Sashe 48
Inso Cuta Ne Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Krasawa yy ya kwanta shima yana fadin "koudayake ai Kai kadai Allah ze rubutawa zunubi ni bndani.." yayi mgnr yna juya masa bya.
Hammad yace "kanka akeji.." bnza dashi Anwar yy ba jimawa dukkaninsu bacci me nauyi ya daukesu.
Jawaheer Kam dmn Bata tashi da wuri se 12:pm ta tashi tayi wanka tasa riga da wando na jiya ba kmr na yauba yaude da dama za ace. Saukowa tayi kasan tana takun kasaita. An hada mada dining da kyn brkfst direct dining din ta nufa tanason sanin a wani hali ya kwana Amma batada ikon hkn. Brkfst tayi da abinci kala kala sunkai kusan kala goma. Danma tanada dancin abinci. Byn ta gma masu aiki suka shiga aikin kwashe kyn data babbata suka Kara gyara gun. Ita Kam tini ta dawo kn kujerar falon ta hakimce tna jiran fitowar gogan. Tana Nan zaune harta gji da zaman ta koma kn 3sttr ta kwanta tyi bacci ta tashi wajajen 3:am babu mutum bb dalilinshi. Yanke shawarar shiga dakin tayi kawai koma mezeyi mata sede yayi, tna shiga dakin taga wayam bayanan, kasa kunne tayi bathroom kou zata ji karar ruwa don a tunaninta kou yna wankane, Amma taji shiru bude kofar tayi nanma taga bb kowa. Fitowa tyi falon tahau kwalawa lantai me aiki kira, da gudu ta karaso ta tsugunna dukda yawan shekarunta,. "Gani Ranki ya dade.."
tana wani Isa tace "kou knga fitar mijina.."
A zuciyrta tace "kaga sakarya bama kisan fitar tashiba.." Amma a fili tace "eh ai tin asubah ma ya fita ranki shi dade... "
"Asubah kuma.." tace cikeda mamakin meye ya fitr dashi da asubah.
"Eh hajiya." Cewar yar dattijuwar matar.
"Okay..zaki iya tafiya.." tce a takaice. Krsawa tayi ta zauna tana tsinewa jannarht Dan tasan kilan itace ta kirashi da asubshin fari shi kuma ya fita saboda ya nunawa duniya cewar itaba komi bace. Takaicine ya rufeta. Da bakin ciki.
Kusan a tare suka tashi dashi da anwar. Hammad ne ya fara yin wanka ya fito ya shirya cikin kanaNan kynshi dke Nan dakin Anwar din. Shima anwardin wnka yy ya shiya cikin kna Nan kya. Dai dai 1:pm anata kiraye kirayen sallah. Direct masallaci suka nufa byn sun dawo hammad ya zauna ya fara kiran daddyn a waya. Amma yaki dagawa.
Daddy na kallon kirannashi Amma yaki picking yna office dinshi se Misalin 2: pm kna yja motrshi ya nufa gidan marayun, packing yy ya fitou Kai tsaye office din abih ya nufa. Gaisawa sukayi a mutumce daddy yace "Kyi hkri nasan kagaji da gnin kafafuwana a office dinka.."
Murmushi abih yy yce "Hbade abinda an riga an hada zuriarh ai kuma anyama dya"
Daddy yce "hkne Kam..Daman kn mgnr tarewar jannarht dinne nace kou kun tsayarda mgna..yaronne ya matsa dayawa."
Murmushi abih yy yce "Tom bade mu tsayrda mgnr tarewanba Amma znsamu ita rukayyah se muyi mgna insha allahu ka saurareni Nan da wasu yan kwanaki."
"Tou bkm alhaji ngde Allah ya kra girma.." hira suka dan taba kna ya mike yabar office dinnashi byn abih ya rakoshi har bakin motar kna yaja motar yabar gidan. Komawa ciki abih yy zuciyrshi fal tunani tunani besan ta yayane ze fara tinkarar rukayyah da wannan mgnrba byn ga inda suka tsaya shida ita ynzu hkma yau ta kirashi kusan sau biyar Amma be dagaba but besan mezece mataba.
Har lokacin hammad nata kirn daddyn a waya. Daddy ngni yaki pcking ya barine yaje gida kna ya kirashi.
Hammad Kam yaje duba daddy yafi sau goma Amma yaga be dawoba. Anwar de na kallonshi yna ziryar ya bawa bnza ajiyrshi
Seda daddy ya dawo gidan mommy ta bashi abinci yaci ya koshi. Be taso daga dining ba hammad ya shigo falon da sallamarh. Daddy ya kalleshi yace "wannan kira hk sekace na sace matar taka munbar garinnan.."
Mommy tayi murmushi tace "ba mgnr hk dolene ya kira ai sir dan yaji Mike gudana."
Karasa yy yazauna a kn kujerar dining yace "Am sorry daddy..inaso nede inji yadda kukayi shiyasa.."
Daddy yace "Sorry for what..ai bnce lefi kayiba.."
"Yauwa daddy tnks..ya kukayi.." cewar hammad da duk yabi ya kagu.
Daddy yace "sunce bazasu baka matarba se nan da 2 month.." cewar daddy.
A razane ya mike yace "habade..!, Nida matata..,!! daddy aure tin tini Amma har yanzu bata tareba..kou ganintafah bnsamunyi yadda nakeso.."
Baki sake suke kallonshi.. musammanma daddy mommy tace "calm down son..kamayi hkrin wancan kwanakin ballan tana wadannan kwanakin..kwanan Nan nefa..kyi hkri.."
"Tou mom..", yace kna ya juya ya fice fit daga falon. Zuciyrshi a dakule saboda bacin rai bema ganin hnya.
Direct part din Anwar yace yace zoka rakani..
A yadda Anwar ya gnshi bb alamar wasa a tare dashi Dan hk ya taso tare suka fito compound din gidan. Hammad ya mika ma Anwar car key , amsa yayi suka shiga motar Anwar yy Mata key sukabar gidan. Dan satar kallonshi yy yga dukya susuce yace "meya faru..and Ina zamuje"
Hammad yace "gidansu anty jannarht wlhy yau sena dauki matata.."
Anwar yace "daddy ne ya gaya maka hakan.."
Hammad yace "Yeah Wai se nan da 2 month..Kai kajifa kmr su sukeda iko ai ynzu power na hannuna..kawai kwara in daukkota da kaina.."
Anwar yace "Bashine solution ba..kasan halin anty jannarht be zama lalle bama mu gnta..kuma abinda lalama be bayarba rashinshi baze bayarba."
Cikeda damuwa hammad yace "I know..bazaki gne me nke fuskantaba..wlhy in bata tareba za a rabamune da ita kwara kou ta yayane kawai ingnta a gidana.."
Anwar yace "Adebi ta a hnkli yafi..yamzu why North muje gun shi mahaifinnata tinda nga ynada saukin Kai kou.."
[10/30, 3:48 PM] +234 803 727 9133: INSO CUTA NE..52
Book din nan na kudine Ga masu bktr cigbn su nemi 08033368013.
Nan yayita zama har rana ta fara bayyana, Sam kou a jikinsa. abih Kam be iso office dinba see 7:30pm yna zuwa yaci kro da hammad, yna ganinshi ya mike tsaye ya amsa jakar hannunshi a tare suka krasa shiga office din gaisheshi hammad yy . Ya amsa cikeda mamaki yake kallon hammad din "A Nan ka kwana ne.." abih ya tambayeshi yna zama a kn seat dinshi.
Shima hammad din zaunawa yy yna a kn kujerar dake facing dinshi yace "A'arh Amma tinda nayi sallarh asubahi nazo .."
Abih yace "Ikon allah..Lafia de kou."
a zuciya yace "Ai babu lafia babu matata.." Amma a fili yace "Daman kn mgnr Nan ne nace kou kunyi mgnr shine nashama Ina zuwa za ace mu tafi.."
Kuri abih yy masa besan hk yaron yayi haukaba a knta se yau yke gnin zahiri. "bnsamu dmr zuwa gidanba ammande karka damu ka kwantrda hnklinka daganin idanuwankama bka samu bacciba sosai ka tashi kaje gida kaci abinci ka kwanta yadda mukayi zan kira daddynka in sanrdashi inyaso seya gya mka."
Hammad yace "bkm se in kra dawowama zuwa yaushene zanzo din .."
Abih yace "anjima insha allahu .."
Hammad yace "in babu damuwa se in zauna Nan zuwa anjiman.."
Abih yace "Dade kje gida ka huta insha allahu aini nyi mka alqawarin hkn."
Cikin sanyin murya yace "Dan Allah ka temakamin wlhy Ina Cikin damuwane shiyasa na matsa Kan ta tare din, kullum Cikin muggan mafarkai nake kn wata mata tanason ta rabamu.. Ni kuma gaskia rabuwa da ita daidai yake da rabuwa da rayuwata."
Jim abih yy yna nazarin klmnshi, "tou kuma kna adduarh kou..?
"Eh inayi sosai jiyama seda nayi krtu sannan na kwanta Amma still seda nyi mafarkin..se nkeji a jikina kmr wani abu ze faru in bata tare dinba koude yayane ykmata muna tare insha allahu Komi zezo da sauki."
Abih yace "kwarai kuwa..Amma ita mahaifiyr taka ta yarda da tarewar."
Hammad yace "Aini inason matata kuma tsakaninta da mommah kowa yanada haqqi a kaina ita mata tace ita kuma mahaifiyatace kga daya beda hurumin ya hanani zama da daya...tinda raya sunna zamuyi."
Bkramin burgeshi hammad yyba Ashe ynada hnkli. "shikenan badamuwa ka koma gida kajikou ka dawo da daddare.."
Hammad yace "tou nagode Allah ya kra girma..amande daso samune kou yanzuma."
Abih yce "karka damu kaji kou..kje ka dawo zuwa dare insha allahu ."
Hammad yace "tou karfe nawa?"
Abih yace "9:pm bi izinillahi.."
"Tou.." yCe hadi da mikewa yabar office din a sukwane. Ido abih yabishi dashi a zuciya yace "Allah kenan..hmmm akwai wani sirri da Allah kadai yabarwa knshi sani a tsakankanin auren yaronnan da jannarht...wanda yake cikeda zazzafar kaunarh da Allah ya daurawa shi yaron. Tabbas akwai lauje cikin Nadi." Jim abih yy kna yace "tou allah yasa muji alkhairi.." ya fada a bayyane kna ya fara aikinshi cikin natsuwa.
Direct gidanshi ya koma yna shiga falon yga masu aiki sunata aikace aikacen gidan , gaisheshi suka shigayi yna amsawa ne kawai amma hnklinshi bya knsu. Bedroom dinshi ya shiga yaga an gyare masashi, yasan aikin masu aikine, inda so samunshine gaskia byason me aiki na shigo masa bedroom,. bathroom ya nufa wanka yy ya fito yasa knanan kya mrsa nauyi kaya. Fitowa yy ya nufa kiching ya Hado tea da knshi masu aikin nata mammatsawa harya gma yabar kiching din ya nufo bedroom dinshi yasha tea din , kna ya koma ya kwanta ba jimawa bacci ya daukeshi me nauyi. Cikeda tunaninta yy baccin.
Duk wannan hidimar da akeyi gimbiyar na can tana bacci. Batamasan fitarsaba bllntana tasan dawowarshi.
A bngaren Ummih Kam Bkramin damuwarshi abih da kira Ummih keyiba dan dukta matsu yaxo ya kawo mata takardar sakin baya dagawa se yau nema yy mata text yace zezo insha allahu abubuwane sukayi masa yawa, sannan ne tadan samu sassauci ammandabeyi mata teaxt dinba da yau tayi niyar zuwa office dinshi tasameshi. Se Allah yasa yy mata teaxt din. A bngaren anty jannarht Kam kwana biyun da bataga hammad ba seta hutama, tadan fara walwala sede bakin cikinta dyane data tuna da aurenshi a knta dukse rnta ya kra baci.
Da sallama ta shigo falon. Ummih da hajiyar chardi ne a falon suna hira sahura na kichng tana girki. Ta shigo da sallarmah. Ummih ta washe Baki tace "Ikon Allah yau kune a gidan daga cewa za ayi miki gyaran jiki shuru kuma."
Hammad yace "kanka akeji.." bnza dashi Anwar yy ba jimawa dukkaninsu bacci me nauyi ya daukesu.
Jawaheer Kam dmn Bata tashi da wuri se 12:pm ta tashi tayi wanka tasa riga da wando na jiya ba kmr na yauba yaude da dama za ace. Saukowa tayi kasan tana takun kasaita. An hada mada dining da kyn brkfst direct dining din ta nufa tanason sanin a wani hali ya kwana Amma batada ikon hkn. Brkfst tayi da abinci kala kala sunkai kusan kala goma. Danma tanada dancin abinci. Byn ta gma masu aiki suka shiga aikin kwashe kyn data babbata suka Kara gyara gun. Ita Kam tini ta dawo kn kujerar falon ta hakimce tna jiran fitowar gogan. Tana Nan zaune harta gji da zaman ta koma kn 3sttr ta kwanta tyi bacci ta tashi wajajen 3:am babu mutum bb dalilinshi. Yanke shawarar shiga dakin tayi kawai koma mezeyi mata sede yayi, tna shiga dakin taga wayam bayanan, kasa kunne tayi bathroom kou zata ji karar ruwa don a tunaninta kou yna wankane, Amma taji shiru bude kofar tayi nanma taga bb kowa. Fitowa tyi falon tahau kwalawa lantai me aiki kira, da gudu ta karaso ta tsugunna dukda yawan shekarunta,. "Gani Ranki ya dade.."
tana wani Isa tace "kou knga fitar mijina.."
A zuciyrta tace "kaga sakarya bama kisan fitar tashiba.." Amma a fili tace "eh ai tin asubah ma ya fita ranki shi dade... "
"Asubah kuma.." tace cikeda mamakin meye ya fitr dashi da asubah.
"Eh hajiya." Cewar yar dattijuwar matar.
"Okay..zaki iya tafiya.." tce a takaice. Krsawa tayi ta zauna tana tsinewa jannarht Dan tasan kilan itace ta kirashi da asubshin fari shi kuma ya fita saboda ya nunawa duniya cewar itaba komi bace. Takaicine ya rufeta. Da bakin ciki.
Kusan a tare suka tashi dashi da anwar. Hammad ne ya fara yin wanka ya fito ya shirya cikin kanaNan kynshi dke Nan dakin Anwar din. Shima anwardin wnka yy ya shiya cikin kna Nan kya. Dai dai 1:pm anata kiraye kirayen sallah. Direct masallaci suka nufa byn sun dawo hammad ya zauna ya fara kiran daddyn a waya. Amma yaki dagawa.
Daddy na kallon kirannashi Amma yaki picking yna office dinshi se Misalin 2: pm kna yja motrshi ya nufa gidan marayun, packing yy ya fitou Kai tsaye office din abih ya nufa. Gaisawa sukayi a mutumce daddy yace "Kyi hkri nasan kagaji da gnin kafafuwana a office dinka.."
Murmushi abih yy yce "Hbade abinda an riga an hada zuriarh ai kuma anyama dya"
Daddy yce "hkne Kam..Daman kn mgnr tarewar jannarht dinne nace kou kun tsayarda mgna..yaronne ya matsa dayawa."
Murmushi abih yy yce "Tom bade mu tsayrda mgnr tarewanba Amma znsamu ita rukayyah se muyi mgna insha allahu ka saurareni Nan da wasu yan kwanaki."
"Tou bkm alhaji ngde Allah ya kra girma.." hira suka dan taba kna ya mike yabar office dinnashi byn abih ya rakoshi har bakin motar kna yaja motar yabar gidan. Komawa ciki abih yy zuciyrshi fal tunani tunani besan ta yayane ze fara tinkarar rukayyah da wannan mgnrba byn ga inda suka tsaya shida ita ynzu hkma yau ta kirashi kusan sau biyar Amma be dagaba but besan mezece mataba.
Har lokacin hammad nata kirn daddyn a waya. Daddy ngni yaki pcking ya barine yaje gida kna ya kirashi.
Hammad Kam yaje duba daddy yafi sau goma Amma yaga be dawoba. Anwar de na kallonshi yna ziryar ya bawa bnza ajiyrshi
Seda daddy ya dawo gidan mommy ta bashi abinci yaci ya koshi. Be taso daga dining ba hammad ya shigo falon da sallamarh. Daddy ya kalleshi yace "wannan kira hk sekace na sace matar taka munbar garinnan.."
Mommy tayi murmushi tace "ba mgnr hk dolene ya kira ai sir dan yaji Mike gudana."
Karasa yy yazauna a kn kujerar dining yace "Am sorry daddy..inaso nede inji yadda kukayi shiyasa.."
Daddy yace "Sorry for what..ai bnce lefi kayiba.."
"Yauwa daddy tnks..ya kukayi.." cewar hammad da duk yabi ya kagu.
Daddy yace "sunce bazasu baka matarba se nan da 2 month.." cewar daddy.
A razane ya mike yace "habade..!, Nida matata..,!! daddy aure tin tini Amma har yanzu bata tareba..kou ganintafah bnsamunyi yadda nakeso.."
Baki sake suke kallonshi.. musammanma daddy mommy tace "calm down son..kamayi hkrin wancan kwanakin ballan tana wadannan kwanakin..kwanan Nan nefa..kyi hkri.."
"Tou mom..", yace kna ya juya ya fice fit daga falon. Zuciyrshi a dakule saboda bacin rai bema ganin hnya.
Direct part din Anwar yace yace zoka rakani..
A yadda Anwar ya gnshi bb alamar wasa a tare dashi Dan hk ya taso tare suka fito compound din gidan. Hammad ya mika ma Anwar car key , amsa yayi suka shiga motar Anwar yy Mata key sukabar gidan. Dan satar kallonshi yy yga dukya susuce yace "meya faru..and Ina zamuje"
Hammad yace "gidansu anty jannarht wlhy yau sena dauki matata.."
Anwar yace "daddy ne ya gaya maka hakan.."
Hammad yace "Yeah Wai se nan da 2 month..Kai kajifa kmr su sukeda iko ai ynzu power na hannuna..kawai kwara in daukkota da kaina.."
Anwar yace "Bashine solution ba..kasan halin anty jannarht be zama lalle bama mu gnta..kuma abinda lalama be bayarba rashinshi baze bayarba."
Cikeda damuwa hammad yace "I know..bazaki gne me nke fuskantaba..wlhy in bata tareba za a rabamune da ita kwara kou ta yayane kawai ingnta a gidana.."
Anwar yace "Adebi ta a hnkli yafi..yamzu why North muje gun shi mahaifinnata tinda nga ynada saukin Kai kou.."
[10/30, 3:48 PM] +234 803 727 9133: INSO CUTA NE..52
Book din nan na kudine Ga masu bktr cigbn su nemi 08033368013.
Nan yayita zama har rana ta fara bayyana, Sam kou a jikinsa. abih Kam be iso office dinba see 7:30pm yna zuwa yaci kro da hammad, yna ganinshi ya mike tsaye ya amsa jakar hannunshi a tare suka krasa shiga office din gaisheshi hammad yy . Ya amsa cikeda mamaki yake kallon hammad din "A Nan ka kwana ne.." abih ya tambayeshi yna zama a kn seat dinshi.
Shima hammad din zaunawa yy yna a kn kujerar dake facing dinshi yace "A'arh Amma tinda nayi sallarh asubahi nazo .."
Abih yace "Ikon allah..Lafia de kou."
a zuciya yace "Ai babu lafia babu matata.." Amma a fili yace "Daman kn mgnr Nan ne nace kou kunyi mgnr shine nashama Ina zuwa za ace mu tafi.."
Kuri abih yy masa besan hk yaron yayi haukaba a knta se yau yke gnin zahiri. "bnsamu dmr zuwa gidanba ammande karka damu ka kwantrda hnklinka daganin idanuwankama bka samu bacciba sosai ka tashi kaje gida kaci abinci ka kwanta yadda mukayi zan kira daddynka in sanrdashi inyaso seya gya mka."
Hammad yace "bkm se in kra dawowama zuwa yaushene zanzo din .."
Abih yace "anjima insha allahu .."
Hammad yace "in babu damuwa se in zauna Nan zuwa anjiman.."
Abih yace "Dade kje gida ka huta insha allahu aini nyi mka alqawarin hkn."
Cikin sanyin murya yace "Dan Allah ka temakamin wlhy Ina Cikin damuwane shiyasa na matsa Kan ta tare din, kullum Cikin muggan mafarkai nake kn wata mata tanason ta rabamu.. Ni kuma gaskia rabuwa da ita daidai yake da rabuwa da rayuwata."
Jim abih yy yna nazarin klmnshi, "tou kuma kna adduarh kou..?
"Eh inayi sosai jiyama seda nayi krtu sannan na kwanta Amma still seda nyi mafarkin..se nkeji a jikina kmr wani abu ze faru in bata tare dinba koude yayane ykmata muna tare insha allahu Komi zezo da sauki."
Abih yace "kwarai kuwa..Amma ita mahaifiyr taka ta yarda da tarewar."
Hammad yace "Aini inason matata kuma tsakaninta da mommah kowa yanada haqqi a kaina ita mata tace ita kuma mahaifiyatace kga daya beda hurumin ya hanani zama da daya...tinda raya sunna zamuyi."
Bkramin burgeshi hammad yyba Ashe ynada hnkli. "shikenan badamuwa ka koma gida kajikou ka dawo da daddare.."
Hammad yace "tou nagode Allah ya kra girma..amande daso samune kou yanzuma."
Abih yce "karka damu kaji kou..kje ka dawo zuwa dare insha allahu ."
Hammad yace "tou karfe nawa?"
Abih yace "9:pm bi izinillahi.."
"Tou.." yCe hadi da mikewa yabar office din a sukwane. Ido abih yabishi dashi a zuciya yace "Allah kenan..hmmm akwai wani sirri da Allah kadai yabarwa knshi sani a tsakankanin auren yaronnan da jannarht...wanda yake cikeda zazzafar kaunarh da Allah ya daurawa shi yaron. Tabbas akwai lauje cikin Nadi." Jim abih yy kna yace "tou allah yasa muji alkhairi.." ya fada a bayyane kna ya fara aikinshi cikin natsuwa.
Direct gidanshi ya koma yna shiga falon yga masu aiki sunata aikace aikacen gidan , gaisheshi suka shigayi yna amsawa ne kawai amma hnklinshi bya knsu. Bedroom dinshi ya shiga yaga an gyare masashi, yasan aikin masu aikine, inda so samunshine gaskia byason me aiki na shigo masa bedroom,. bathroom ya nufa wanka yy ya fito yasa knanan kya mrsa nauyi kaya. Fitowa yy ya nufa kiching ya Hado tea da knshi masu aikin nata mammatsawa harya gma yabar kiching din ya nufo bedroom dinshi yasha tea din , kna ya koma ya kwanta ba jimawa bacci ya daukeshi me nauyi. Cikeda tunaninta yy baccin.
Duk wannan hidimar da akeyi gimbiyar na can tana bacci. Batamasan fitarsaba bllntana tasan dawowarshi.
A bngaren Ummih Kam Bkramin damuwarshi abih da kira Ummih keyiba dan dukta matsu yaxo ya kawo mata takardar sakin baya dagawa se yau nema yy mata text yace zezo insha allahu abubuwane sukayi masa yawa, sannan ne tadan samu sassauci ammandabeyi mata teaxt dinba da yau tayi niyar zuwa office dinshi tasameshi. Se Allah yasa yy mata teaxt din. A bngaren anty jannarht Kam kwana biyun da bataga hammad ba seta hutama, tadan fara walwala sede bakin cikinta dyane data tuna da aurenshi a knta dukse rnta ya kra baci.
Da sallama ta shigo falon. Ummih da hajiyar chardi ne a falon suna hira sahura na kichng tana girki. Ta shigo da sallarmah. Ummih ta washe Baki tace "Ikon Allah yau kune a gidan daga cewa za ayi miki gyaran jiki shuru kuma."