace"kiyi hkri anty jannarht..komi yy zafi mgninshi allah.." tana kukan takamota takaita dakinta ta zaunarda ita a gefen gadon itama ta koma tazauna a kasa . Dukda bataji komi ke faruwaba amma ta tsinci wani abu a ciki.. kumata fahimta.
Hada kai tayi da guiwa tana cigaba da rero kukan kmr rnta ze fita..
"pls anty jannarht kiyi hkri kukanya isa hk.." cewar sahura..
Cikin kuka muryarta na sarkewa tace "pls.. kije.. kibawa.. ummih hkri..wlhy bazan..jure bacin rntaba.." takara fashewa da kuka tinda take bata taba tsintar kanta atsanar hammad ba se yau..
Tagumi sahura tayi itakam abun beyi mata dadihba gaskia domin a yadda tji ummih bata taba shiga bacin raiba kmr na yau.. sahurade hkri tashiga bata hadi da ban baki.
Kouda suka isa gidan seda anwar yakamashi yakaishi dakinshi bakowa a falon kowa na bngarenshi.
Kwantr dashi anwar yayi yakoma gefe yy tagumi hadi da zuba mishi ido .. hawayen ykeyi babu kakkautawa ya dafe hannunshi da kirjinshi idanuwanshi na fidda kwallah me mugun zafi.
"Pls HAMMAD kayi hkri..don allah ka kawo sassauci a lamarin pls.."
Lumshe ido HAMMAD din yayi a fili yace "wayyo anty jannarht dina.." yy mgnr yna wani irin Murmushi .. anwar de na binshi, da ido.. turo kofar dakin akayi aka shigo.. dago kai anwar yiyi dan ganin me shigowa..
Bance allah ya isaba😎
[10/30, 3:47 PM] +234 803 727 9133: INSO CUTA NE...23
littafin na kudine ga masu bktr Cigaban littafin su nemi 09038275715.08033368013.
Time din posting 5:pm and 11:am
Kyar ya tsayar da idanuwnshi a knta ynajin wani iri game da itan inza aje ya kiyasta yanda yakeji din sam baze iyaba..
Ganin ya tsaya kallonta nema yasa yace "Inbazaka fitaba ni zan fita inbar maka office din.." tyi mgnr rnta a matukar bace.
Cikin sanyin murya yace "naji zan fita..amma dan Allah ina rokonki abu daya a matsayinki na musulma kinga soyayyarkide allahne ya dauramin ina rokonki ki tayani rokon Allah ya ragemin sonki.." cikeda tausayawa yake mgnr.yna gma mgnr yajuya yabar office dinnata jiki babu kwari, bynshi tabi da kallo harya fice daga office din komawa tayi tazauna dafe da goshinta. Ita inma ta rasa miji kawai setayi soyayyah bama aureba da kanin bayanta ai sam bazama ta iya wannan abun kunyarba , gaskia allah ma ya tsareta da shiga bakin duniya Wlhy ganin abun takeyi kmr a mafarki..
dai dai ya fitou sukayi kicibis da anty salaha kallonshi kawai tayi tagane wani abu na damunshi daman ita tini tasha ganinshi da anty jannarht tana bashi abinci a baki tin a lokacin tafara karanto wani abu a fuskar HAMMAD din.
Binshi tayi da ido tace "honey.."
Sunkuyar da kanshi yayi kasa yace "anty gud afternoon.."
"Fine..honey ya akayine.." smiling kawai yayi kamo hannunshi tayi suka nufa office dinta dashi tazaunar dashi itama tazauna tana facing dinshi tace "honey meke faruwane duk kabi ka rame.." shiru yayi babu amsa zuciyarshi na deep deep..
Jimm tayi tace "baka da lafiyane.." daga mata kai yayi .. tasan kouda ynada ciwon ba ciwon bane yafi damunshi a ynzu .." okay swry..anty jannarht ta dubaka.."
"Nop kisamin drib kou znji karfin jikina.." yy mgnr yana bending a kn kujerar. Cikeda tausayawa take kallonshi ..nan tayi mishi yan gwaje gwaje damande kou beceba dolene asa mishi drib. Drib din tasa mishi a office dinnata ba jimawa bacci ya kwasheshi. Takira anwar tasanardashi don tasan dolene ze nemeshi. Yna baccin anty nahnah tazo kawai tagnshi da drib tace "oh mmn ihsan ashe ciwon yayi tsanani har haka ni mommah ta gayamin amma tace yaki yarda a kaishi asibiti da yauma nakeso inje inga jikinnashi tindadeshi in an kirashima be dauka.." tyi mgnr tana zama a kn kujera.
"Aikuwade yau dinma danni na matsa mishi .."
"Au nasha shine yakawo knshi ai.."
"A'ah nazo zuwa office dinki naganshi yafito daga office din anty jannarht.."
Jinjina kai anty nahnah tayi dan ita sam batasan meke faruwaba. "Allah yakara lafia ai HAMMAD halinshi seshi ace kna ciwo amma kaki zuwa hospital inba shibama mommah ai bazata kula kowa ba.."
Idanuwanshi sun kada sunyi jawur besan haka yakeba ..bemasan meya aikataba.. red eyes dinshi yazuba mata..
Se ynzu take nadamar sakewar datayi dashi din ashe hkn raini ze jawo mana..daman ummih tajima tana gaya mata illar hkn.
Kara kamo hannunta yyi rnta a matukar bace ta fisge hannunta yakara kai hannu yakamo hannayenta duka biyu ya matsesu cikinnashi Idanuwanshi na zubar da kwallah yace "pls anty kice wani abu..wlhy inasonki..ba laifina bane nima allahne, ya jarabceni."
jin abun takeyi kmr a mafarki yake faruwa .oh wai itace yau HAMMAD keta tattabawa kmr wanda ya biya sadaki.. "pls anty kice wani abu mna.. wallahi da gaske nakeyi inasonki.." mgnr ykeyi kmr wani zautacce.. fisge hannayenta tayi cikeda bacin rai ta wanka mishi wani irin mahaukacin mari ita knta tji zafin marin a hannunta...
A bangaren gogan kam kou gezau beji zafin marin datayi, mishiba wlhy ji yakeyi kmr yazama mahaukaci me bin bola inhar zesamu sassauci a game da sonta zeso yazama cikakken mahaukaci..
Cikeda kulewa tace "wato sakewar danakeyi dakai ita takawo rainin da har kakeda karfin halin rungumeni after that kabude bakinka kacewai kna sona..inkana shaye shayenka sekazo ka saukemin haukanka a kaina..bnason iskanci niba yar iska bace knajina kou! ..kuma wlhy jikina daka taba a matsayinka na ba muharraminaba allah ya isa tsakanina dakai...ashe ba ciwon kakeyiba da mummunan nufi a zuciyrka..ka gaggauta fitar mna a gida .."
tajuya da niyar barin falon..
Tinda tafara mgnr yke kallonta shi sam duk maganganunnata basuyi mishi zabiba hasalima sam bekai ko kwatn zafin dayake jiba a zuciyarshi.. binta yy ya kamo hannunta batare data juyoba ta fisge hnnunta rnta a matukar bace ta haye upstairs din bata tabbatr dacewar HAMMAD dan iska bane seyau..
Nan kasan ya tsugunna hannunshi dafe da kirjinshi yayinda wasu zafafan hawaye ke zirya a kn kuncinshi sam bemasan suna zubowaba.. waishin daman haka son yake.. wani irin ciwone me mugun radadi yake taso mishi a kirjinshi kuka ykeyi tmkr karamin yaro.. kusan 30mint yayi a wannnan halin..a daddafe ya mike hannunshi dafe da kirjinshi yana tafe yana tangal tangal hadi da dafe bango yabar falon. Fitowa yy harabar gidan still hannunshi dafe da bngo damn anwar yana tsaye bakin motar ganinshi yasa yy saurin karasowa ya kamoshi suka karasa yasashi a motar still tears na zirya a kunshinshi. Jan motar anwar yy sukabar gidan..sundanyi tafiyar 10mnt yayi parking Idanuwanshi na kn HAMMAD din daketa faman hawaye. Cikeda tausayawa yake kallonshi sauke ajiyar zuciya yayi yace "Blood don girman allah ka tsagaida da kukannan naka pls.. ka gaya matan kna sonta.."
Daga mishi kai yayi..
"Okay me tace.."
Hawayen kawai HAMMAD yacigaba dayi yace "muje gida pls.. kirjina.."
Lamarinna dagulawa anwar hnkli jan motar yayi sukabar gun rabi hnklinshi na kn hammad rabi na kn tuki.. HAMMAD kam ji yy dama yasani dabe gaya mataba domin seya karajin damuwarshi ta ninku tafi da zuciyarshi tukuki ji ykeyi kmr zata fallo ta fito fili...
Tana hayewo saman a corridor sukayi kicibis da ummih .. bata ankaraba taji ummih ta daga hannu ta sharara mata lafiyayyun maruka guda biyu..dafe kuncinta, tyi ta mugunji shigar marin nan ta durkushe hanunta dafe da kunshinta tana hawaye tunanima takeyi me tayi.. domin ita batayi tunanin ummih ta gnsuba.. "ashe baki da hnkli bnsaniba seyau..kinga abin nke gya miki tin tini ya tabbata ko..nce miki ki dena sakarwa dan gidan zainab dinnan fuska amma kika ki..ashe dama tin tini yna tattabaki seyau asirinki ya tonu wato abun a office be ishekuba sekunzo har cikin gida kou.." cikeda bakin ciki ummih take mgnr.
Se ynzu ta fahimci me ummih ke nufi wato taga sadda HAMMAD ya rungumeta..cikin kuka tace "ummih wlhy be taba tabaniba se yau dakika gani.."
A kufle ummih tace "zaki rufamin baki kouse na hada miki wasu marukan..kina ganin kmr bnsan halin da kike cikiba ko keda yaron tou nasani bazaki wayance minba kallonki kawai nakeyi .. .. nafi tunanin abinda yasa innasa miki doka bakya bi kike fatali da lamarina saboda bani na tsugunnaba nakawoki duniya..amma bakomi komi kikayimin ba laifinki bne lefinane tinda harna fifitaki a kn yadda na tsugunna, nahaifa .." ta karashe mgnr cikeda takaici..
Tinda take bata tabajin maganganuba masu zafi daga bakin ummintaba se yau ..bakincin yatarun mata yazamar mata biyu.. cikin kuka tace "ummih dan allah kiyi hkr pls karkice haka ummihna.."
Juyawa ummih tayi da niyar barin gun.. cikin kuka tace "ummih pls tsaya kiji..ki fahimceni dan allah ummih ..."
Tsayawa, tayi batare data juyoba tace "ta yaya zan fahimceki byn na kamaki red hand dumu dumu..har yana furta miki kalmar so.."cikeda dacin zuciya takarashe mgnr. Kuka jannarht keyi riris .. ummih tacigaba dacewa "kuma duk lefinkine..tinda yau yayi kissn dinki kinga next time se hawanki zeyi..years kece kikabashi offer din hkn. "
Mgnrnan na ummih na karshe yafi komi batawa Jannarht rai..tsananta kuknta tayi..
"Kinga tin kafin hknya ksnce is bttr ace bana tare dake.." tana kaiwanan tacigaba da tafiya rnta a matukar bace datasan hknne ze kasance da duk magiyar dazatayi mata bazata barta ta tafitaba.. direct tanufa hnyar upstairs din saukowa tayi dakinta dake kasan ta nufa.. kwantawa tyi a kn bed dinta zuciyrta na tukuki "waishin ni rukayyah wace irin kaddarace ke bibiyata ina tunanin na yadda kwallon mangwaro nahuta da kuda ashe ba hk bne..." Nan da nan zuciyarta ta tsinke tabbas jikinta nabata wani abu bad na bibiyarya ... hajiya zainab gumel tana daya daga cikin mutanen data tsana a rayuwarta kwata kwata matar batada zuciyar musulunci amma abin bakin ciki wai yau danta shine ke furtawa Jannarht dinta kalmar so ...kai ji tyi duk tabi ta kara tsanar yaron da duk family din gumel din..
Sahura dake labe tanajin meke faruwa tanajin ummih tasauka kasa ta karaso ta kamo anty jannarht din dataketa kuka kmr rnta ze fita.. kamota tayi tace"kiyi hkri anty jannarht..komi yy zafi mgninshi allah.." tana kukan takamota takaita dakinta ta zaunarda ita a gefen gadon itama ta koma tazauna a kasa . Dukda bataji komi ke faruwaba amma ta tsinci wani abu a ciki.. kumata fahimta.
Hada kai tayi da guiwa tana cigaba da rero kukan kmr rnta ze fita..
"pls anty jannarht kiyi hkri kukanya isa hk.." cewar sahura..
Cikin kuka muryarta na sarkewa tace "pls.. kije.. kibawa.. ummih hkri..wlhy bazan..jure bacin rntaba.." takara fashewa da kuka tinda take bata taba tsintar kanta atsanar hammad ba se yau..
Tagumi sahura tayi itakam abun beyi mata dadihba gaskia domin a yadda tji ummih bata taba shiga bacin raiba kmr na yau.. sahurade hkri tashiga bata hadi da ban baki.
Kouda suka isa gidan seda anwar yakamashi yakaishi dakinshi bakowa a falon kowa na bngarenshi.
Kwantr dashi anwar yayi yakoma gefe yy tagumi hadi da zuba mishi ido .. hawayen ykeyi babu kakkautawa ya dafe hannunshi da kirjinshi idanuwanshi na fidda kwallah me mugun zafi.
"Pls HAMMAD kayi hkri..don allah ka kawo sassauci a lamarin pls.."
Lumshe ido HAMMAD din yayi a fili yace "wayyo anty jannarht dina.." yy mgnr yna wani irin Murmushi .. anwar de na binshi, da ido.. turo kofar dakin akayi aka shigo.. dago kai anwar yiyi dan ganin me shigowa..
Bance allah ya isaba😎
[10/30, 3:47 PM] +234 803 727 9133: INSO CUTA NE...23
littafin na kudine ga masu bktr Cigaban littafin su nemi 09038275715.08033368013.
Time din posting 5:pm and 11:am
Kyar ya tsayar da idanuwnshi a knta ynajin wani iri game da itan inza aje ya kiyasta yanda yakeji din sam baze iyaba..
Ganin ya tsaya kallonta nema yasa yace "Inbazaka fitaba ni zan fita inbar maka office din.." tyi mgnr rnta a matukar bace.
Cikin sanyin murya yace "naji zan fita..amma dan Allah ina rokonki abu daya a matsayinki na musulma kinga soyayyarkide allahne ya dauramin ina rokonki ki tayani rokon Allah ya ragemin sonki.." cikeda tausayawa yake mgnr.yna gma mgnr yajuya yabar office dinnata jiki babu kwari, bynshi tabi da kallo harya fice daga office din komawa tayi tazauna dafe da goshinta. Ita inma ta rasa miji kawai setayi soyayyah bama aureba da kanin bayanta ai sam bazama ta iya wannan abun kunyarba , gaskia allah ma ya tsareta da shiga bakin duniya Wlhy ganin abun takeyi kmr a mafarki..
dai dai ya fitou sukayi kicibis da anty salaha kallonshi kawai tayi tagane wani abu na damunshi daman ita tini tasha ganinshi da anty jannarht tana bashi abinci a baki tin a lokacin tafara karanto wani abu a fuskar HAMMAD din.
Binshi tayi da ido tace "honey.."
Sunkuyar da kanshi yayi kasa yace "anty gud afternoon.."
"Fine..honey ya akayine.." smiling kawai yayi kamo hannunshi tayi suka nufa office dinta dashi tazaunar dashi itama tazauna tana facing dinshi tace "honey meke faruwane duk kabi ka rame.." shiru yayi babu amsa zuciyarshi na deep deep..
Jimm tayi tace "baka da lafiyane.." daga mata kai yayi .. tasan kouda ynada ciwon ba ciwon bane yafi damunshi a ynzu .." okay swry..anty jannarht ta dubaka.."
"Nop kisamin drib kou znji karfin jikina.." yy mgnr yana bending a kn kujerar. Cikeda tausayawa take kallonshi ..nan tayi mishi yan gwaje gwaje damande kou beceba dolene asa mishi drib. Drib din tasa mishi a office dinnata ba jimawa bacci ya kwasheshi. Takira anwar tasanardashi don tasan dolene ze nemeshi. Yna baccin anty nahnah tazo kawai tagnshi da drib tace "oh mmn ihsan ashe ciwon yayi tsanani har haka ni mommah ta gayamin amma tace yaki yarda a kaishi asibiti da yauma nakeso inje inga jikinnashi tindadeshi in an kirashima be dauka.." tyi mgnr tana zama a kn kujera.
"Aikuwade yau dinma danni na matsa mishi .."
"Au nasha shine yakawo knshi ai.."
"A'ah nazo zuwa office dinki naganshi yafito daga office din anty jannarht.."
Jinjina kai anty nahnah tayi dan ita sam batasan meke faruwaba. "Allah yakara lafia ai HAMMAD halinshi seshi ace kna ciwo amma kaki zuwa hospital inba shibama mommah ai bazata kula kowa ba.."